Sashe 26
Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
malam liman ne ya tukasu har wajen taron wanda koda suka isa wajen already ya cika da manyan mata masu fada aji babu wacce zaka kalla idonka bai koshi ba daga matayen ogane da sai manyan mata da suke amsa sunan ogogin kansu kowaccensu taci uwar wankan da manyan leshuna ubansu ankuma zuba dinkuna anbi wuya da hannu da ruwan gwalagwalai masu shegen tsada ..
ita kanta laylan wata shegiyar golden colour abaya ta kusan million biyar mrs haseenan ta umarceta data saka, tuni tabi ta kawata tas tass da tsadaden abun wuya da dan kunnen gwal da kuma agogo..
dedekunsu acikin matan ne sukazo da yaransu maza da mata teenager haka amma kai kace basu taba ganin yayan mrs haseena ba dan kuwa tsabar madarar kyau da Allah ya zuba mata ita da yayanta babu mahalukin da zai daga ido ya kallesu baice tubarkallah ba....
NUR FIRDAUS BY SURAYYAHMS
08060712446
[12/02, 19:16] Anne-Aurora🦋: wajen zama na musamn aka basu ajerin vips shade mrs haseena tawani rike hannun yarta laylah haroun tana tafiya a kasaitance kamar wacce bazata taka kasa bama...
wani irin jin kanta takeyi musmann dataga tsabar kyaun yarta laylah ne ya jawo hanklin kowa akansu gashi suna kama daga gani babu tambaya zakasan layla yarta ne
zamansu keda wuya yan gulma suka dan fara zagayeta ana raha ana dariya laylah kuwa tana nan gefen su tana famr kamewa baifi da minti goma ba wasu mahaukatan motoci kirar roll royce suka cincinrodo cikin wata razananniyar convoy me dukan kirjin mahassada.
zumbur mrs haseena ta mike tana washe baki uwargijiyata hajiya mariam kanem shehuri ce ta iso waje ya kara rikicewa aka tattashi akaje tarbanta
akaro na farko kenan da layla taga matar ido da ido dan kuwa karamar sumewa tay dan hatta motar da matar take ciki wani qamshi na musamn yakeyi da wata iriyar mahaukciyar turaren wuta me matsancin qamshi, gata fara sol kamar sadaka yalla sede ta manyanta dan koinanta acike yake tam tam da nama jikin ta amurje hutu da madarar dukiya ya gama ratsata tako ta ina,saukarta gwanin burgewa sauran yan uwanta ne da aminanta guda biyu suka rufa mata baya sai fadanci ake musu takota ina
kirjin layla take yafara bugawa da wani irin karfin tsiya sai tafara jin kamar me rabata da shigewa cikin wnn familyn saidai mutuwarta
[15/02, 06:51] Anne-Aurora🦋: NUR FIRDAUS...16
Arewabooks@surayyahms
zugar Manyan Mata
ne masu daraja da arziki suka rufawa hon hjy mariam kanem shehuri baya har izuwa wajen zamanta da aka tanadar mata na musmman masu mata kirari sunakan yi wasu matan na shera mata guda gwanin burgewa, kaf Kayan jikinsu da fuskokinsu na sheƙi wal wal wani irin tsantsar jiji da kaine da rantsatsar kasaita yake famar bayyana a fuskokinsu
laylah dake bin kowacce da kallo a fakaice tanaji aranta yadda matan suka matukar burgeta.
bayan waje ya dan lafa da gaishe gaishe nan mrs Haseena ta taho da fara'a tana tafiya tareda sanyin kasaita Layla kuwa tana gefenta cikin sanyin taku fuskar nan tata kuwa kamar antsaga ruwan madara.
kame kanta tahauyi na musammn dan kuwa tun daga shigowarsu hjy mairam shehuri laylahn tabi ta rasa nitsuwarta barinma da sukazo kusa dan sugaisa da tawagar familyn shehuri daga ita har mumyn nasu haka suka dan rusuna kasa da ladabi..
cikin mika jinjina mrs haseena tace ranki shidade honourable hajiya mairam kanem shehuri giwar mata Allah shi temake ki barkanki da shigowa.
hajya mairam ta dan jinjina ma haseena kai cikin shan qamshi da mulki bata wani amsa ba idon sauran mata kuwa kaf na kan layla da ta rusuna kai kasa da ladabi sosai kamar mutuniyar arziki....
haseena na murmushi takalle yan uwan hjya mairam din dake gefe
manyan hamshakan mata ne wanda suna matukar kama da hjy mairam din a fuska
cikin girmamawa tace
hjy amatu, hajiya ruqayya kanem, hajya mariya shehuri please ure welcome ma's
...dede nan ne layla ma ta gaggaishe su da ladabi sosai
hajy mairam dake jiji da wani irin mulki da kamewa bata wani kalleta ba yan uwanta irinsu hjya amatun ne suka amsa da fara'a nan da nan hajiya ruqayyan datafi kowa kama da Adnan tadan kalli laylan dakyau snn tace haseena Wannan fa?wata Hurul-ayn ce a duniyar namu!"..
