Sashe 16
Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
layla na shirin budan baki saiga jadidan ta fito sai kawai sukayi shiru da maganan suka washe fuska nur tace mata zasu wuce gida.
nan Suka hanzarta daukar hijab dinsu da jakarsu suka yi wa jadidan sallama, snnan suka fito daga gidan cikin gaggawa.
tunani masu yawa cike da zuciyar nur firdaus amma layla har cikin ranta abun be darata ba, musmn ba da taga ba ita ake kkrin daurawa lefinba dan wani bangaren tana jin dadin rashin jituwar dake tsakanin nur firdaus da maman nasu sabida duk duniya awajen maman sun ne kawai nur firdaus bata da farin jini.
tafiyar 35 minute ya kawosu anguwansu ma gwarimpa sede Ayayin da suka iso kofar gidansun sun samu wasu makwabtan kurkusa suna tsaye kusa da kofar gidan nasu suna magana cikin karamar tada husuma snn Maganganunsu sun kasance masu nauyi da zafii.
"Wallahi Haseena Sharif samm ba ta da hankali,"
wata dattijuwar mata ta fadi hakan, tana girgiza kai...
ace tana mace amma Ta fito fili tana magana a talabijin abainar naasi akan yar yarinya karama ana tonon asirinta ga duniya amma ita fa tana da 'ya'ya mata toh wa ya san me ke faruwa a cikin gidan nata tabarsu da gandadeden namiji..
Wata matashiyar mata wanda itama haihuwarta biyar da saki uku akanta amma ta dawo ana ce mata maman saeed ta yi wuf ta amsa maganan caraf cikin gungun mutane.
"hmm mama hauwa kibari kawai Wannan ai rashin imani ne. Kafin nan taduba gidanta mana, tana can tana maganar kare yara a waje. anan kuma yayanta na gantali a titi, ko Waye zai kula da yaranta datake wann uban gwagwarmayar siyasar oho
Nur Firdaus ta tsaya cak tana jin zuciyarta na kuna sosai. wanda akalla abune wanda aka saba, dan gabaki daya makwabtansu suna adawa sosai koma ince sun tsane mahaifyarsu a fili badon komi ba saidan yanayin rayuwatta.
kullum suka kafa tantin gulma a kofar gidan babu abunda suke yi sai mugun fata da zaga zage.
mama hauwa da maman saeed da wata bayarbe maman bola sei dedekun mazan anguwa da suke iya tsoma musu baki suma.
Layla tayi kokarin jan hannun nur don su shiga gida amma Nur Firdaus ta kallesu snn tagaishesu cikin dan daure fuska ayayinda dukansu matan suka zuba musu ido
aranta cewa take Allah ya shiryeku, sam Ba ku gyara ta hanyar gaskiya, dan Ba wanda ya san abin da ke faruwa a cikin gidanmu amma kuna magana kamar wanda kuke da hujja akai!"
Layla ta ja hannun 'yar uwarta cikin tsoron irin gulmataccen kallon da mama hauwa take musu
"Don Allah, yaa Nur, mu shiga gida kawai."
nan Suka bude gate suka shige cikin gida cikin sassarfa tare da barin makwabtan suna masu ci gaba da maganganun su anan.... COMENTS AND SHARE
#SURAYYAHMS
[06/02, 15:08] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS...11*
_Arewabook@surayyahms_
koda suka shigo cikin gidan layla na rike da hannunta sede tafiya kawai nur firdaus din take tanajin yadda gabanta yake faduwa dan in akwai abunda ta tsana a duniya baifi a zargeta da lefin da bata aikata ba, ga kuma abun magana da mahaifyarsun take yawan jawo musu akan siyasarta, barin ma da ake yawan alakanta komi da mijin mummyn nasu..
har suka karasa cikin babban gidan nasu da yadau wani irin shiru basuce ma junansu uffan ba suka wuce kawataccen dakin baccinsu, kai tsaye laylah ta fara rage kayan jikinta domin yin wanka, ita kuma nur firdaus ta zauna shiru abakin gado cikin rafka tagumi, tun da dama cikinsu acike yake da abincin da suka kwasa agidansu jadida basu damu da siyan komi yau a restaurant din bakin titi kamr yadda suka saba ba...
jim kadan layla ta gama cire uniform ta fito daure da guntun towel fari zata wuce bathrum sai kuma ta dawo jiki a sanyaye ta jikin gado ta tsaya tanata kallon yayarta nur firdaus data kafe ido akan wayarta tana daddanawa cikin yanayin damuwa...
layla ta dau minti biyu tana kallon nur fidaus cikin sanyin jiki dan alkalamina bazai iya fasalta irin wahala da raunataccen rayuwar da nur ta jima tana daukawa akanta ba..
