Sashe 21
Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Daga nan ta juya da azama tafizgi takardar korar ‘yarta daga hannun Malam ibrahim wanda malam bello ne ya mikamai ta jawo hannun malika snnn ta dubi Nur Firdaus kai tsaye, idonta cike da ƙyama.
nan ta nuna Nur Firdaus da yatsa tace ohhh waikece me tarbiya ko, toh Idan har rayuwa tana da adalci, kema wata rana za ki san ciwon da Malika ta ji a yau. Wallahi, tallahi sai kin ci karo da abin da ya fi haka muni! munafuka kawai. matsamin mtswww.
malamai mata dayawa suka dau zafi suka amsa amma ko kulasu batay ba ta fizgi hannun Malika, suka fice daga filin taron suna haki da fushi..
malam bello yafi kowa daukar zafi daga Dc comittee shine ya dada tsawatarwa wa dalibai sosai, yace sun yi ma malika haka ne a abayyane badon su tozartata ba, sede dan sun tsorata duk wata yarinya datake ganin zata iya dauko musu wani abun kunya da zai lalata musu darajar makarantarsu.
mafi akasari yay misali da dabiar nur firdaus akowani kalmansa musmn inda take kama kanta snn yayiwa dalibai nasiha sosai saida jikin kowa yay sanyi
Bayan taron ya watse nur firdaus na tafiya da sanyin jiki zataje aji nan wasu ‘yan mata daga cikin abokan Malika frm no where suka biyosu wata kusurwa wanda kallo daya zaka musu kasan suna cike da matsanancin haushin ta aransu sosai.
wa Layla suka fara magana amma Layla tanuna kamar ba ta ji su ba duk dama aranta tafara jin daɗin yadda wasu dalibai suka fara tsanar ‘yar’uwarta sabida abunda ya afku ayau.
Wata daga cikin kawayen malika ta dauki ruwan gora ta watsa ma nur firdaus a fuska, snn tace bada sallama nazo miki ba
Ke wato kin fi kowa tarbiya ko? Kina ji da daurin gindi a cikin makarantar nan toh wallah wata rana ke ma sai kin samu cikin shegen nan kuma wallahi naki tozarcin zai fi na Malika muni!"
Nur Firdaus ta tsaya cak zuciyarta cike da rauni da takaici amma Batayi musu magana ba sai dai ta juyo a hankali tanata kallon su da idon da ke cike da rauni sosai.
Layla kuwa tana tsaye a gefenta tana dan boye murmushin mugunta tana jin yadda kowanne kalma da suka gayawa nur yana sauka a kanta kamar sakon albarka.
a zuciyarta tace uhmm Haka nake so atleast yaa nur tafara samun makiya kuma ai sai an ƙi tane kafin in samu damar da nake so nima."
duk zagin da yan matan sukayi Nur Firdaus taki cewa komi kawai tawuce tabar wajen duk dama zuciyarta tana cike da damuwa da rauni Shin dagaske rayuwa za ta iya juya mata baya kamar yadda kowa yake furtawa?....
tadauki lokaci me tsayi cikin jin raunin dukkan abubuwan dake faruwa dakyar ta iya danne komi tayi abunda ke gabanta dan yaune zasu karbi ticket da kayan zuwa gasarsu da komi da komi..
************
dagata dayan bangaren bayan mrs Haseena ta bar gida harkokin siyarsata ne suka kuma shamata kai inda tuni harta watsar da komi ta cigaba da zancen matsalar ummi suna tashige da fice. karshe dai ynxun tana shirin dawowa da ummin abuja ne dan asata cikin ajerin help desk na humanatarian foundation din uwar gijiyarta wato hajiya mairam kanem shehuri yau kusan din kusan kominta na tafiya mata adede
atacan gefe kuma matashin mijinta wato Sadat yana tare da babban abokinsa a club yana famar buga sharholiyarsa dake wajen kamar private club dinsu ne dayake cike da hayaniya koyaushe sautukan kiɗa suna tashi sama sama kuma hasken wutar lantarki na yawo cikin launuka daban-daban.
anan suka kwana suna tashi aka cigaba da sharholiya, karfe 10 na safe Sadat yazauna a wani ɓangaren nesa da hayaniyar inda abokinsa Usman ya taho ya samesa da red wine glass a hannunsa yana fmr kurbewa ahankli, dukansu gayu ne iya gayu dan daga ganin siffarsu da ajinsu bazaka taba tsammanin cewa ba yaran manyar kasa ba ne.