Wata matar me kudi data sha leshi agefenta dake murmushi tace saura kadan ince hala kanwar haseena ce tsabar suna kama but she is soo young tafurta hakan tana kallon kyakkwan fuskar Laylan sosai suna yar dariya.
uhmm Gaskiya kam! Wannan ai ba kyakkyawa bace, ace mata dai kyautar Allah hjy amatu kanem ta furta tana kallon laylan da kyau daga sama har kasa
lkcin Laylah ji take yi kamar kanta zai fashe dan tsabar dadi, kanta na kallon kasa tay murmushi a hankali bakomai take tunani ba sai yuwar samun Adnan a rayuwarta nan ta rufe idanunta a slow tana mafarkin yadda hala wata rana zai riƙe hannunta yace wa wayanann manyan hamshakan matan cewa itace kaɗai a cikin zuciyarsa.
zuciyar mrs haseena kuwa cike yake da alfahari takara jan hannun layla zuwa kusa inda Hajiya Mariam Shehuri ke zaune cikin izza tare da sauran manyan matan snn tace
"ranki shi dade Hajiya, wannan ita ce Laylah Diyata ce yar albarka."
sauran matan duka suka kalleta irin ohh wow masha Allah.
da kyar Hajiya Mariam ta kalli Layla sama da ƙasa snn ta yi karamin kasaitacen murmushi.
muryanta kasa kasa tace masha Allah Gaskiya kyakkyawace amma itace ɗiyar ki ta farkon? Nur Firdaus, ko?" i hve heard so much abt her from my dearest son Adnan, kullum sai yamin zancenta, but i am quiet taken a back, inde itace wann to tabbas Adnan ya haukace, ta dada kallon layla up and down, "yeah she is pretty.. amma kyaunta bai kai yarikita min d'a na ba koya kika gani yan mata...?
sauran matan suka saka dariya haha haha haha nan aka maida maganan ya dawo raha kowa na fadin albarkacin bakinsa
mrs Haseena tadan haɗiye yawu jin abun ya bala'in cakkarta a kirji amma haka tafuske tabiye musu cikin rahar tace "aa, Adnan bai haukace ba ranki shi dade wann aiba nur firdaus bace, ita nur firdaus din tanacan makaranta you knw she is kind of very focused on her studies ta karashe da murmushi mara sauti.
hjya amatu ta dubi layla tace ohhh wow, so dis is the un- focused one?? cikin wata sabuwar raha aka sake fashewa da dariya sosai.
take Layla taɗan sunkuyar da kai kasa jin yadda zuciyarta ya dulmuya yakone da haushi danta tsani amata dariya kuma badon komai taji mugun haushi ba sai don furucin hjy mairam kanem akan kasawar kyaunta a idonsu da kuma ba taso a ambaci sunan ‘yar’uwar tata anan ba sam.
nan Hajiya Mariam ta gyara zama tana fuskantar Haseena so i am looking foward to see the focused girl, kinga haseena Daga zarar na ci zaɓen nan d'ana Adnan zai yi aurene batare da bata lkci ba dan haka kede Ki tabbata diyar kin can tanada daraja sosai." inde batun kyaune y'ay'an ki suna da kyau, amma sanin kankine we have so many young beauty queens around acikin dangin kanem so u have to earn it.
da barin jiki mrs haseena tace in sha Allah ranki dadi y'ay'a na duka ai kamar naki ne bare ma gida biyu maganin gobara za'a san yadda za'ayi.
Layla ta dan lumshe ido tareda jin fargaba jitake kamar saita dage sosai da sosai kafin nan Mafarkinta na kusantar rayuwar Adnan shehuri ya iya zamowa gaskiya!
bayan anyi taro lafiya an watse sadaat ya tura ma haseena sakon cewa zai karaso gidan dan haka ta gaggauta suka bar wajen domin taje tashirya masa abinci da suka taho dashi a take aways daga wajen taro.