she is just 17yrs old now,amma nitsuwarta da jajircewarta kusan yawuce name shekarunta nesa ba kusa ba sakamakon tasowa datay babu kulawar uwa dana uba ko wani a dangi,kuma ahaka itace ta zamo tmkr uwa da uba ma kanwarta layla, dan tun laylan tana yar karama sosai ake sakar mata komi, ta bata abinci, ta mata wanka ta shiryata, tay rainonta, cikin lafya da ciwo da duk wani kalubalen yaranta da balaga kusanma ince ita tafiyin hidima da ita akan mummyn nasu. sede duk haka bai saka mahaifyarsu talura da jarumtarta ba,saima ta kusheta.
mrs haseena sharif irin matan nan ne dat are self obsessed, ita din perfectionist ce. indai harkaga kuna shiri sosai da ita toh tabbas kana yin abun da yazo dede da ra'ayinta ne, ita sam bata yadda da kalman uzuri ko kuskure ba
babban yarta nur tana rayuwa ne me cike da wasu irin jarabawa wanda zan iya cewa acikinsu ta taso dan duk kkrinta uwar tasu bata gani iyakan kuskurenta kawai take iya hanga, sosai lamarin nur firdaus yake bawa laylan tausayi duk dama bai taba shafarta ba.
acikin sauke ajiyan zuciya me nauyi laylahn ta katse wayann tunanin aranta snn ta dafa kafadunta nur cikin sanyin murya tace big sis is everything alright? naga kim zauna shiru ko cire unirfom dinki bakiyi.
kusan agajiye nur din takalle layla tace "its fine" dama sakonnin Adnan kawai na tsaya ina amsawa, dan tunda kika kirani dazu mukaje kallon mumny a tv sai ban lura da ya turo sakonni ta wasap ba gashi ynxu inata kirarsa layinsa a kashe which is very unlike him..
cikin lumshe ido da budewa layla tace yaa nur just calm down ure just tense, kema kinsan baiya kashe wayarsa, if he does then he must be busy akan abunda yakaisa.
ajiyan zuciya ta sauke snn tace "hakane layla, dama yace min abubuwan sunyi masa yawa acan..toh kije wankan inkin fito zan shiga nima in watsa
babu yabo ba fallasa layla tace okay..snn ta wuce bathroom din domin yin wanka..
shigarta bada jimawa ba nur firdaus ta sauke wata nannauyar ajiyan zuciya snn ta hau rage kayan jikinta ta tattara koina ta nade kayan layla data watsar akan gado ta kimtsa matasu, tahau fitowa wa layla duk wani abun self care, kama da ga mayukan jiki, turare, da kayan gyaran gashi nata datake bukata duk ta aje matasu akan gado kamar yadda ta sabayi mata tun suna yan kanana sosai...
dagata dayan bangaren wajajen 4:30pm mrs haseena sharif ta kammala cimma babban burin datake son cimmawa akan shirinta,wanda akalla ya jawo mata hanklin uwayen yara mata da maza da yawan gaske dake cikin matsatsin halin bukatar temako a ckin garin kano har da kewaye. kusan koina saida aka watsa labarin ummi, wann publicity datake bukata tay nasarar samunsa sosai da tun da aka fara shirin twitter da facebook da sauran kafafun social media ta dau zafi da muhawarori..
ganin samun nasara akan haka yasata daura himma dawowa Abuja cikin gaggawa, awa guda jirginsu ya dauka, sun iso Abuja ana neman 5:30 na yamma sede bata iya
tsayawa kai report ma uwargijiyarta ba ta kamo hanyar gidanta kai tsaye.
tun a hanyar gidan take neman wayan mijinta sadat, duk hanklinta ya mugun tashi dan badon komi yasaka bataso ta rasashi ba saidan wann sex din daya iya da kuma lokci isasshe daya ke bata tana harkokinta yadda taga dama, gashi kyakkwa da kwarjini sam bata son ace wani abu yazo ya rabasu, dan izuwa yanzu ta tura mai sakonni sunkai tara, fuskarta ba asake ba take tuka bakar landcruiser dinta na 2020, tana kusan daf da anguwar gwarimpa sai ga sakonsa ya shigo.
tana hango sunan sa akan screen na tsadadden wayarta kirar iphone 16 pro kusan agurguje tay parking agefen hanya kafin nan ta bude sakon taga adreshi kawai ya turo mata na marcoriano chiness restaurant dake victoria plaza tasan anan yake son zuwa domin cin abinci, babu bata lokci ta juya kan stiring ta doshi wajen, bata fi minti biyar ta isa wajen ba.
tana kammala parking ta bude safe din motarta ta fito da wata arniyar bakar spec ta toshe idanuwanta da shi snn ta sauko kasa cikin takunta me daukar hankalin duk wanda yay tozali da ita, ko kulawa da yawan mutanen da ke kallo batayi, kai tsaye ta
wuce regular spot dinsa wanda tunkan ta iso ta hangosa zaune yanata kallon cikin ruwa da yan mata karuwai ke shawagi aciki, wani abu me zafi taji ya doki kirjinta dan Allah ya daura mata sonsa dan haka tana mugun jin kishinsa duba da shi saurayi ne me jini ajika kyakkwa so tana da wann insecurityn din naji aranta cewa yan mata zasu iya saka masa kahon zuka
fuskarta ba a sake ba ta ja kujerar dake gabansa ahankli cikin yanayin jan aji tayi masa sallama sann ta zauna, ya amsa ta cikin shan qamshi...
