Sashe 36
Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
itade duk jimawarta datay da su haryau ta rasa gane wani irin naunin sangartaccen so yakeyi ma dansa javeed da sukansa basu gane irinsa ba,
kallonsa take ayayin da ya cirkita laɓɓansa yana fesar da hayakin sigari cikin sanyin iko da rashin bada reaction din nata wani muhimnci.
kedai zubaida kuyi abunda ke gabanku kawai..ku kyale min d'ana ya sarara.
yana furta hakan ya ajiye sigarinsa a burn out plate cikin nitsuwa ya wuce ya barta awajen tana tsaye tana bin bayansa da ido harsaida ya bace ma ganinta kafin nan ta iya sauke wata nannauyar ajiyan zuciya cikin jin wani sabuwar tashin hankali.
kai tsaye ta nufi hanyar wani babban shashe inda kanwarta DR SIMRAN OTHMAN WAZEER ta sauka jiya da daddare.....
ABUJA 8.am
ata fannin su nur firdaus kuwa bada jimawa da isarsu schl ba suka samu kusan kowa ya gama hallara sabida gudun masifar matron dinsu malam bello..
kafin 8. ya cika suka dauki hanya zuwa Kaduna tare da jadida da Aisha dayan kawar Nur Firdaus mai ɗan rawar kai acikinsu
da su da su layla duk zasujene officially a matsayin school suppoters club.
direbansu yana tukin motar cikin nutsuwa kafin kace wani abu har sun doshi hanyar barin Abuja, they are expected to reach in 3hrs max.
kowa yana abunda ya damesa acikin motar jefi-jefi jadidah take kallon madubin domin talura da yanayin Nur Firdaus kamr tana cikin damuwa da ke bayyane akan fuskarta karara.
Layla kuwa duk da cewa ta yi shiru a cikin ranta tana jin daɗin cewa Adnan ba ya nan tasan Wnn kadai ma ya isheta samun nitsuwa.
sunakan gurza hanya cikin tunanin zuci Nur Firdaus ta ɗaga waya ta hau rubuta sako snn ta turawa mrss Haseena.
mrs hassena tanakan waya da saadat taji shigowar sakon, har saida ta gama sann ta duba taga sunan nur firdaus akai taja tsaki dakamar ma bazata bude ba amma sai kuma ta daure ta bude, bayan tulin gaisuwa, ta sanar da ita cewa sun dauki hanyar kaduna ita da layla, tace mummy ina neman alfarma daga gareki don Allah ki yafemin kowani irin lefi nake miki wanda ni bansani ba, kuma ki san ba zan taba fatan wani abu da zai ɓata miki rai ba, dan kece abu mafi daraja a rayuwarmu duka and i hope you will wish me good luck in my competition.
wani rau da idanu mr Haseena jin text din yadan taba mata zuciya kawai sai ta dan korashi da tsaki tay shiru na dan wani lokci. can kuma sai tahau tuna irin baqar magana na karshe da mahaifin nur din ya gaya mata on his death bed wen he was fighting for his last breath ayayinda yace
haseena nasan kiyayyar dakike min ne ya shafi y'ata nur firdaus amma bakomi ba, kuma nasan kin tsaneta ne dan tana tattare da dabiu na. toh kisani yau ko na mutu wallh ban bar miki kiwon ta ba, wa Allah ubangijin talikai na nabarwa kiwonta kuma shine zai daukakata zai kuma kare min ita bake ba."...
tuna wann kalamai ma alhaj haroun ciroma yasata jin tsananin bacin rai ta kara jan tsaki me tsayi da takaici, daga wayar tay ta danna kira wa layin nur firdaus din inda kai tsaye taji ya fara ringing
da matsanncin mamaki nur ta kalli sunan mamanta dake yawo a screen ta kalle layla da farin ciki snn tace layla mummy ce
cike da murna layla tace big sis to dauka mana dan dama suka daine acikin motar wanda babu wanda ya nemesu a waya tunda suka kama hanya
jiki na rawa Nur Firdaus ta dau wayar tay sallama tahau gaishe da haseena cikin girmamawa.
bata damu da yadda mrs haseena ke amsata ciki ciki ba
"toh har kun hau hanyar kenan, Saura kuma kije kibaza musu rawan kai da munafurci kinsan ai ba lallai bane sai kullum kece zakixo musu na daya.
nur firdasu batacewa komi sede kawai tay murmushi, tace in sha Allah mummy i will try my best duk kuma abunda na samu shima nasara ne..