Ussy yana murmushi, yanamai daga gilashin giya a shashance yace "Kai Sadat kaga yan mata kuwa inaga Wnn ranan namune fa
Sadat yay dariya dan kadan snn yace "Ba fa don ina jin daɗin jikina na zo nan ba ussy kaima kasani..
ussy ya dafa kafadunsa to meye
kai tsaye yace Akwai maganar Haseena da waɗannan 'ya'yan nata da nake so mu tattauna dakai amma jiya duk baka saurareni ba.
ussy yace i am sorry mehn yanxu de ina jinka what is going on with them??? haseena ta amince zata haihu makan, kai da nace maka ka zuba mata guba kawai tasha ta mutu amma duk kaki sabida tsabar tsoro
Sadat ya dan kwantar dakansa a kujerar yana ɗan tsiyayar giya daga cikin gilashin da aka ajiye masa. Bayan dan wani lokaci na shiru nan da nan ya fara bayyana wa Usy abin da yake faruwa Yayi magana game da yadda Hajiya Farida bala tabashi umarnin yayi amfani da Layla wajen rusa mahaifiyar ta, msmman ta hanyar ƙirƙirar matsaloli da rikici daga cikin gidan.
tun yana maganan Ussyn yafara gane cewa kamr sadaat bai damu da Layla sosai ba asali Zuciyarsa tana sha’awar Nur Firdaus ne wacce yake ganin ta fi Layla kyau da hankali.
Sadat yana maganan cikin furzar numfashi yace Ina son ganin yadda wnn lamarin zai kasance min amma idan ina son wata host daga cikinsu, to ba layla bace Nur Firdaus ce nake tunanin zata fi dadin wann wasar, ita layla tamin karama, gata da budadden ido she is kind of too desperate kagane ko??? nafison wacce bata son abun dan itace zatafi tsorata dani sosai and it will soo much fun
Ussy yatsare Sadat da wani mugun shuumin murmushi, yana jin tsananin sha’awar tayar da wani sabon rikici.
"To, idan haka ne abokina me yasa ba ka yi amfani da damar ka ba? Ai kai kake da iko a gidan yanxu, Sai ka fara motsa jikin kowaccensu a hankali da hankali kagane ko?
Sadat ya kalli ussy yanamai girgiza kai
hmm Kai fa da kake magana wallh baka san yarinyar bace. ba tama shiga harkata inbawai wani abu serious bane ya shiga tsakaninmu. amma ita layla har biyoni take da jikin nata ,kawai de Ina so inga Haseena ta lalacene ne sosai amma badon haka ba da saina san yadda zanyi da kyawawan yarantan nan dukansu biyu a lkci guda saina tarwatsu inyaso kome zai faru ya faru.
Ussy yana gyara zama yabi ya zuba mashi idanu hmm abokina cocaine din nan yahau kanka amma de kay a hankli, ka kuma ji shawarata wannan ne damanka da zaka samu abunda kake muradi har wajen hajiya farida bala, kadai yi tunani me kyau akan qudirinka ina tabbatar maka cikin sauki Zaka ga Haseena ta rushe daga gida har waje."
Sadat ya yi tsit yana tunanin maganar Ussy A zuciyarsa yana jin yadda zuciyarsa ke motsawa da tunanin yadda zai cimma babban burinsa akan Nur Firdaus amma a lokaci guda da yar uwarta layla wanda baisan ta ina zai fara ba amma kuma Ussyn yaci gaba da bashi tabbacin nasara tare da cusa masa muguwar shawara akai.
Ussy yana kallon shi da murmushi mai cike da mugunta "Sadat just man up ka tuna cewa wnan tafiyar siyasace takarshe ga Haseena. Kai dai ka yi abin daya dace kawai Kuma kasan cewa idan ka yi wa yayanta duka biyun kamar ka kasheta ne a raye.
Sadat ya yi wani ƙananan murmushi mai cike da rudani, yana shan giyan cikin gilashinsa baice komi na.
ussy ya ci gaba da jefa masa maganganu daddaya da suka hau cike zuciyarsa.
cikin tunani yana yin murmushi yace ma ussy toh naji Watakila hakane hanyar billewa Amma dai zan fara abun a hankali Ba zan yi gaggawa ba."
