Sashe 41
Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
a fanninsu nur firdaus
kuwa dukansu sunsha wanka sunyi kyau all in black abayas yau itace kawai batayi kwalliya ba tabar fuskarta soo natural and charming baka ganin komi sai baqin kajol data shafawa idonta yay baki da kuma chapette din ta goga ma lips dinta wanda baiya nunawa sosai shima.
bfr 12.30pm na rana suka fito daga hostel aka kawosu msallacin cikin gari bayan an idar da sallah aka fara zagawa dasu garin suna mika gaisuwa wa excos kowa yana saka musu albarka dan wani babban international islamic organisation ne a kadunan yake sponsoring din competion din tare da few secret indivisuals kamar top families irinsu mufasa's, king sujamal of hadejiya and safeey Allah foundation a abuja da dai sauran great great generational wealthy billionaire families wanda suka fi bada himma akan dukkan wata hidima na addinin musulunci.
gasar ya zama yana da muhmmci saboda ana kashe masa kudi sosai wajen shiryashi snn ana kuma bada kyautuka ma yaran da suka halarta masu dumbin daraja da ma'ana.
tunda suka bar masallaci yau gabaki dayansu basu huta ba gaishe gaishe da ziyara kawai suke kaiwa daga nan anguwan zuwa nan anguwan, wajen manyan xcos ana saka musu albarka
wasu suna kara musu karfin gwiwa akan abunda ya kawosu.
wajajen karfe 4:30 suka kamo hanya zasu bi hanyar da zai sadasu gida ta karshe
saidai sabida tension din insecurity da ake fama dashi kasa kasa agarin yasaka baba driver yayita zagaye dasu har yabiyo dasu tahanyar makabarta sabida samun cikakken tsaro.
lkcin kusan kowa ya gaji amma surutu kawai daliban suke anata hira a mota can basu hankara ba motar tay wani kara inda baba driver yay saurin jan burki suka sauka akan titin dake daf kusa da babban makabarta aka paker su..
sama sama nur firdaus ta bude lumsashun idanunta dan ita kadaice ta bige da bacci bayan ta toshe kunnenta da karatun qur'ani data kejinshi da earpiece dinta.
..motar yana jan burki tabude ido ayayinda taji jadidah ta dafa kafadunta tana cewa
"ki fito kisha iska ko abarki aciki tayan motar mu yay faci.
'ahankli nur tace subhanallah garin yaya...?? duk suka mike tsaye da yar jakar hannunsu aysha tana cewa toh Allah yasa dai yana da extra tire dan wallh nagaji ni yunwa nakeji..agajiye laylah tace Ameen ta riko hannun nur, har suka sauko kasa suka tsaya atare, laylahce tafara kallon kofar gate din grave yard din dan basu da wani nisa da wajen tace laaaaaa big sis kuga yau gamu ga wani babban makabarta...cikin katseta da wasa jadida tace "toh sai akayi yaya? badama kuga makabarta sai kun nunawa nur..
ikon Allah."ohh toh me hadin nur da grave yard ni ya su?? aysha ta tambya cikin tuntsirewa da dariya...
nur firdaus ta danyi murmushi tace kibari kawai aysha kinsan ko wani jummua a abuja nasaba nakan kai sadaqa maqabarta shiyasa in sukaga makarbata ako ina sai su fara tsokanata..
Dariya sukayi atare ayshan tace Lallai nur firdaus sai kace wata tsohuwa? kakata ce fa me aikata irin wann dabiar har wani burga take ma mutane wai taje makabarta kai sadaqa,nikuwa nace mata Allah sa wata taci karo da fatalwa su sakata gudu zata gane.. jadida da layla suna dariya, nur tace toh ai harkan samun lada babu wani tsufa ko yaranta..kaiwa sadaqa maqabarta yana da amfani bayan hakama ai da shi ake toshe wasu abubuwan ake kuma inganta wajen da yan uwanmu musulmai suke kamar kabarukan da suke fadawa ko rushewa ko wata matsala na security kunsan fa akwai grave robbers, ga natural disasters etc indai zaku bayar kawai kuzo muje tun yanxu mu bayar kuma kudan samu lada tun kafin baba driver ya gama gyara mana mota, dan naji ana cewa wai saima an kira mechanic agari....