haseena taja tsaki
toh shikenan amma banason kisake tura min wani sako inba wani abu na emegrncy ne ya faru ba, dan na lura dake kina so ne kawai in bar aikina inzo wajen gasarki..i need to concentrate here dama can ai baban ki yace Allah ne zai rike masa ke bani ba ko...toh Allahn naku ya bada sa'a.
kibawa auta ta waya inji lafyarta.
nauyin kalmar tata ta faɗo a zuciyar Nur firdaus kamar dutsen da aka jefa mata ta dan runtse ido ta mika wa layla wayar sai ita taja gefe jin yadda zuciyarta yake suya duk da Hakan ba sabon abu ba ne a wajenta amma ya fi ci mata rai yadda mummynsu take furtashi da gatse da rashin kirki aciki kamar ba ita ta haifeta ba.
batace komi ba ta dan sunkuyar da kai ta share boyayyen ruwn hawayenta a hankali,
sannan ta cigaba da kallon hanya cike da tarin damuwa.
sama sama takejin yadda sukasha hira da laylah harsuna wani kyakaytawa da dariya itafa rabon da suyi hira me dadi har da dariya haka da mumynsu bazata ma iya tunawa ba.
after like 10min layla ta mika mata wayarta tace mata ai mummyn nasu ma yanxu zata wuce Abuja tace wai sadaat na nemanta cikin gaggawa.
nur tay murmushi batace komi ba suka cigaba da tafiya kanta jingine da seat ta saka earpod tana saurarar karatun qur'ani.
****** 1hr on d dot due to hazy weather brigadier general javeed mufasa suka sauka a babban filin jirgin kaduna inda yake da personal private parking space din helicoptersa.
jirginsa yana sauka kamar kiftawa da bismillah convoy din da ke daukarsa suka karaso su biyar dukan su iri daya kuma bakake kirin da bakaken tinted.
Mercedes-Benz G-Wagon Brabus 900 ce dat is Ready for high-speed retreat agaggauce security ya bude ma javeed motar kusa da na tsakiya ya shiga ya zauna wacce ita kadaice duk jikinta bulletproof sabida numerous assasination attack dayasha fama dashi a can baya.
sun dau hanyar makabarta kenan private wayarsa ya fara kara da alaman shigowar wata sako
tunda suka fara tafyar idanuwansa a lumshe suke baya kuma ko motsi.
dacan kamar bazai duba sakon ba sai kuma ya zaro wayar daga aljihunsa, kallo daya yay ma sakon dake yawo screen dinsa ya daga kai tare da cizza labbansa nan da nan yabada oder cewa awuce dashi gidan dabbobin kakarsa kawai dake nan GRA Barnawa...
#SURAYYAHMS
NUR FIRDAUS
PLEASE COMENTS AND SHARE DAN ALLAH🤲🏻🧎🏻♀️
[22/02, 20:26] Anne-Aurora🦋: NUR FIRDAUS 21...
SURAYYAHMS
sai wajajen 12:30pm na rana kafin nan bus din makarantar ICICE ya karasa shiga cikin grin kaduna, kai tsaye baba driver yabi dasu kan isah kaita road dake nan cikin angwr gaun emir suka sauka adede gaban mdedcin conference Hostel din su da managmt din makarantarsu ta gina musu anan kaduna inda akayi sashin maza daban na mata ma daban.
duka duka daliban da sukaxo gasar basufi su ashirin ba,cikij su kwata kwata wanda zasuyi gasar su bakwai ne maza hudu da mata uku, sauran daliban kuma daga student supporters club ne sai kuma yan qur'an and da'awa club.
bayan driver ya diresu nan kowa ya fara jan jakarsa aka doshi hnyr hostel gabaki dayansu sun galabaita sunajin dar dar aransu dan suna daf da shigowa kaduna aka samu sudden insecurity outbreak tension in southern kaduna.
which put them on hold for a while yanxu hakama ance yau bazasu fara komi ba sai lamarin ya dan lafa kafin sai a fara programe din daga gobe ranar alhamis.
tun da suka shigo hostel laylah take faman shan kishi da takaici musmn ma yadda adnan ya hana nur firdaus sakat dan yana isa london ya dinga kirarta akai akai yana me tarairayarta awaya da salon nuna soyayyarsa agareta iri iri. yau layla ba zallan asthmn karya kawai ta tayar musu ba har amai tayi dan tsabar yadda baqin cikinsu ya mugun shakure mata magwagoro
wanda hakan ya tursasa Jadidah tafara harsaso boyayyar manufar layla akan adnan amma koda tafadeshi a fili cikin wasa sai nur firdaus ta shashntar da abun kawai tayi defending laylah dan azauna lafya sabida batason wani abu sabo yazo ya daga mata hankli.
