← Book details Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 9 OF 96

Sashe 9

Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

wasu iyayen we are like total strangers to them they hoard all the right like gods..
they opress sabida sunajin cewa koma me zaifaru in sukace Allah ya tsine maka shikenan sun gama dakai..right frm birth su zasu gaya ma yaro komi, wen to eat, wen to sleep wen to bath, wat school to go, wat to study. Ambition. Who to marry.. and ure neva going to be enuf if u dont meet their expectations!

"Na sani cewa kusan more than 80% na mutanen mu na arewa musulmai ne, kuma na sani cewa a Alqur'ani da hadisan Manzon Allah dayawa sun fayyace hakkin iyaye akan yaransu da haqqin yara akan iyaye. The whole purpose of this is to becme blessings and have mercy on each other and not to condem the natural process. Amma a halin yanzu more than rabin iyayenmu mu basa iya daukan wannan nauyin da Allah ya dora musu akan mu. Yara dayawa su suke daukar nauyin rayuwansu, wasu su ciyar su shayar su kuma su tufatar da kansu wani lokacin ma harda iyayen nasu. koda ta hanyar sata ko karuwanci ne...ina amanar da Allah ya bayar inde a duk hakan har ana bawa iyayen irin haka dukan uzuri?

Lets not even dwell into the poor presentation of almajiri system of education in northen nigeria" wanda yake tàmkar child labour and abject slavery. Underage children begging and sleeping on the streets for food, unsheltered, exposed to all sort of sexual abuse, and immorality, harmful drugs, cultism...who is respnble for their health and well being? What is the fate and fault of these little Vulnerable children?

...Snn yara dayawa da ake haifansu wanda ake tunanin suna da gatan ma a gidajen iyayensu yawanci labarin ba haka yake ba a zahiri, sabida iyayen nasu sunyi arxiki ko matsayi dan haka sun zama tamkar dodonni agaresu wanda yara bazasu iya ma tunkararsu da kowacce irin matsala ta rayuwarsu ba, snn iyaye a wani bangare sun zama sila na damuwa da kunci ga zucyar yayansu a kullum, they dont care how domestic violence, divorces, family conflicts..or even Death" can affect their children"..

Ta goge hawayen da yake shirin ya taru a idonta ta cigaba Danne shi da murmush me sanyi...har ranta takejin cewa inda ace ayau mahaifinta na raye atare dasu sam da ba haka rayuwarta dana yar uwarta leila zai kasance ba..

Ahankli tace Daga iyayen har yaran we are a big privilage and blessing to each oda, so why dont we focus on being better...why must we support and justify parents who neglect their parental duties??? was God, the master of mercy and sufficiency, ever wrong???

duka yan ajin kusan atare sukace "No!.

...wani tambayar shine tsakanin iyaye da yaransu shin waye yafi rauni waye yafi bukatar kulawawa???
...gaskiya kuma itace "we both need each oda", we can do this of we both intend.. rauni da bukatar kulawa ke zagaye da yaro ayayinda yake danyen shekarunsa iyaye kuma rauni da buktar kulawa yana zuwa musu ne ayayin da suka tsufa.

cikin katseta Abdul yace "ooh please" i strongly disagree with all ur points..this is all fucking emotional manipulation...haka yan arewa kuke rudar kanku da karya kuna zama da talauci da rashin ilimi da yunwa kamar wasu bayi

Duk yan class din da maganganunta suka ratsa musu zuciya suka juya suna kallonsa da mmkin Yadda yay maganan with utmost disgust for northen nigeria

itace kawai bata kallesa ba dan tasanshi tana ganinsa a ajin amma basu taba magana ba dan haka ko sunansa ma bazata iya cewa ta kamaba sabida Abdul cikakken bayarbe ne amma irin yaran nn ne da suka taso a lagos masu tsatsauran raayi akan northen nigeria da kuma addininsu.

Abdul oyebanji tun daya gane cewa nur firdaus hausa fulani girl ce kuma tana da farin jini da gwazo, then he began to feel threaten by her personality and each time she speaks with exceptional english grammer zainajin kamr ya tashi ya shaketa dan takaici take bashi bana kadan ba, itace kullum me zuwa na daya ajin shine na biyu shiyasa ya tsaneta bana wasa ba, dan a inda suka taso ce musu ake jahilcii, addinin ta'adanci, kauyanci, yunwa da almajiranci sune kadai suka cika arewacin nigeria.

Ya juyo yana kallonta yace " u think this as a justification sabida kin tasone a inda yara basu san darajan kansu ba. girl, nobody owes u anything. Our parent dint owe us a thing!!..kmr yadda kike mutum da dreams naki haka suma suke mutune da dreams dinsu duk abunda suka yi da yaransu is justified ba dolensu bane cmn think abt it if ever u had a real brain.

Cikin dakewa ta juyo ta dan kallesa a dakile snn tace "sure,, no, i cud use ur empty brain whenever i lost mine.

Tsakin kasar wuya yaja snn ya bude novel din dake gabansa mai taken "The perks of being a wallflower" by stephen chbosky, A Thought provocking coming of a age novel. Ya kalle malamin snn yace sir inhar abunda take cewa gaskiyane to meyasa chapter 17 yace."we are all Damaged, and we all beautiful" ? hakan ya nuni da kowa yana da dama yay rayuwarsa witout any child burden

Kafin malamin ya amsa nur fidaus tay murmushi tare da cewa Sir, But The same author said" _We accept the love we think we derseve"._ inaganin hakan ya isa yabada cikakken amsa akan tambayarsa.