tana gama rufe baki laylah tace nide bazan je ba banyi niyya ba
aysha tace kinga jadida kuzo muje mudan gangara gidan antyna atacan musha ruwa kafin hajiyan sadaqa ta dawo dan ban isa inje inga abunda yafibkarfina inzo ina mafarki da dare ba
nan jadida ta ciro kudi a jakarta ta mikawa nur kawata kisaka min sadaqar kinsan nidai da zanbiki muje amma banason na jawo aljanuna su tashi kinsan da kyar aka magance min
nur firdaus tana dan murmushi ta amshi kudin ta saka ajakarta sann tace mata bakomi, ta kalli layla da aysha tace ku kuma kuyi hankali kar baba driver yazo yagane baku nan ya kai sunanku gaba ai kunsan masfr malam bello wallh baya wasa.
aysha ta jawo hannun laylah tace bakomi in sha Allah koda ma bai ganmu ba ai nasan hanyar da zamubi mu koma hostel batare da ansani ba...
daga nan sukayi sallama su ukun suka sace jiki suka tare abun hawa sukaje gidan antynsu aysha batare da kowa ya lura ba..
nur firdaus kuwa kai tsaye taje ta samu Ameer dinsu, dake suna dan shiri itace amirah, tajashi gefe tace masa zataje cikin makabarta yanxu zata dawo yace mata bakomi, daga nan tay wucewarta gaban gate din morque din tana lura da yadda tsayuwar securityn javeed mufasah ya hana c'mon mutane motsawa ata wajen duk da haka bai hanata karasowa ba.
ahankli take tafiya tana kallon hadaddun convoy na motocinsa guda biyar masu daukar ido dan inba a film ba bakasafai ne zakaga irinsu a fili ba
wajen ya dau shiru tana lellekawa koda zataga masu gadin wajen amma bata gansu ba sai body gurds din javeeds wanda kowa yake jin tsoron karasowa kusa dasu dan karfafa ne gawasu muguyen riffles amd sniper guns a hannunsu ready to shot onsite.
kafafuwanta harna harhadewa tadan dawo da baya ta gefe can can ta hango wani mutum yana zaune ya rafka tagumi
cikin nitsuwa ta karashe wajen sai kuma taga tarin mabarata ne sunkai su ashirin mata da maza da alama dik jira suke wani ya fito daga grave yard din ya basu sadaqa.
nur ta karaso cikin nitsuwa ta samu wata yar jagora data riko ta mamanta sanda tace "sannunki yarinya ko kinga masu gadin makbartan nan???
yarinyar ta kalleta snn tace ayyo sunje tacan suna tattaunawa yanxu zasu zo..
tun kan nur ta budi baki daga gefe taji wani kuturu yana mita
"tirr tirr wai inda a taimake ka sai an cuceka ni wallh da zanga wann mufasan da sainagaya masa cewa duk ranar dayazo ya bada sadaqa abamu toh rabawa mukeyi da wayancn matsiyatan
wanda basa da tausayi.
wata mata tace kai talle da Allah kayi mana shiru da muka samu ana kiranmu ma
inda basu kiranmu a ina zamuna sanin me kudin yazo shida baiya zuwa nan sai an shafe lkci me tsawo.
makahuwar tace toh kuyi ahankli de kar suji mu dan kunsan koyaya ne ma ai muna samun me tsoka ni kudin makarantar ya ta nake nema kar ku jawomin salalar tsiya
kamar zombie haka nur ta tsaya tana jinsu suna musayar yawo tsakaninsu they all look desparate and hopefull.
Allah de yajikan iyayen mufasa yasaka kuma yafito lafya dan yauko dare zaiyi acikin makarbtan nan muna nn muna jiran fitowarsa.
nur ta rasa gane kansu ta kalli yarinyar tace ki nunamin ta inda masu aikin suke kinji ina sauri ne..
cikin gyada kai yarinyar ta nuna mata wani siriryar hanyar dayabi bangon makabartan tace kibi nan akwai wata yar karamar kofa da ake shiga makarbatan ta baya masu aikin duk suna wajen suna tattaunawa akan yadda zasu cucemu.
cikin kyabe baki nur tace toh nagode, ta juya kamar zata wuce sai kuma ta dawo ta babbasu sadaqar naira dari biyar biyar
makahuwar da tace kudin makarntar yarta take nema sai ta dunkula mata dubu goma a hannunta ta wuce cikin sauri..