jadidah kuwa da kyar tabar maganan aranta badon komi ba saidan tana son nur firdaus tasaka hanklinta akan gasa amma sosai jkinta yake bata cewa layla fa bakaunar soyayyar adnan da nur firdaus takeyi ba.
dakin nasu kamar dormetry ne dan haka kowani bangaren akwai bunk sama da kasarsa akwai katifa dede na yan boarding schl jadidah ta dauki sama, aysha tana kasarta, itama nur ta dau sama tabarwa layla kasan nata duk awaje daya su hudun suke zaune wann bunk din na kallon wann dake tun agida suka amince zasu hada komi nasu waje guda dakema daga jadidan har ayshan yaya masu shi ne nur ma tazo da kudin da adnan shehuri ya bata dan haka babu wani abunda suka rasa atsakaninsu.
Daga can garin lagos kuwa hajya zuby othm tafi minti goma tana tsaye a bakin kofar Dr simran tana buggawa
"simi.. simi..simran?for god sake simran what the hell is rhis niki zo kibude min kofa dan Allah wann wani irin wawan lalaci ne..mtssss taja tsaki a mugun hatsale tana wani irin yatsinawa.
yau tsabagen kirar sunan simran datayi sanda muryanta ya jawo hnklin duka maid din dake sashen su biyar suka fito sanye da blue uniforms ta kallesu akskantce snn tace.."wai ina simran ta shiga, wani acikinku yaga inda simran tay ko de bata farka bane daga baccin harynxu?
tana maganan tana duban expensive diamond watch dinta tanamai karajin takaici ganin lokcin ana neman wajen karfe 9 saura
cikin masu aikin wata mata da ake cewa "mantai" wacce ba'kace kibabbiya itace me tsaurin idon kaf a cikin ma'aikatan kai tsaye tace hajiya tana ciki Maa, Bacci takeyi bata farka ba..
hjy zuby tana waigowa ta watsawa mantai wata muguwar harara me cike da tsana dan dama ta tsani mantai sabida mugun iya saka idon datakeyi agidan...
kallonsa take ayayin da ya cirkita laɓɓansa yana fesar da hayakin sigari cikin sanyin iko da rashin bada reaction din nata wani muhimnci.
kedai zubaida kuyi abunda ke gabanku kawai..ku kyale min d'ana ya sarara.
yana furta hakan ya ajiye sigarinsa a burn out plate cikin nitsuwa ya wuce ya barta awajen tana tsaye tana bin bayansa da ido harsaida ya bace ma ganinta kafin nan ta iya sauke wata nannauyar ajiyan zuciya cikin jin wani sabuwar tashin hankali.
kai tsaye ta nufi hanyar wani babban shashe inda kanwarta DR SIMRAN OTHMAN WAZEER ta sauka jiya da daddare.....
ABUJA 8.am
ata fannin su nur firdaus kuwa bada jimawa da isarsu schl ba suka samu kusan kowa ya gama hallara sabida gudun masifar matron dinsu malam bello..
kafin 8. ya cika suka dauki hanya zuwa Kaduna tare da jadida da Aisha dayan kawar Nur Firdaus mai ɗan rawar kai acikinsu
da su da su layla duk zasujene officially a matsayin school suppoters club.
direbansu yana tukin motar cikin nutsuwa kafin kace wani abu har sun doshi hanyar barin Abuja, they are expected to reach in 3hrs max.
kowa yana abunda ya damesa acikin motar jefi-jefi jadidah take kallon madubin domin talura da yanayin Nur Firdaus kamr tana cikin damuwa da ke bayyane akan fuskarta karara.