Malamin ya dubesu duka snn yace well then ure both right.. things change, and they dont alwys get better..but sumtimes they do.

cikin rashin yarda da hakan nur firdaus tace in book of 'The bell jar" by sylvia plath, Chapter 7."..and I qoute. " _"I dint knw what i wanted but i knew it wasnt this"...._ sir, Wnn kalma ce da kowani yaron da aka haifa cikin rashin samun kulawa inya samu dama zai iya furtashi ga iyayen da suke da irin wann tunanin na jin cewa yaransu ba kayan amana bane akansu..

Abdul ya kalleta snn ya bude wani littafi mai taken "the glass castle by jeannete walls. dede Chapter 1 ya tsaida idonsa kai tsaye yace _"you should never complain about your life, bcos der are alwys ppl who have it worse_ ya furta hakan yana dubanta...

cikin littafin daya duban itama ta kalla ta bude shafi na goma snn tace Well, then _."I was begining to realize that our way of life wasnt normal"...._ snn ta kalle sauran yan aji snn tace "Can we all agree that this is not normal ?

Dayawa suka amsa da yes wasu suka hau mata tafi dan tabalain burgesu data cinye abdul da points masu zafi

Dede nan lkcin lectures din ya kare with alot of heavy murmurs from the class..da alaman kowa kansa yadau caji da tunani.

malamin yanata murmushi yana kallonsu can ya kalli agogonsa yana snn yace Toh shikenan zamu dora a darasi na gaba....
ke uwa...
"1: rayuwarki bata kare ba dan kin zama uwa.

2: rayuwarki gabaki daya kinayinsa domin abunda kika kawo duniy which is yaranki

3: team kowa yay ta kansa i am just a portal of delivery na kawoka duniya amma bata kai nake ba.

BABBAN TAMBAYAN AKAN MU DUK SHIN MATSAYINKI NA "UWA" KO NA Y'A MACE"...DA WATA FUSKA KIKA DAUKI WANN MATSAYIN NAKI??

INA SAURARAR AMSO SHINKU A COMENT SECTION, YAR UWA KARKI RAINA KALAMANKI WATA KILA TSOKACINKI YA ZAMA WATA SILA KO SHIMFIDAR GYARA LAMARIN WASU ANAN GABA.

CONTACT 08060712446 CHAT KAWAI BANDA KIRA OR
FOLLOW WATTPAD OR AREWABOOK APP AT *@SURAYYAHMS*

COMEBACK SERIES OF SURAYYAHMS 2024/25
[02/02, 19:29] Anne-Aurora🦋: *"NUR FIRDAUS...7*
*_Arewabooks@surayyahms_*

Atakaice iya subject din daya rage musu kenan na ranar sai kuma gobe da safe kawai suke da ita shikenan sun gama litreture na satin. wnan yasa suna fitowa a ajin kowa yafara kokarin tafiya gida wasu already drivernsu har sunxozzo daukarsu kowa ya kama gabansa.

kusan al'adace wajen nur firdaus kullum dai ita take fitowa a karshe, yau dinma saida kusan kowa yabar ajin snn ta fito tana rungume da wasu takardu a kirjinta da hannu daya dayan hannun kuma tana rike da hadadden wayarta ƙira samsung tana dan waige waige kamar me neman wani abu sai kuma tafara tafiya a hankali tamkar mai jin tsoron taka kasa aranta tana Allah Allah yar uwarta laylah ta billo.

Daga can gefe inda yara maxa ke taruwa tafara hango yadda daliban ss3 suke fitowa daya bayan daya. nan saiga Abdul din ajinsu da gangs dinshi sun fito acikin salon takama, abdul din yariko wata expensive drink agora yana sha yanadan lumlumshe idonsa cike da jiji dakai yana tafya kamar zai huda kasa.

Dagangan yayotanan waidan ya kashe mata warning akan baqar maganan data masa aji dazu, cewa datay "she cud use his empty brain when she lost hers" dan shi haryanxu bai manta dariyar da akayi masa ba waiyau harshine mace macen ma yar arewa doter of aboki zata alaƙantasa da mai empty brain? ransa a mugun dagule ya danyi karamin tsaki.

Bazaiyu Haka kawai ta tazubar masa da aji a cikin mutane ba dan duk friends dinsa sunsan shi daga lagos state aka mai transfer acan din ma shi topper ne Banda aiki daya kawo babansa nan garin abuja da babu abunda zai hadashi da karatu a arewacin nigeria dan mahaifyrsa ma cikakkiyar yar Anambra state ce both jinin yaruba da igbo ne yake yawo ajikinshi

yaudinma shida gang din abokansa suka tsaya ajikin motarsu ya zuba mata ido yanata kallonta harta fito sarari, ta danyi dube dube sannan ta taho direct tana tafiya a hankali tamkar mai kirga takunta wanda hakan ya bawa dukkan mazan dake wajen damar karewa siffarta kallo.

Kusan ince babu wanda bai santa a schl din ba but she is too calm and too beautiful for their own thug life level, kuma dake kowama yasan wanda take soyayya dashi, duk suka zuba mata ido Har tazo ta wuce grp dinsu su biyar bata ko lurama dashi a gurin ba..
Chapter 9 · 0% Book details