Allah ya miki albarka
Allah ya hadaki da sa'a
Allah ya biyaki
Allah ya sadaki da rabo
babu kalar adduar da basu mata ba dan hartay nisa tana iya jiwosu daga can.
cikin sauri take tafiya da tunanin kofar na nan kusa ne sai taga kuma tanata tafiya har yanxu bata iso ga kofar ba, gabaki daya sai taji hanklinta ya fara tashi duba da bata da wani lokcin jimawa amma dake babban katanga ne ya zagaye wajen gabaki yasata fahimce tsarin wajen dan kuwa makabarta babbane sosai.
ta baya baya ta dinga bi cikin sauri hartana haki da kyar taci karo da kofar nan ma tayi tsayuwar minti biyar bataga kowa ba, nan ta bude kofar ahanklo shiga ciki gabanta na wani irin bugawa dan bata taba shiga cikin makabarta ba sede ta tsaya a gate ta bada da sadaqa ta wuce abinta.
tunda ta shiga cikin makarbartan taji tsikar jikinta yana wani irin tashi, gashi sai kwana kwana takeyi tama kasa gane ina ta dosa, ahnkli take tafiya kirjinta na bugawa da mugun karfi, har ta danyi nisa aciki kafin nan ta kalli wani ma'aikaci yana tahowa a fusace da murtukkaken fuska cikin sauri ta iske shi yanayin yadda tamasa sallama da nitsuwa yasashi ya dan sassauto atake yace "ke yarinya meya kawoki nan kiyi mar maza ki fice anan kar akamaki a harbeki
cikin katsesa da sauri tace "baba na kawo sadaqa ne akace min kunata nn, nan ta ciro sabbin kudi daga jakarta ta mika masa da yanayin tsoro tsoro atattare da ita yace aiho, Allah sarki Zaa saka miki asusun sadaqa Allah ya amsa
ahnkli tace Ameen
yace toh maza kibi nan ki fita da sauri akwai baqin security kar akamaki..
tace toh, tare da duban agogonta taga wai har 5:30 da wani irin speeed ta juya tabi hanyar daya nuna mata tafara tafiya har ta kai bayan wani lobby da dan tankan ruwa awajen hanya sun kaso kashi biyu agabanta sai kuma ta rasa wanne zatabi
kirjinta na bugawa cikin rasa nayi ta karaso cikin bangon dake kusa da hanyar lobbyn ta tsuguna ta kunna famfon dake jikin tanka da niyyar wanke fuskanta da ruwan sanyi wai kodama nitsuwarta zai dawo jikinta dan duk sanda taga kabaruka sai tafara jin rauni da kuma zafin mutuwar baban ta yana tsttsafo mata kamar ruwan wuta.
kuwa dukansu sunsha wanka sunyi kyau all in black abayas yau itace kawai batayi kwalliya ba tabar fuskarta soo natural and charming baka ganin komi sai baqin kajol data shafawa idonta yay baki da kuma chapette din ta goga ma lips dinta wanda baiya nunawa sosai shima.
bfr 12.30pm na rana suka fito daga hostel aka kawosu msallacin cikin gari bayan an idar da sallah aka fara zagawa dasu garin suna mika gaisuwa wa excos kowa yana saka musu albarka dan wani babban international islamic organisation ne a kadunan yake sponsoring din competion din tare da few secret indivisuals kamar top families irinsu mufasa's, king sujamal of hadejiya and safeey Allah foundation a abuja da dai sauran great great generational wealthy billionaire families wanda suka fi bada himma akan dukkan wata hidima na addinin musulunci.
gasar ya zama yana da muhmmci saboda ana kashe masa kudi sosai wajen shiryashi snn ana kuma bada kyautuka ma yaran da suka halarta masu dumbin daraja da ma'ana.
tunda suka bar masallaci yau gabaki dayansu basu huta ba gaishe gaishe da ziyara kawai suke kaiwa daga nan anguwan zuwa nan anguwan, wajen manyan xcos ana saka musu albarka
wasu suna kara musu karfin gwiwa akan abunda ya kawosu.
wajajen karfe 4:30 suka kamo hanya zasu bi hanyar da zai sadasu gida ta karshe
saidai sabida tension din insecurity da ake fama dashi kasa kasa agarin yasaka baba driver yayita zagaye dasu har yabiyo dasu tahanyar makabarta sabida samun cikakken tsaro.
lkcin kusan kowa ya gaji amma surutu kawai daliban suke anata hira a mota can basu hankara ba motar tay wani kara inda baba driver yay saurin jan burki suka sauka akan titin dake daf kusa da babban makabarta aka paker su..
sama sama nur firdaus ta bude lumsashun idanunta dan ita kadaice ta bige da bacci bayan ta toshe kunnenta da karatun qur'ani data kejinshi da earpiece dinta.
..motar yana jan burki tabude ido ayayinda taji jadidah ta dafa kafadunta tana cewa
"ki fito kisha iska ko abarki aciki tayan motar mu yay faci.
