← Book details Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 88 OF 96

Sashe 88

Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

toh amma da yabar razia taje duniya tana saka tsinannun kaya akan fashion run ways ko tana tabe tabe da iskanci da maza da sunan yar film gara kawai ya mata auren a inda yasan baza'a bartta take yin irin wann mafarkin nata bama.

he knws mufasas are underworld mafias daga zarar sun hada zuria toh ba lallai bane sukara ganin yarsu razia idan ace javeed ya aureta.

atake kawai ya yanke hukuncin koma miye javeed yake bukata zai basa muddin ba zina bane ko wani sabon Allah, which he knw is even highly impossble for the mufasas to involve demselves in such low acts, sabida mutane ne masu ilimi, kamiya da daraja kansu bana wasa ba.

aikuwa yana komawa gida baiyi kasa agiwa ba ya tattauna batun da matayensa sai dai abun mamakin shine tundaga wann ranan sai ba a sake samun zaman lafya agidan ba..razia taji baqin ciki da aka tona mata asiri akan plans dinta nq cikar babban burinta and she doent even knw who the hell is that javeed mufasa, so how on earth zata auresa..

mahaifyta kuma ba matsalarta ba kenan, babban matsalarta shine tasan inhar aka bada razia wa ahalin mufasa kusan an rabasu kenan na har abada, sabida kowa fa yasan ahalin mufasa they are alwys like a ghost family, they barely relate to the outside world sabida sirri da kuma kare jinin wanda suke muamala dasu

kawai ji tay bazata iya sadaukar da razia ba,
dan razia is der only child, koma yaya ne tanason razia ta aure normal mutum, wanda zasu na ganinta duk sanda suke so, and they will even bond with their grand children.

alhaj abububakr kuma gani yake da yabar razia tay film ko taje tana yawo kusan tsirara akan fashion runways gara ya aurar da ita acan.

kullum hatsaniyar da ake samu kenan agidan, iyaye matan duk sukabi bayan razia, shikuma yace dolentane sai ta masa biyayya akan javeed mufasa..sn inhar javeed yace zai aureta ko taki ko taso zai bada ita. razia has been depressed ever since maganan nan ya fito babanta kuwa sai shiri yake kowani rana kuma sai ya tuna mata cewa in few days time she wll be going to lagos to meet javeed mufasa kuma babu fashi akan haka.

haryau ya kasance saura kwana biyar hakan ya faru tunanin duniyarn razia tay na yadda zata kwace kanta acikin wann cakwakiyar harde ta amince da shawarar kawarta molly ta bata wajen gaya masa gaskiya cewa ita da mamunan ta basuson auren babanta ne kawai yake so and she planned to beg him to let her live her dream koma yayane ai ta dan tattambaya tarihinsa few ppl dat knw him ance famlyn mufasa suna da addini so she thinks she wll likely make him understand that auren dole babu kyau a musulunci.

she planed all this and just chill bata kuma fasa dena turawa hotonanta wa fashion house da stunt dinta wa producers ba.

********
Abuja..

nur firdaus ta shiga wani sabun damuwa dan tun ranar da adnan yace mata zaije wajen babansa sai bata sake ganin ya dawo ba kuma gashi babu waya a hannunta aynxu bare taji meke faruwa. A fannin adnan din kuwa tuni yay amfani da agent din babansa batare da ya sanar da baban nasa bama, sabida so yake shidakansa ya hukunta sadaat tukun yahuce dan bayaso a zo akamshi a mika sa wa hukuma, wann qudurin san yasa ya hada kai da abokinsa abrar dake yaron gagarrare ne yana kuma saida kwaya hrda irinsu cocaine snn yana harka da manyan hooligans

Adnan yana zuwa gida aranar yaje dakin mamansa ya dau katon jaka ya bude safe dinta ya kwashe kudi ya cika jakarsa dashi snn ya saci jiki ya fita, daga ranar babu wanda yasan ina yaje..ko awaya basa samunsa ba, hada kai yay da gayun ya nuna musu kudi suka masq shige dafice in less than 3-4 hours aka kwamuso masa sadat tundaga niger cikin dare suka suka kaisa wani jeji inda suke kazamin harkansu ta drugs din aboye, anan ne adnan yafara amsar shaye shaye arayuwarsa har abun tafara shigarsa, suka daure sadaat jikin bishiya suka fara ma sadaat din mugun ta na fitar hankali. dan kowani bayan mintina sai ya konasa da ruwan acid awani part na jikinsa dan yaji irin ciwo da zafin daya dandana ma zcyar nur dinsa dis few days, ga duka da gayun suke masa da itatuwan itace manya manya.

saboda ba acikin hayyacinsu suke ba kuma yarane kanana da iyayensu ke daure musu gindi duk basufi 20-24 yrs ba, it was so easy for them to get him sabida drugs connection da suke dashi a niger din kawai waya sukayi sukasa bounty wa yan jagaliyar gari sai gashi nan kuwa an kamo musu shi.