Su duka suka fashe da muguwar dariya me sanyi zuciyarsa ta cika da mummunan tunani game da makomar Haseena da 'ya'yanta musman ma Nur Firdaus da yanxu yasoma jin karfin gwiwa akan ta.
bayan kwana biyu......
coment and share pls
[11/02, 19:41] Anne-Aurora🦋: NUR FIRDAUS....14
Arewabooks@surayyahms
SURAYYAHMS
08060712446
bayan kwana biyu shirin tafiyarsu nur firdaus garin kaduna wajen gasa yadau zafi sede Laylance tafara lura da yadda ‘yar uwarta Nur Firdaus tashiga cikin wani yanayi na boyayyar damuwa da yawan samun fargaba. dan Tun bayan abinda ya faru tsakaninsu da mahaifiyarsu da kuma irin mugun bakin da aka jejjefeta dashi akan case din malika, jikin Nur Firdaus din yay sanyi tazama shiru shiru tamkar wata inuwan kanta dan bata cika magana ba saidai tay ta bitan karatu, gashi tana yawan gujewa wajen hayaniya wanda gani take kamar idan tayi magana me tsawo hala ruwan baƙin ciki da raunin dake ranta ne zai bayyana musu a fili.
abu kamar da wasa amma sosai rayuwar gabaki daya yafara canza mata dan hatta Adnan wanda kullum yake kasancewa me kwantar mata da hankli yanzun shima yazame mata kamar wani mafarki mai nisa. Koda ta kira shi dan ta samu sauki ta wajen shi saidai yata bayar da uzurin aiki wanda Wnn sabon hali na Adnan yakara dorawa zuciyar Nur Firdaus wani nauyin daya girmi tunaninta amma dai bata dauki abun da zafi aranta ba.
duk Layla tana luran da hakan cikin shiru tana kuma fhmtr yadda Nur Firdaus tke yawan fadawa cikin tunani me tsanani
acikin zuciyarta bata mata fatar komi ya sameta amma murna takeyi, kullum sai tace yaa Nur tafara rasa nitsuwarta Wnan kuwa babban damata ce inyi abunda nakeso kenan Baza ta tana shiga harkata ba idan har tana cikin wni hali
.. a fili kuma yi take kamar batama lura da sabuwar yanayin nur dinba amma kuma a ranta kusan tafi kowa fahimtar halin da yar uwar tata take ciki
Bayan abunda ya faru tsakanin Sadat da su Nur Firdaus Sadat tun dayabar gidan bai sake dawowa ba wanda babu wanda ya damu da hakan sosai kamar haseena, zcyar mrs Haseena acike da waswasi dan tasan da cewa kasancewarsa a gidan yana da matukar mahimmanci agareta bawai kawai don ya kula mata da yara ba, har ma don kare martabarta a idon duniya dan haka kwana uku kacal akayi da faruwan komi ta shirya dawowa abuja, tana isowa da ummi Abujan ta damkata a hannun Maikatansu na hajiya mariam kanem foundation.
nan ta nuna Nur Firdaus da yatsa tace ohhh waikece me tarbiya ko, toh Idan har rayuwa tana da adalci, kema wata rana za ki san ciwon da Malika ta ji a yau. Wallahi, tallahi sai kin ci karo da abin da ya fi haka muni! munafuka kawai. matsamin mtswww.
malamai mata dayawa suka dau zafi suka amsa amma ko kulasu batay ba ta fizgi hannun Malika, suka fice daga filin taron suna haki da fushi..
malam bello yafi kowa daukar zafi daga Dc comittee shine ya dada tsawatarwa wa dalibai sosai, yace sun yi ma malika haka ne a abayyane badon su tozartata ba, sede dan sun tsorata duk wata yarinya datake ganin zata iya dauko musu wani abun kunya da zai lalata musu darajar makarantarsu.
mafi akasari yay misali da dabiar nur firdaus akowani kalmansa musmn inda take kama kanta snn yayiwa dalibai nasiha sosai saida jikin kowa yay sanyi
Bayan taron ya watse nur firdaus na tafiya da sanyin jiki zataje aji nan wasu ‘yan mata daga cikin abokan Malika frm no where suka biyosu wata kusurwa wanda kallo daya zaka musu kasan suna cike da matsanancin haushin ta aransu sosai.
wa Layla suka fara magana amma Layla tanuna kamar ba ta ji su ba duk dama aranta tafara jin daɗin yadda wasu dalibai suka fara tsanar ‘yar’uwarta sabida abunda ya afku ayau.
Wata daga cikin kawayen malika ta dauki ruwan gora ta watsa ma nur firdaus a fuska, snn tace bada sallama nazo miki ba
Ke wato kin fi kowa tarbiya ko? Kina ji da daurin gindi a cikin makarantar nan toh wallah wata rana ke ma sai kin samu cikin shegen nan kuma wallahi naki tozarcin zai fi na Malika muni!"
Nur Firdaus ta tsaya cak zuciyarta cike da rauni da takaici amma Batayi musu magana ba sai dai ta juyo a hankali tanata kallon su da idon da ke cike da rauni sosai.
