← Book details Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 92 OF 96

Sashe 92

Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Baki bude haseena take kallon laylah da mamakin jin wann maganan layla kikace nur tanada ajiyayyun dollars? layla tace wallh tana dasu suna nan acikin box dinta da mukaje kd dashi in karyane kice mata ta kawo box din nan wajen aduba.

ahrgitse hasina ta mike zata je saiga kira ya shigo wayarta tana daukawa aka gaya mata cewa ai ga abunda ya same doc surayya harma ana zaton hala bazata yi rai ba tana sauke wayar sai kuma taga 6 miss call dinta bada jimawa ba, nan take mrs hasina taji ta mugun rudewa kawai saita rarumi jakarta ta kama hanya zasuje asibitin. sunfito kenan adede coridorn ta wajn kitchen suka hadu da noor firdaus ganin yadda suka fito yasata tambaye layla meke faruwa laylan ne tagaya mata ai dr surayya ne tay mmnan hatsari.

atake ta aje plate din itama ta bisu suka je asibitin koda suka ga yanayin Dr surayya rai a hannun Allah kusan kowannensu sai da jikinta yay mugun sanyi.

Kuka nur takeyi da tunanin hala itace silar dagawa matar nan hankali hartaje tasaka kanta a hatsari

aikuwa haseena tana fara tambaye tambaye aka gaggaya mata cewa ai test dr surry take running wa jinin nur firdaus, ta fita kenan da file din result din zataje gidansu shine aka kawota wai tay hatsari.

mrs hasina tasha mamakin jin hakan sai kuma ta jajanta sosai
agefe ta kira me lab ta dinga masa question akan test din shikuma bai boye mata yace ai tana reconfirming ne akan cikin nur firdaus amma dake ita daya tay abubuwnta shima besan outcome din ba gashi ance file din ma yabata a rububin hatsari. godiya kawai ta masa at around 3:0 pm suka bar asibitin
dukansu uku duk ta kullace abubuwa aranta game da nur

aikuwa isarsu gida kenan ko wani hutawa basuyi ba kawayenta sukazo sukaje mata masu kawo lefe na hanyar zuwa agurguje haseina tay wanka tun bata gama cancara adon bama sai ga mutane hilimi guda a motoci na alfarma sunzo, gabaki daya bata shirya ba gidan ma saida kawayenta sukazo suka dan saka mai turaren wuta suka kimtsa, babu komi face chops da drinks na alfarma da suka sisssiya, bayan haka duk abunda ala gindaya bata samu daman shiryashi ba

gashi manyan mata masu ajine suka rako kayan akwatunan lefen layla masu shegen tsada sunkai set 34 komi yaji dake harkan show off da pubclity ne komi da akeyi awajen ana daukawa for media sake. sai sum sum Mrs haseena take da abun kunya da suka isheta sabida komi anyishine na nuna iyawa da wani irin almubazarnci itakuma
harga Allah Capactyn ta bai kusa kai nan ba.

kyaun fuska da wayewar haseena shine kawai ya dan ceceta ayau dan duk yadda tay packaging
abun yakiyi sosai taji kunya awasu abubuwan musmm wajen maida tukuici dan milliyan goma akasa akasar akwati

few anties na adnan saida suka dinga ma haseena habaici masu ciwo acikin raha wann kawo akwatin layla bazata taba manta shi ba cos she actually feel insulted amma dai haka ta daure tana yake har aka gama aka watse bayan magrib.

kawayenta ne suka tayata tattara komi aka shiryasu a daki, wasu sun kasa haquri saida suka gaggya mata magana akan cewa dolene fa ta nemi kudin da zaty barazana wa mutanen na inba haka ba layla ta shiga uku da gori gashi dama auren hadi ne ba daukarta da daraja zasuyi ba.

magnganu dayawa suka taru sukama zuciyar haseena yawa gashi tana alhinin babban kawarta dr surayya dake asibiti rai a hannun Allah wanda duk tana alaqanta faruwar hakan ne da lefin nur firdaus aciki.

Daren yau gabaki daya dakyar Mrs haseena tay bacci, takaici da baqin ciki yabi ya cikata badan komi ba saidan abubuwan da suka faru worst ma shine nawajen karban lefe, sake sake ta dingayi aranta akan nur firdaus tasan dolene kawai gobe ta dau kwakwaran mataki dan gabaki daya takeji tagaji da ukubar da Nur firdaus take jawo mata a rayuwarta gabaki daya.

layla kuwa kusan kwana tay tana ta creating anynmous acct tana tura video na lefenta wa media pages kamarsu arewa blogs big big nigerian celebrity wedding an co, da captions kala kala #Aurensoyayya #LayAd20## lefen yar gata. laylanAdnan.

wani irin tsantsan farinciki takeji yadda ake yaba kyaunsu ana ta anticipating din event dinta a coment sections tana kallo just few bad comnts na wasu yan schl da suke cewa ta auri sauryin yayarta amma duk wnn be dameta ba. bata runtsa ba sai wajen karfe biyu na dare lkcin nur ta jima da yin baccinta acan gefe atakure.

washe gari sassafe Nur ta farka tay sallah haka ta dinga tashin laylan tanajinta amma taki motsawa harta dauki qur'aninta ta fita waje domin karatu.

nur tana ficewa da kamar minti biyar layla ta diro akan gadon ko sallan batay ba tasaka sleepers dinta ta wuce dakin mrs haseena kome suka kulla oho..