Layla kuwa duk da cewa ta yi shiru a cikin ranta tana jin daɗin cewa Adnan ba ya nan tasan Wnn kadai ma ya isheta samun nitsuwa.
sunakan gurza hanya cikin tunanin zuci Nur Firdaus ta ɗaga waya ta hau rubuta sako snn ta turawa mrss Haseena.
mrs hassena tanakan waya da saadat taji shigowar sakon, har saida ta gama sann ta duba taga sunan nur firdaus akai taja tsaki dakamar ma bazata bude ba amma sai kuma ta daure ta bude, bayan tulin gaisuwa, ta sanar da ita cewa sun dauki hanyar kaduna ita da layla, tace mummy ina neman alfarma daga gareki don Allah ki yafemin kowani irin lefi nake miki wanda ni bansani ba, kuma ki san ba zan taba fatan wani abu da zai ɓata miki rai ba, dan kece abu mafi daraja a rayuwarmu duka and i hope you will wish me good luck in my competition.
wani rau da idanu mr Haseena jin text din yadan taba mata zuciya kawai sai ta dan korashi da tsaki tay shiru na dan wani lokci. can kuma sai tahau tuna irin baqar magana na karshe da mahaifin nur din ya gaya mata on his death bed wen he was fighting for his last breath ayayinda yace
haseena nasan kiyayyar dakike min ne ya shafi y'ata nur firdaus amma bakomi ba, kuma nasan kin tsaneta ne dan tana tattare da dabiu na. toh kisani yau ko na mutu wallh ban bar miki kiwon ta ba, wa Allah ubangijin talikai na nabarwa kiwonta kuma shine zai daukakata zai kuma kare min ita bake ba."...
tuna wann kalamai ma alhaj haroun ciroma yasata jin tsananin bacin rai ta kara jan tsaki me tsayi da takaici, daga wayar tay ta danna kira wa layin nur firdaus din inda kai tsaye taji ya fara ringing
da matsanncin mamaki nur ta kalli sunan mamanta dake yawo a screen ta kalle layla da farin ciki snn tace layla mummy ce
cike da murna layla tace big sis to dauka mana dan dama suka daine acikin motar wanda babu wanda ya nemesu a waya tunda suka kama hanya
jiki na rawa Nur Firdaus ta dau wayar tay sallama tahau gaishe da haseena cikin girmamawa.
bata damu da yadda mrs haseena ke amsata ciki ciki ba
"toh har kun hau hanyar kenan, Saura kuma kije kibaza musu rawan kai da munafurci kinsan ai ba lallai bane sai kullum kece zakixo musu na daya.
nur firdasu batacewa komi sede kawai tay murmushi, tace in sha Allah mummy i will try my best duk kuma abunda na samu shima nasara ne..
haseena taja tsaki
toh shikenan amma banason kisake tura min wani sako inba wani abu na emegrncy ne ya faru ba, dan na lura dake kina so ne kawai in bar aikina inzo wajen gasarki..i need to concentrate here dama can ai baban ki yace Allah ne zai rike masa ke bani ba ko...toh Allahn naku ya bada sa'a.
kibawa auta ta waya inji lafyarta.
nauyin kalmar tata ta faɗo a zuciyar Nur firdaus kamar dutsen da aka jefa mata ta dan runtse ido ta mika wa layla wayar sai ita taja gefe jin yadda zuciyarta yake suya duk da Hakan ba sabon abu ba ne a wajenta amma ya fi ci mata rai yadda mummynsu take furtashi da gatse da rashin kirki aciki kamar ba ita ta haifeta ba.
batace komi ba ta dan sunkuyar da kai ta share boyayyen ruwn hawayenta a hankali,
sannan ta cigaba da kallon hanya cike da tarin damuwa.
sama sama takejin yadda sukasha hira da laylah harsuna wani kyakaytawa da dariya itafa rabon da suyi hira me dadi har da dariya haka da mumynsu bazata ma iya tunawa ba.
after like 10min layla ta mika mata wayarta tace mata ai mummyn nasu ma yanxu zata wuce Abuja tace wai sadaat na nemanta cikin gaggawa.
nur tay murmushi batace komi ba suka cigaba da tafiya kanta jingine da seat ta saka earpod tana saurarar karatun qur'ani.
****** 1hr on d dot due to hazy weather brigadier general javeed mufasa suka sauka a babban filin jirgin kaduna inda yake da personal private parking space din helicoptersa.
jirginsa yana sauka kamar kiftawa da bismillah convoy din da ke daukarsa suka karaso su biyar dukan su iri daya kuma bakake kirin da bakaken tinted.
Mercedes-Benz G-Wagon Brabus 900 ce dat is Ready for high-speed retreat agaggauce security ya bude ma javeed motar kusa da na tsakiya ya shiga ya zauna wacce ita kadaice duk jikinta bulletproof sabida numerous assasination attack dayasha fama dashi a can baya.
sun dau hanyar makabarta kenan private wayarsa ya fara kara da alaman shigowar wata sako
tunda suka fara tafyar idanuwansa a lumshe suke baya kuma ko motsi.
dacan kamar bazai duba sakon ba sai kuma ya zaro wayar daga aljihunsa, kallo daya yay ma sakon dake yawo screen dinsa ya daga kai tare da cizza labbansa nan da nan yabada oder cewa awuce dashi gidan dabbobin kakarsa kawai dake nan GRA Barnawa...