Suna cikin motar Laylah tayi tagumi snn tayi shiruuu zuciyarta cikeda wasu irin tunani..
mrs Haseena ta dan kalleta da gefen ido aranta tanajin kamar layla is hiding sumting amma kawai sai ta share ahnkli tahau shafa kanta ahnkli cikin sauke ajiyan zuciya tace auta Da ace ke ce za ki auri Adnan ko, da na fi kowa farin ciki."
da matsanancin mamaki Layla ta yi murmushi tareda mikewa kaɗan dan takalle mum dinsu ganin she is serious cikin basarwa tace "whaat? haba mummy adnan kuma, yaa nur din fa??
mrs haseena tay dariya c'mon kema kinsan babu wacce zatace batason shi kuma naga kamar ke kinfi dacewa dashi sosai, kinsan fa yana yin aure zasu bashi babban matsayi, and in d future kuma sai kiji ya zama minister shima,shiyasa nake ganin kamar kece zaki fi dacewa agefensa, i wll be soo proud sabida nasan kekam u wll help mummy alot.
cike da yarinta layla tay murmushi snn tace of course mummy duk duniya kece akan gaba awajena i just want you to be even more than woman ..
wani irin dariya mrs haseena tay nan sai wayarta yay kara ta dauka kai tsaye suka hau tattauna batun ummi da mutanenta har suka isa gidan bata gama amsa wayar ba....
suna karasawa cikin gidan malam liman ya bude musu kofar mota suka sauko kai tsaye Layla ta shige dakinta zuciyarta cike da kulla sabbin dabaru dan bakaramin karfin gwiwa kalaman mrs haseena akan dacewarta da adnan yakara mata aranta ba wani bin laila sam bata da maraba da mahaifyarta they are so selfish and self centered, they all have one kind of desperate energies na mugun son sugansu asama snn kuma asan dasu a wajen hidima.
ata fannin nur firdaus yau kusan bata dawo gidan dawuri ba sabida bitam karatu tareda ribibin shiryasu da malam bello yake faman yi dan an riga ance musu mutane masu muhimmaci sosaine zasu halacci taron irin wanda an jima sosai ba agayyato irin su ba.
aciki kuwa har da familyn shahararen Mafia tycoon boss din nan the captain of many many relavant industries around the globe his excellency Grand Admiral Alhaj Attah mufasa and his entire filthy rich family members kasan kuwa cewa wann gasar ta su ta musamn ce.
wani irin training me tsanani ake wa nur firdaus kamar ba gobe. gashi daga an dawo daga gasar zasu fara shirin jamb da kuma waec exams dinsu nagama schll din befr deir grand graduation ceremony.
ita kanta laylan wata shegiyar golden colour abaya ta kusan million biyar mrs haseenan ta umarceta data saka, tuni tabi ta kawata tas tass da tsadaden abun wuya da dan kunnen gwal da kuma agogo..
dedekunsu acikin matan ne sukazo da yaransu maza da mata teenager haka amma kai kace basu taba ganin yayan mrs haseena ba dan kuwa tsabar madarar kyau da Allah ya zuba mata ita da yayanta babu mahalukin da zai daga ido ya kallesu baice tubarkallah ba....
NUR FIRDAUS BY SURAYYAHMS
08060712446
[12/02, 19:16] Anne-Aurora🦋: wajen zama na musamn aka basu ajerin vips shade mrs haseena tawani rike hannun yarta laylah haroun tana tafiya a kasaitance kamar wacce bazata taka kasa bama...
wani irin jin kanta takeyi musmann dataga tsabar kyaun yarta laylah ne ya jawo hanklin kowa akansu gashi suna kama daga gani babu tambaya zakasan layla yarta ne
zamansu keda wuya yan gulma suka dan fara zagayeta ana raha ana dariya laylah kuwa tana nan gefen su tana famr kamewa baifi da minti goma ba wasu mahaukatan motoci kirar roll royce suka cincinrodo cikin wata razananniyar convoy me dukan kirjin mahassada.