Layla kuwa tana tsaye a gefenta tana dan boye murmushin mugunta tana jin yadda kowanne kalma da suka gayawa nur yana sauka a kanta kamar sakon albarka.
a zuciyarta tace uhmm Haka nake so atleast yaa nur tafara samun makiya kuma ai sai an ƙi tane kafin in samu damar da nake so nima."
duk zagin da yan matan sukayi Nur Firdaus taki cewa komi kawai tawuce tabar wajen duk dama zuciyarta tana cike da damuwa da rauni Shin dagaske rayuwa za ta iya juya mata baya kamar yadda kowa yake furtawa?....
tadauki lokaci me tsayi cikin jin raunin dukkan abubuwan dake faruwa dakyar ta iya danne komi tayi abunda ke gabanta dan yaune zasu karbi ticket da kayan zuwa gasarsu da komi da komi..
************
dagata dayan bangaren bayan mrs Haseena ta bar gida harkokin siyarsata ne suka kuma shamata kai inda tuni harta watsar da komi ta cigaba da zancen matsalar ummi suna tashige da fice. karshe dai ynxun tana shirin dawowa da ummin abuja ne dan asata cikin ajerin help desk na humanatarian foundation din uwar gijiyarta wato hajiya mairam kanem shehuri yau kusan din kusan kominta na tafiya mata adede
atacan gefe kuma matashin mijinta wato Sadat yana tare da babban abokinsa a club yana famar buga sharholiyarsa dake wajen kamar private club dinsu ne dayake cike da hayaniya koyaushe sautukan kiɗa suna tashi sama sama kuma hasken wutar lantarki na yawo cikin launuka daban-daban.
anan suka kwana suna tashi aka cigaba da sharholiya, karfe 10 na safe Sadat yazauna a wani ɓangaren nesa da hayaniyar inda abokinsa Usman ya taho ya samesa da red wine glass a hannunsa yana fmr kurbewa ahankli, dukansu gayu ne iya gayu dan daga ganin siffarsu da ajinsu bazaka taba tsammanin cewa ba yaran manyar kasa ba ne.
Ussy yana murmushi, yanamai daga gilashin giya a shashance yace "Kai Sadat kaga yan mata kuwa inaga Wnn ranan namune fa
Sadat yay dariya dan kadan snn yace "Ba fa don ina jin daɗin jikina na zo nan ba ussy kaima kasani..
ussy ya dafa kafadunsa to meye
kai tsaye yace Akwai maganar Haseena da waɗannan 'ya'yan nata da nake so mu tattauna dakai amma jiya duk baka saurareni ba.
ussy yace i am sorry mehn yanxu de ina jinka what is going on with them??? haseena ta amince zata haihu makan, kai da nace maka ka zuba mata guba kawai tasha ta mutu amma duk kaki sabida tsabar tsoro
Sadat ya dan kwantar dakansa a kujerar yana ɗan tsiyayar giya daga cikin gilashin da aka ajiye masa. Bayan dan wani lokaci na shiru nan da nan ya fara bayyana wa Usy abin da yake faruwa Yayi magana game da yadda Hajiya Farida bala tabashi umarnin yayi amfani da Layla wajen rusa mahaifiyar ta, msmman ta hanyar ƙirƙirar matsaloli da rikici daga cikin gidan.
tun yana maganan Ussyn yafara gane cewa kamr sadaat bai damu da Layla sosai ba asali Zuciyarsa tana sha’awar Nur Firdaus ne wacce yake ganin ta fi Layla kyau da hankali.
Sadat yana maganan cikin furzar numfashi yace Ina son ganin yadda wnn lamarin zai kasance min amma idan ina son wata host daga cikinsu, to ba layla bace Nur Firdaus ce nake tunanin zata fi dadin wann wasar, ita layla tamin karama, gata da budadden ido she is kind of too desperate kagane ko??? nafison wacce bata son abun dan itace zatafi tsorata dani sosai and it will soo much fun
Ussy yatsare Sadat da wani mugun shuumin murmushi, yana jin tsananin sha’awar tayar da wani sabon rikici.
"To, idan haka ne abokina me yasa ba ka yi amfani da damar ka ba? Ai kai kake da iko a gidan yanxu, Sai ka fara motsa jikin kowaccensu a hankali da hankali kagane ko?
Sadat ya kalli ussy yanamai girgiza kai
hmm Kai fa da kake magana wallh baka san yarinyar bace. ba tama shiga harkata inbawai wani abu serious bane ya shiga tsakaninmu. amma ita layla har biyoni take da jikin nata ,kawai de Ina so inga Haseena ta lalacene ne sosai amma badon haka ba da saina san yadda zanyi da kyawawan yarantan nan dukansu biyu a lkci guda saina tarwatsu inyaso kome zai faru ya faru.