'ahankli nur tace subhanallah garin yaya...?? duk suka mike tsaye da yar jakar hannunsu aysha tana cewa toh Allah yasa dai yana da extra tire dan wallh nagaji ni yunwa nakeji..agajiye laylah tace Ameen ta riko hannun nur, har suka sauko kasa suka tsaya atare, laylahce tafara kallon kofar gate din grave yard din dan basu da wani nisa da wajen tace laaaaaa big sis kuga yau gamu ga wani babban makabarta...cikin katseta da wasa jadida tace "toh sai akayi yaya? badama kuga makabarta sai kun nunawa nur..
ikon Allah."ohh toh me hadin nur da grave yard ni ya su?? aysha ta tambya cikin tuntsirewa da dariya...
nur firdaus ta danyi murmushi tace kibari kawai aysha kinsan ko wani jummua a abuja nasaba nakan kai sadaqa maqabarta shiyasa in sukaga makarbata ako ina sai su fara tsokanata..
Dariya sukayi atare ayshan tace Lallai nur firdaus sai kace wata tsohuwa? kakata ce fa me aikata irin wann dabiar har wani burga take ma mutane wai taje makabarta kai sadaqa,nikuwa nace mata Allah sa wata taci karo da fatalwa su sakata gudu zata gane.. jadida da layla suna dariya, nur tace toh ai harkan samun lada babu wani tsufa ko yaranta..kaiwa sadaqa maqabarta yana da amfani bayan hakama ai da shi ake toshe wasu abubuwan ake kuma inganta wajen da yan uwanmu musulmai suke kamar kabarukan da suke fadawa ko rushewa ko wata matsala na security kunsan fa akwai grave robbers, ga natural disasters etc indai zaku bayar kawai kuzo muje tun yanxu mu bayar kuma kudan samu lada tun kafin baba driver ya gama gyara mana mota, dan naji ana cewa wai saima an kira mechanic agari....
tana gama rufe baki laylah tace nide bazan je ba banyi niyya ba
aysha tace kinga jadida kuzo muje mudan gangara gidan antyna atacan musha ruwa kafin hajiyan sadaqa ta dawo dan ban isa inje inga abunda yafibkarfina inzo ina mafarki da dare ba
nan jadida ta ciro kudi a jakarta ta mikawa nur kawata kisaka min sadaqar kinsan nidai da zanbiki muje amma banason na jawo aljanuna su tashi kinsan da kyar aka magance min
nur firdaus tana dan murmushi ta amshi kudin ta saka ajakarta sann tace mata bakomi, ta kalli layla da aysha tace ku kuma kuyi hankali kar baba driver yazo yagane baku nan ya kai sunanku gaba ai kunsan masfr malam bello wallh baya wasa.
aysha ta jawo hannun laylah tace bakomi in sha Allah koda ma bai ganmu ba ai nasan hanyar da zamubi mu koma hostel batare da ansani ba...
daga nan sukayi sallama su ukun suka sace jiki suka tare abun hawa sukaje gidan antynsu aysha batare da kowa ya lura ba..
nur firdaus kuwa kai tsaye taje ta samu Ameer dinsu, dake suna dan shiri itace amirah, tajashi gefe tace masa zataje cikin makabarta yanxu zata dawo yace mata bakomi, daga nan tay wucewarta gaban gate din morque din tana lura da yadda tsayuwar securityn javeed mufasah ya hana c'mon mutane motsawa ata wajen duk da haka bai hanata karasowa ba.
ahankli take tafiya tana kallon hadaddun convoy na motocinsa guda biyar masu daukar ido dan inba a film ba bakasafai ne zakaga irinsu a fili ba
wajen ya dau shiru tana lellekawa koda zataga masu gadin wajen amma bata gansu ba sai body gurds din javeeds wanda kowa yake jin tsoron karasowa kusa dasu dan karfafa ne gawasu muguyen riffles amd sniper guns a hannunsu ready to shot onsite.
kafafuwanta harna harhadewa tadan dawo da baya ta gefe can can ta hango wani mutum yana zaune ya rafka tagumi
cikin nitsuwa ta karashe wajen sai kuma taga tarin mabarata ne sunkai su ashirin mata da maza da alama dik jira suke wani ya fito daga grave yard din ya basu sadaqa.
nur ta karaso cikin nitsuwa ta samu wata yar jagora data riko ta mamanta sanda tace "sannunki yarinya ko kinga masu gadin makbartan nan???