#SURAYYAHMS
NUR FIRDAUS
PLEASE COMENTS AND SHARE DAN ALLAH🤲🏻🧎🏻♀️
[22/02, 20:26] Anne-Aurora🦋: NUR FIRDAUS 21...
SURAYYAHMS
sai wajajen 12:30pm na rana kafin nan bus din makarantar ICICE ya karasa shiga cikin grin kaduna, kai tsaye baba driver yabi dasu kan isah kaita road dake nan cikin angwr gaun emir suka sauka adede gaban mdedcin conference Hostel din su da managmt din makarantarsu ta gina musu anan kaduna inda akayi sashin maza daban na mata ma daban.
duka duka daliban da sukaxo gasar basufi su ashirin ba,cikij su kwata kwata wanda zasuyi gasar su bakwai ne maza hudu da mata uku, sauran daliban kuma daga student supporters club ne sai kuma yan qur'an and da'awa club.
bayan driver ya diresu nan kowa ya fara jan jakarsa aka doshi hnyr hostel gabaki dayansu sun galabaita sunajin dar dar aransu dan suna daf da shigowa kaduna aka samu sudden insecurity outbreak tension in southern kaduna.
which put them on hold for a while yanxu hakama ance yau bazasu fara komi ba sai lamarin ya dan lafa kafin sai a fara programe din daga gobe ranar alhamis.
tun da suka shigo hostel laylah take faman shan kishi da takaici musmn ma yadda adnan ya hana nur firdaus sakat dan yana isa london ya dinga kirarta akai akai yana me tarairayarta awaya da salon nuna soyayyarsa agareta iri iri. yau layla ba zallan asthmn karya kawai ta tayar musu ba har amai tayi dan tsabar yadda baqin cikinsu ya mugun shakure mata magwagoro
wanda hakan ya tursasa Jadidah tafara harsaso boyayyar manufar layla akan adnan amma koda tafadeshi a fili cikin wasa sai nur firdaus ta shashntar da abun kawai tayi defending laylah dan azauna lafya sabida batason wani abu sabo yazo ya daga mata hankli.
jadidah kuwa da kyar tabar maganan aranta badon komi ba saidan tana son nur firdaus tasaka hanklinta akan gasa amma sosai jkinta yake bata cewa layla fa bakaunar soyayyar adnan da nur firdaus takeyi ba.
dakin nasu kamar dormetry ne dan haka kowani bangaren akwai bunk sama da kasarsa akwai katifa dede na yan boarding schl jadidah ta dauki sama, aysha tana kasarta, itama nur ta dau sama tabarwa layla kasan nata duk awaje daya su hudun suke zaune wann bunk din na kallon wann dake tun agida suka amince zasu hada komi nasu waje guda dakema daga jadidan har ayshan yaya masu shi ne nur ma tazo da kudin da adnan shehuri ya bata dan haka babu wani abunda suka rasa atsakaninsu.
Daga can garin lagos kuwa hajya zuby othm tafi minti goma tana tsaye a bakin kofar Dr simran tana buggawa
"simi.. simi..simran?for god sake simran what the hell is rhis niki zo kibude min kofa dan Allah wann wani irin wawan lalaci ne..mtssss taja tsaki a mugun hatsale tana wani irin yatsinawa.
yau tsabagen kirar sunan simran datayi sanda muryanta ya jawo hnklin duka maid din dake sashen su biyar suka fito sanye da blue uniforms ta kallesu akskantce snn tace.."wai ina simran ta shiga, wani acikinku yaga inda simran tay ko de bata farka bane daga baccin harynxu?
tana maganan tana duban expensive diamond watch dinta tanamai karajin takaici ganin lokcin ana neman wajen karfe 9 saura
cikin masu aikin wata mata da ake cewa "mantai" wacce ba'kace kibabbiya itace me tsaurin idon kaf a cikin ma'aikatan kai tsaye tace hajiya tana ciki Maa, Bacci takeyi bata farka ba..
hjy zuby tana waigowa ta watsawa mantai wata muguwar harara me cike da tsana dan dama ta tsani mantai sabida mugun iya saka idon datakeyi agidan...