Ussy yana gyara zama yabi ya zuba mashi idanu hmm abokina cocaine din nan yahau kanka amma de kay a hankli, ka kuma ji shawarata wannan ne damanka da zaka samu abunda kake muradi har wajen hajiya farida bala, kadai yi tunani me kyau akan qudirinka ina tabbatar maka cikin sauki Zaka ga Haseena ta rushe daga gida har waje."
Sadat ya yi tsit yana tunanin maganar Ussy A zuciyarsa yana jin yadda zuciyarsa ke motsawa da tunanin yadda zai cimma babban burinsa akan Nur Firdaus amma a lokaci guda da yar uwarta layla wanda baisan ta ina zai fara ba amma kuma Ussyn yaci gaba da bashi tabbacin nasara tare da cusa masa muguwar shawara akai.
Ussy yana kallon shi da murmushi mai cike da mugunta "Sadat just man up ka tuna cewa wnan tafiyar siyasace takarshe ga Haseena. Kai dai ka yi abin daya dace kawai Kuma kasan cewa idan ka yi wa yayanta duka biyun kamar ka kasheta ne a raye.
Sadat ya yi wani ƙananan murmushi mai cike da rudani, yana shan giyan cikin gilashinsa baice komi na.
ussy ya ci gaba da jefa masa maganganu daddaya da suka hau cike zuciyarsa.
cikin tunani yana yin murmushi yace ma ussy toh naji Watakila hakane hanyar billewa Amma dai zan fara abun a hankali Ba zan yi gaggawa ba."
Su duka suka fashe da muguwar dariya me sanyi zuciyarsa ta cika da mummunan tunani game da makomar Haseena da 'ya'yanta musman ma Nur Firdaus da yanxu yasoma jin karfin gwiwa akan ta.
bayan kwana biyu......
coment and share pls
[11/02, 19:41] Anne-Aurora🦋: NUR FIRDAUS....14
Arewabooks@surayyahms
SURAYYAHMS
08060712446
bayan kwana biyu shirin tafiyarsu nur firdaus garin kaduna wajen gasa yadau zafi sede Laylance tafara lura da yadda ‘yar uwarta Nur Firdaus tashiga cikin wani yanayi na boyayyar damuwa da yawan samun fargaba. dan Tun bayan abinda ya faru tsakaninsu da mahaifiyarsu da kuma irin mugun bakin da aka jejjefeta dashi akan case din malika, jikin Nur Firdaus din yay sanyi tazama shiru shiru tamkar wata inuwan kanta dan bata cika magana ba saidai tay ta bitan karatu, gashi tana yawan gujewa wajen hayaniya wanda gani take kamar idan tayi magana me tsawo hala ruwan baƙin ciki da raunin dake ranta ne zai bayyana musu a fili.
abu kamar da wasa amma sosai rayuwar gabaki daya yafara canza mata dan hatta Adnan wanda kullum yake kasancewa me kwantar mata da hankli yanzun shima yazame mata kamar wani mafarki mai nisa. Koda ta kira shi dan ta samu sauki ta wajen shi saidai yata bayar da uzurin aiki wanda Wnn sabon hali na Adnan yakara dorawa zuciyar Nur Firdaus wani nauyin daya girmi tunaninta amma dai bata dauki abun da zafi aranta ba.
duk Layla tana luran da hakan cikin shiru tana kuma fhmtr yadda Nur Firdaus tke yawan fadawa cikin tunani me tsanani
acikin zuciyarta bata mata fatar komi ya sameta amma murna takeyi, kullum sai tace yaa Nur tafara rasa nitsuwarta Wnan kuwa babban damata ce inyi abunda nakeso kenan Baza ta tana shiga harkata ba idan har tana cikin wni hali
.. a fili kuma yi take kamar batama lura da sabuwar yanayin nur dinba amma kuma a ranta kusan tafi kowa fahimtar halin da yar uwar tata take ciki
Bayan abunda ya faru tsakanin Sadat da su Nur Firdaus Sadat tun dayabar gidan bai sake dawowa ba wanda babu wanda ya damu da hakan sosai kamar haseena, zcyar mrs Haseena acike da waswasi dan tasan da cewa kasancewarsa a gidan yana da matukar mahimmanci agareta bawai kawai don ya kula mata da yara ba, har ma don kare martabarta a idon duniya dan haka kwana uku kacal akayi da faruwan komi ta shirya dawowa abuja, tana isowa da ummi Abujan ta damkata a hannun Maikatansu na hajiya mariam kanem foundation.