zumbur mrs haseena ta mike tana washe baki uwargijiyata hajiya mariam kanem shehuri ce ta iso waje ya kara rikicewa aka tattashi akaje tarbanta
akaro na farko kenan da layla taga matar ido da ido dan kuwa karamar sumewa tay dan hatta motar da matar take ciki wani qamshi na musamn yakeyi da wata iriyar mahaukciyar turaren wuta me matsancin qamshi, gata fara sol kamar sadaka yalla sede ta manyanta dan koinanta acike yake tam tam da nama jikin ta amurje hutu da madarar dukiya ya gama ratsata tako ta ina,saukarta gwanin burgewa sauran yan uwanta ne da aminanta guda biyu suka rufa mata baya sai fadanci ake musu takota ina
kirjin layla take yafara bugawa da wani irin karfin tsiya sai tafara jin kamar me rabata da shigewa cikin wnn familyn saidai mutuwarta
[15/02, 06:51] Anne-Aurora🦋: NUR FIRDAUS...16
Arewabooks@surayyahms
zugar Manyan Mata
ne masu daraja da arziki suka rufawa hon hjy mariam kanem shehuri baya har izuwa wajen zamanta da aka tanadar mata na musmman masu mata kirari sunakan yi wasu matan na shera mata guda gwanin burgewa, kaf Kayan jikinsu da fuskokinsu na sheƙi wal wal wani irin tsantsar jiji da kaine da rantsatsar kasaita yake famar bayyana a fuskokinsu
laylah dake bin kowacce da kallo a fakaice tanaji aranta yadda matan suka matukar burgeta.
bayan waje ya dan lafa da gaishe gaishe nan mrs Haseena ta taho da fara'a tana tafiya tareda sanyin kasaita Layla kuwa tana gefenta cikin sanyin taku fuskar nan tata kuwa kamar antsaga ruwan madara.
kame kanta tahauyi na musammn dan kuwa tun daga shigowarsu hjy mairam shehuri laylahn tabi ta rasa nitsuwarta barinma da sukazo kusa dan sugaisa da tawagar familyn shehuri daga ita har mumyn nasu haka suka dan rusuna kasa da ladabi..
cikin mika jinjina mrs haseena tace ranki shidade honourable hajiya mairam kanem shehuri giwar mata Allah shi temake ki barkanki da shigowa.
hajya mairam ta dan jinjina ma haseena kai cikin shan qamshi da mulki bata wani amsa ba idon sauran mata kuwa kaf na kan layla da ta rusuna kai kasa da ladabi sosai kamar mutuniyar arziki....
haseena na murmushi takalle yan uwan hjya mairam din dake gefe
manyan hamshakan mata ne wanda suna matukar kama da hjy mairam din a fuska
cikin girmamawa tace
hjy amatu, hajiya ruqayya kanem, hajya mariya shehuri please ure welcome ma's
...dede nan ne layla ma ta gaggaishe su da ladabi sosai
hajy mairam dake jiji da wani irin mulki da kamewa bata wani kalleta ba yan uwanta irinsu hjya amatun ne suka amsa da fara'a nan da nan hajiya ruqayyan datafi kowa kama da Adnan tadan kalli laylan dakyau snn tace haseena Wannan fa?wata Hurul-ayn ce a duniyar namu!"..
Wata matar me kudi data sha leshi agefenta dake murmushi tace saura kadan ince hala kanwar haseena ce tsabar suna kama but she is soo young tafurta hakan tana kallon kyakkwan fuskar Laylan sosai suna yar dariya.
uhmm Gaskiya kam! Wannan ai ba kyakkyawa bace, ace mata dai kyautar Allah hjy amatu kanem ta furta tana kallon laylan da kyau daga sama har kasa
lkcin Laylah ji take yi kamar kanta zai fashe dan tsabar dadi, kanta na kallon kasa tay murmushi a hankali bakomai take tunani ba sai yuwar samun Adnan a rayuwarta nan ta rufe idanunta a slow tana mafarkin yadda hala wata rana zai riƙe hannunta yace wa wayanann manyan hamshakan matan cewa itace kaɗai a cikin zuciyarsa.
zuciyar mrs haseena kuwa cike yake da alfahari takara jan hannun layla zuwa kusa inda Hajiya Mariam Shehuri ke zaune cikin izza tare da sauran manyan matan snn tace
"ranki shi dade Hajiya, wannan ita ce Laylah Diyata ce yar albarka."
sauran matan duka suka kalleta irin ohh wow masha Allah.
da kyar Hajiya Mariam ta kalli Layla sama da ƙasa snn ta yi karamin kasaitacen murmushi.
muryanta kasa kasa tace masha Allah Gaskiya kyakkyawace amma itace ɗiyar ki ta farkon? Nur Firdaus, ko?" i hve heard so much abt her from my dearest son Adnan, kullum sai yamin zancenta, but i am quiet taken a back, inde itace wann to tabbas Adnan ya haukace, ta dada kallon layla up and down, "yeah she is pretty.. amma kyaunta bai kai yarikita min d'a na ba koya kika gani yan mata...?