rantsuwar duniya sadaat ya musu cewa baiyi raping din nur firdaus ba amma suka maidashi mahaukaci
suka faffasa masa jiki

duk sanda adnan ya sha cocaine din kamar haukacewa yakeyi, he was pure evil baya jin kai baya tausayi bayama jin me sadaat din ke cewa.

azaba suka dinga gana masa har na kwana biyun, da suka lura da cewa za'a iya nemansu sai suka yanke hukunci gamawa da sadaat din.. arana na biyun da tsakar dare karfe daya da rabi suka tube sadat tsirara, suka kaisa cikin wani container suka turasa acikin wani drum wanda zallan ruwan acid ne aciki suna tsaye har yagama sullubewa namar jikinsa ya narke suka bar zallan kashinsa acikin drum din wanda suke tunanin shima kafin nan sa safiya zai narke koda anzo bincike wajen bara agane waye aka narka bama.

wajajen asubah suka tattara komi nasu snn sukay proper clean up againts any evidence awajen suka daddawo
cikin gari, wasun su a safiyar ranan suka bar nigeria, abune wanda adnan bai tabayi a rayuwarsa ba amma kuma koda yaga sun ma sadaat haka sai yaji kamar sai yanzu ne hankalinsa ya dawo jikinsa.

he totallly changed ya fara shan cocaine din sosai just to clear his head off the memori na cewa sun kashe sadaat murus shida abokansa.

sai after two days din da yamma sai gashi ya dawo gida bai kula kowa ba dan tambayr duniyan nan babansa ya masa akan inda yaje kwana biyu amma yaki sam ya fada saima kulle kansa dayay adaki ya cigaba da shaye shayensa dan babu karya in besha ba yasan zaina tuna cewa sunyi kisan kai wanda yasan bazai taba nadama akai ba koda wata rana an kamashi.

yadda yake son nur firdaus he feel he cud do more for her sake

washe gari ana saura kwana daya daurin aurensa bema sani ba anata shiri sassafe ya fito zaije shi gidan haseena domin ya dubo nur mahaiyarsa ta tsaresa da hayaniya

ko kulata baiyi ba yaje gidan ya samu daga didi sai Nur haseena da layla sunfita wajen bridal fittings na daurin auren layla basu gayama kowa ba

hanklin Nur sosai ya kwanta dataga adnan agidan itama tambayar duniya ta masa akan inda yaje kwama biyun amma bai gaya mata komi ba, but she noticed how much he changed sai kawai ta dauka ko abubuwan da suke faruwane suka zanca shi.

tun ranar da abun ya faru basu taba samun momemt na farin ciki arayuwarsu ba sai yau din dan kuwa a garden suka zauna suna ta hira, wani abun dariya wani abun tausayi wani hirar har ya sakasu kuka, they have no idea this moment wll be their last.. sosai nur firdaus ta gode masa irin soyayya na amana daya nuna mata dan abune wanda bazata taba iya mantawa ba.

tunda suka zauna awajen sallah ne kawai ya ke daga su sai can da yamma kafin nan babansa ya kirasa awaya, nur ta rakashi har gate ya shiga motarsa ya tafi yanamaice mata gobe da safe zai dawo

tun bayan tafiyarsa Nur tana zaune a garden din tana karatun qur'ani tana kuma tunanin yaushe dr surayya zata dawo
daga asibiti dan tun dazu ta debe jininta ta fita basu kara jinta ba

ana kirar magrib ta wuce ciki domin gabatar da sallah
tana kkrin yin sallama kenan taji ihun mrs hasina daga waje da kamar bazata fito ba wani abu yace ta leko aikuwa tana lekowa tagasu Didi da dr surayya data shigo yanxu itama suna kan kokowar danne mrs haseena acewarta
an aiko mata sako da private number cewa mijinta saadat is gone missing amma wat eva d outcome of the investigation gobe ne zataji.

nur batasan sanda taja tsaki takoma daki ta chigaba da tasbihin ta ba.

anyi asan waya tura ma mata sakon ba sani ba..amma sosai haseena ta daga hankalinta gashi kwana biyun nan kwana take tana tashi da fushi da kuma kishi akan abunda nur ta fada na cewa shine ya mata fyade.

daren yau be ma Adnan dadi ba sam dan darene wanda yakejin kamar har rayuwarsa ya kare bazai taba mancewa ba,dan kuwa yana komawa gida iyayensa duka biyu suka sanar dashi cewa gobe da karfe biyu na rana zaa daura aurensa da laylah..and the weding is very important for the reputation of his family dan ceto alaqar hajy mairam shehuri da kuma mrs haseena kamar ceto siyasa da mutuncin gidansu ne.

babu irin dokokin da basu saka ma adnan dan su tsoratashi ya amince ba amma haka dai ya musu taurin kai yace inba nur zai aura ba ya gwammaci, su disowning dinsa, su rike arxikinsu, da siyasarsu su koreshi a cikin family duk ya amince ammade bazai aure wata layla ba.
Chapter 88 · 0% Book details