yarinyar ta kalleta snn tace ayyo sunje tacan suna tattaunawa yanxu zasu zo..
tun kan nur ta budi baki daga gefe taji wani kuturu yana mita
"tirr tirr wai inda a taimake ka sai an cuceka ni wallh da zanga wann mufasan da sainagaya masa cewa duk ranar dayazo ya bada sadaqa abamu toh rabawa mukeyi da wayancn matsiyatan
wanda basa da tausayi.
wata mata tace kai talle da Allah kayi mana shiru da muka samu ana kiranmu ma
inda basu kiranmu a ina zamuna sanin me kudin yazo shida baiya zuwa nan sai an shafe lkci me tsawo.
makahuwar tace toh kuyi ahankli de kar suji mu dan kunsan koyaya ne ma ai muna samun me tsoka ni kudin makarantar ya ta nake nema kar ku jawomin salalar tsiya
kamar zombie haka nur ta tsaya tana jinsu suna musayar yawo tsakaninsu they all look desparate and hopefull.
Allah de yajikan iyayen mufasa yasaka kuma yafito lafya dan yauko dare zaiyi acikin makarbtan nan muna nn muna jiran fitowarsa.
nur ta rasa gane kansu ta kalli yarinyar tace ki nunamin ta inda masu aikin suke kinji ina sauri ne..
cikin gyada kai yarinyar ta nuna mata wani siriryar hanyar dayabi bangon makabartan tace kibi nan akwai wata yar karamar kofa da ake shiga makarbatan ta baya masu aikin duk suna wajen suna tattaunawa akan yadda zasu cucemu.
cikin kyabe baki nur tace toh nagode, ta juya kamar zata wuce sai kuma ta dawo ta babbasu sadaqar naira dari biyar biyar
makahuwar da tace kudin makarntar yarta take nema sai ta dunkula mata dubu goma a hannunta ta wuce cikin sauri..
Allah ya miki albarka
Allah ya hadaki da sa'a
Allah ya biyaki
Allah ya sadaki da rabo
babu kalar adduar da basu mata ba dan hartay nisa tana iya jiwosu daga can.
cikin sauri take tafiya da tunanin kofar na nan kusa ne sai taga kuma tanata tafiya har yanxu bata iso ga kofar ba, gabaki daya sai taji hanklinta ya fara tashi duba da bata da wani lokcin jimawa amma dake babban katanga ne ya zagaye wajen gabaki yasata fahimce tsarin wajen dan kuwa makabarta babbane sosai.
ta baya baya ta dinga bi cikin sauri hartana haki da kyar taci karo da kofar nan ma tayi tsayuwar minti biyar bataga kowa ba, nan ta bude kofar ahanklo shiga ciki gabanta na wani irin bugawa dan bata taba shiga cikin makabarta ba sede ta tsaya a gate ta bada da sadaqa ta wuce abinta.
tunda ta shiga cikin makarbartan taji tsikar jikinta yana wani irin tashi, gashi sai kwana kwana takeyi tama kasa gane ina ta dosa, ahnkli take tafiya kirjinta na bugawa da mugun karfi, har ta danyi nisa aciki kafin nan ta kalli wani ma'aikaci yana tahowa a fusace da murtukkaken fuska cikin sauri ta iske shi yanayin yadda tamasa sallama da nitsuwa yasashi ya dan sassauto atake yace "ke yarinya meya kawoki nan kiyi mar maza ki fice anan kar akamaki a harbeki
cikin katsesa da sauri tace "baba na kawo sadaqa ne akace min kunata nn, nan ta ciro sabbin kudi daga jakarta ta mika masa da yanayin tsoro tsoro atattare da ita yace aiho, Allah sarki Zaa saka miki asusun sadaqa Allah ya amsa
ahnkli tace Ameen
yace toh maza kibi nan ki fita da sauri akwai baqin security kar akamaki..
tace toh, tare da duban agogonta taga wai har 5:30 da wani irin speeed ta juya tabi hanyar daya nuna mata tafara tafiya har ta kai bayan wani lobby da dan tankan ruwa awajen hanya sun kaso kashi biyu agabanta sai kuma ta rasa wanne zatabi
kirjinta na bugawa cikin rasa nayi ta karaso cikin bangon dake kusa da hanyar lobbyn ta tsuguna ta kunna famfon dake jikin tanka da niyyar wanke fuskanta da ruwan sanyi wai kodama nitsuwarta zai dawo jikinta dan duk sanda taga kabaruka sai tafara jin rauni da kuma zafin mutuwar baban ta yana tsttsafo mata kamar ruwan wuta.