sauran matan suka saka dariya haha haha haha nan aka maida maganan ya dawo raha kowa na fadin albarkacin bakinsa
mrs Haseena tadan haɗiye yawu jin abun ya bala'in cakkarta a kirji amma haka tafuske tabiye musu cikin rahar tace "aa, Adnan bai haukace ba ranki shi dade wann aiba nur firdaus bace, ita nur firdaus din tanacan makaranta you knw she is kind of very focused on her studies ta karashe da murmushi mara sauti.
hjya amatu ta dubi layla tace ohhh wow, so dis is the un- focused one?? cikin wata sabuwar raha aka sake fashewa da dariya sosai.
take Layla taɗan sunkuyar da kai kasa jin yadda zuciyarta ya dulmuya yakone da haushi danta tsani amata dariya kuma badon komai taji mugun haushi ba sai don furucin hjy mairam kanem akan kasawar kyaunta a idonsu da kuma ba taso a ambaci sunan ‘yar’uwar tata anan ba sam.
nan Hajiya Mariam ta gyara zama tana fuskantar Haseena so i am looking foward to see the focused girl, kinga haseena Daga zarar na ci zaɓen nan d'ana Adnan zai yi aurene batare da bata lkci ba dan haka kede Ki tabbata diyar kin can tanada daraja sosai." inde batun kyaune y'ay'an ki suna da kyau, amma sanin kankine we have so many young beauty queens around acikin dangin kanem so u have to earn it.
da barin jiki mrs haseena tace in sha Allah ranki dadi y'ay'a na duka ai kamar naki ne bare ma gida biyu maganin gobara za'a san yadda za'ayi.
Layla ta dan lumshe ido tareda jin fargaba jitake kamar saita dage sosai da sosai kafin nan Mafarkinta na kusantar rayuwar Adnan shehuri ya iya zamowa gaskiya!
bayan anyi taro lafiya an watse sadaat ya tura ma haseena sakon cewa zai karaso gidan dan haka ta gaggauta suka bar wajen domin taje tashirya masa abinci da suka taho dashi a take aways daga wajen taro.
Suna cikin motar Laylah tayi tagumi snn tayi shiruuu zuciyarta cikeda wasu irin tunani..
mrs Haseena ta dan kalleta da gefen ido aranta tanajin kamar layla is hiding sumting amma kawai sai ta share ahnkli tahau shafa kanta ahnkli cikin sauke ajiyan zuciya tace auta Da ace ke ce za ki auri Adnan ko, da na fi kowa farin ciki."
da matsanancin mamaki Layla ta yi murmushi tareda mikewa kaɗan dan takalle mum dinsu ganin she is serious cikin basarwa tace "whaat? haba mummy adnan kuma, yaa nur din fa??
mrs haseena tay dariya c'mon kema kinsan babu wacce zatace batason shi kuma naga kamar ke kinfi dacewa dashi sosai, kinsan fa yana yin aure zasu bashi babban matsayi, and in d future kuma sai kiji ya zama minister shima,shiyasa nake ganin kamar kece zaki fi dacewa agefensa, i wll be soo proud sabida nasan kekam u wll help mummy alot.
cike da yarinta layla tay murmushi snn tace of course mummy duk duniya kece akan gaba awajena i just want you to be even more than woman ..
wani irin dariya mrs haseena tay nan sai wayarta yay kara ta dauka kai tsaye suka hau tattauna batun ummi da mutanenta har suka isa gidan bata gama amsa wayar ba....
suna karasawa cikin gidan malam liman ya bude musu kofar mota suka sauko kai tsaye Layla ta shige dakinta zuciyarta cike da kulla sabbin dabaru dan bakaramin karfin gwiwa kalaman mrs haseena akan dacewarta da adnan yakara mata aranta ba wani bin laila sam bata da maraba da mahaifyarta they are so selfish and self centered, they all have one kind of desperate energies na mugun son sugansu asama snn kuma asan dasu a wajen hidima.
ata fannin nur firdaus yau kusan bata dawo gidan dawuri ba sabida bitam karatu tareda ribibin shiryasu da malam bello yake faman yi dan an riga ance musu mutane masu muhimmaci sosaine zasu halacci taron irin wanda an jima sosai ba agayyato irin su ba.
aciki kuwa har da familyn shahararen Mafia tycoon boss din nan the captain of many many relavant industries around the globe his excellency Grand Admiral Alhaj Attah mufasa and his entire filthy rich family members kasan kuwa cewa wann gasar ta su ta musamn ce.
wani irin training me tsanani ake wa nur firdaus kamar ba gobe. gashi daga an dawo daga gasar zasu fara shirin jamb da kuma waec exams dinsu nagama schll din befr deir grand graduation ceremony.