nur tana tsaka da karanta suratul yousuf
da muryanta me dadi sai ga nan layla tazo ta tsaya mata akai babu ko yar sallama bare gaisuwa tace
..."mummy tana kirarki tace kizo yanxu karki bata mata lokaci. nur tadago kai da mugun mamaki tanata kallon layla da already har juya tana tafiyarta abunta. karamin ajiyan zuciyane ya kufce mata batay kasa agwiwa ba ta rufe qur'anin gently ta kamo hanya cikin gida

ahnkli take tahowa dan tanajin jiri jiri ga wani dan banzan yunwa dataji ya fara damun cikinta duk de batajin dadin yanayinta.

tana shigowa ta same su a kofar dakinsu suna tsaye a wajen doguwar corridor da zakabi kaje kitchen mrs Haseena ta mugun harde ranta har tana girgiza kafa tana huci.

Nur tana zuwa ta rusuna kasa cikin ladabi tace ina kwana mummy...wani irin mugun kallo mrs hasina tamata a tsawace tace rike gaisuwarki babban munafuka muguwa
..nur wallh kin yi asara. ta inda take shiga batanan take fita ba, tace ma nur ai tsabar baqin ciki da kishin layla datakeyi yasaka ta tursasa Dr surayya akan aje asake mata gwajin ciki dan kawai ta wargaza auren layla da adnan ita kuma ace she is innocent

yau babu kalar zagin da hasina bata mata akan haka ba, she call Nur desparete evil and toxic, me kwadayin abun duniya tace wai nur batason cigaban yar uwarta layla sam sam.

Nur harta budi baki zata fara kare kanta
kenan sai ta tuna Mrs haseena bazata ma saurareta ba kawai sai tay shiru tana kuka ahankli.

kafin tagama hadiye zafin zagi da zargin da hasina take mata akan hatsarin Dr surayya kawai sai taji Haseena ta shigo da maganan karuwanci.

tafara cewa nur ai ta jima da sanin cewa suna zuwa yawon iskanci da adnan shiyasa suka kasa rabuwa da juna haryaje yana cusawa iyayensa baqin ciki akanta, ta kafa hujja da gulman da layla tagaya mata akan taji sunacewa zasuje su huta awani waje. snn tace ai agabanta ma wani me mota ranar yazo ya ajiyeta da asubah tafito a motar ko dankwali babushi akanta kuma agaban nebors yoo ina take zuwa inba yawon karuwancin dare ba?

tanata masifa kawai tasako maganan su abayarta data saka a Kd, dana kudin da nur take kashewa har dana komi ma, ta dinga zazzagawa nur firdaus din zagi yau din ta kirata da sunan karuwa awajen yafi sau akirga...tace ai fyaden da aka mata ma kamuwar Allah ne hakama cikin Allah ne ya tozarta dan mutane susan wacece ita.

duk dai nur batace mata uffan ba saida layla ta shiga dakin ta fara kwaso jakunan ta tana kawowa gaban mrs Haseena,..

ana budewa kuwa suka fara cicciro expensive gifts da hajy bilki da hjya saadatu suka bata
jeweries, da set na veil me takalmi da clutch dinsa akwali da turarruka masu tsada da qamshi na meduguri aikuwa sai ga tumin bunch bunch na Dollars har guda bakwai da wrapper na 1k me dauke da 200 thousand naira dan nur bata wani kashe kudinta duka ba.

ganin wayannan kayan yasaka hasina ta fasa ihu ta jawo nur tsakiya tafara kai mata duka kota ina tana gullin cikinta tana takata

wallhi baki isa ki kasheni ba saidai ke ki mutu munafuka kawai
algunguma kawai yau Allah ya toni asirinki.

saida tama nur dukan da bata taba mata ba, kafin nan ta kyaleta awajen suka kwashe dukka kudin da kayan sann suka wuce dashi dakin mrs Haseena suka barta akasa tana murkususu tanata kuka tanata kiran babanta cikinta ya fara murdawa jini ya fara bin kafarta sosai numfashinta harya zo ya dauke

saida layla ta fito sann taganta ahaka taje ta gaya ma mrs hasina tazo takira likita anan anguwansu aka kai nur wani private asibiti
anan ne aka mata gwaji likita yace ai shi bega wani ciki bama

Wani dadi mrs haseena taji da tunanin ai dukan data mata ne yasaka shegen cikin ya fita..

she was not even remoseful at all suka dawo gida nur batajin
karfin jikinta takwanta a daki ita dayanta maganganun mrs haseena na tozarci da muzantawa haka ya dinga dawo mata tay kuka bana kadan ba.

yaudai babu kalar tunanin da batay ba,

Mrs haseena tuni duniya ta zame mata sabuwa dan duk kudin na zasu isheta har ma su fiddata akunya inta juyasu zuwa naira, ga wann shegun jeweries da bridal veil da shoe da clutch komi ya zama musu deidei yau din nan sun samo abunda zai fiddasu a kunya saidai harynxu mrs hasina bata dena jin matsanancin mamakin inda nur ta samu wann uban kudin hartake ajesu a jakarta batare da saninta agidan ba..

Da yamma suka shirya tsaf suka bar gidan ita da layla, mrs hasina takai result ma hajy mairam dake nuna cewa cikin Nur firdaus din yama fita shikenan kuma komi ya dawo musu dede aka tsunduma hidimar biki, gobe zaa fara event za'ama laylan wankan lalle da turare na yan meduguri.
Chapter 92 · 0% Book details