cikin ruwan ta kalla snn ta kalleshi cikin kyabe baki "Daman abunda kake kallo kenan har da kashe min waya and why are u not picking my calls after the text message?? cikin tone dinta na manyan mata ta karashe magann tanamai kafesa da ruwan idanunta
wani irin rolling sexy idanunsa shima yay snn ya dago ya kalleta a takaice da sexy voice nashi yace kince kinason mu hadu toh gani.
cikin katseshi da hmmm tace toh muje gida mana, i am not comfortble here, tunda magana me muhimmnci xamuyi daya shafi yara na i think we shud go home and talk babyboy..
ransa a mugun harde muryansa kasa kasa yace na riga dana gaya maki abunda zan fada miki, babu inda zanje gaskiya, bcos i just cant allow myself to be emotionally blck mail by you and your evil god damn doters.
cikin katsetsa da hannu tace "hey, dont talk abt my doters dat way sadaat..waime kake nufi ne, meya faru???please tell me already.... kadena behaving kamar dan karamin yaro mana..
nan Suka hanzarta daukar hijab dinsu da jakarsu suka yi wa jadidan sallama, snnan suka fito daga gidan cikin gaggawa.
tunani masu yawa cike da zuciyar nur firdaus amma layla har cikin ranta abun be darata ba, musmn ba da taga ba ita ake kkrin daurawa lefinba dan wani bangaren tana jin dadin rashin jituwar dake tsakanin nur firdaus da maman nasu sabida duk duniya awajen maman sun ne kawai nur firdaus bata da farin jini.
tafiyar 35 minute ya kawosu anguwansu ma gwarimpa sede Ayayin da suka iso kofar gidansun sun samu wasu makwabtan kurkusa suna tsaye kusa da kofar gidan nasu suna magana cikin karamar tada husuma snn Maganganunsu sun kasance masu nauyi da zafii.
"Wallahi Haseena Sharif samm ba ta da hankali,"
wata dattijuwar mata ta fadi hakan, tana girgiza kai...
ace tana mace amma Ta fito fili tana magana a talabijin abainar naasi akan yar yarinya karama ana tonon asirinta ga duniya amma ita fa tana da 'ya'ya mata toh wa ya san me ke faruwa a cikin gidan nata tabarsu da gandadeden namiji..
Wata matashiyar mata wanda itama haihuwarta biyar da saki uku akanta amma ta dawo ana ce mata maman saeed ta yi wuf ta amsa maganan caraf cikin gungun mutane.
"hmm mama hauwa kibari kawai Wannan ai rashin imani ne. Kafin nan taduba gidanta mana, tana can tana maganar kare yara a waje. anan kuma yayanta na gantali a titi, ko Waye zai kula da yaranta datake wann uban gwagwarmayar siyasar oho
Nur Firdaus ta tsaya cak tana jin zuciyarta na kuna sosai. wanda akalla abune wanda aka saba, dan gabaki daya makwabtansu suna adawa sosai koma ince sun tsane mahaifyarsu a fili badon komi ba saidan yanayin rayuwatta.
kullum suka kafa tantin gulma a kofar gidan babu abunda suke yi sai mugun fata da zaga zage.
mama hauwa da maman saeed da wata bayarbe maman bola sei dedekun mazan anguwa da suke iya tsoma musu baki suma.
Layla tayi kokarin jan hannun nur don su shiga gida amma Nur Firdaus ta kallesu snn tagaishesu cikin dan daure fuska ayayinda dukansu matan suka zuba musu ido
aranta cewa take Allah ya shiryeku, sam Ba ku gyara ta hanyar gaskiya, dan Ba wanda ya san abin da ke faruwa a cikin gidanmu amma kuna magana kamar wanda kuke da hujja akai!"
Layla ta ja hannun 'yar uwarta cikin tsoron irin gulmataccen kallon da mama hauwa take musu
"Don Allah, yaa Nur, mu shiga gida kawai."
nan Suka bude gate suka shige cikin gida cikin sassarfa tare da barin makwabtan suna masu ci gaba da maganganun su anan.... COMENTS AND SHARE
#SURAYYAHMS
[06/02, 15:08] Anne-Aurora🦋: *NUR FIRDAUS...11*
_Arewabook@surayyahms_
koda suka shigo cikin gidan layla na rike da hannunta sede tafiya kawai nur firdaus din take tanajin yadda gabanta yake faduwa dan in akwai abunda ta tsana a duniya baifi a zargeta da lefin da bata aikata ba, ga kuma abun magana da mahaifyarsun take yawan jawo musu akan siyasarta, barin ma da ake yawan alakanta komi da mijin mummyn nasu..
har suka karasa cikin babban gidan nasu da yadau wani irin shiru basuce ma junansu uffan ba suka wuce kawataccen dakin baccinsu, kai tsaye laylah ta fara rage kayan jikinta domin yin wanka, ita kuma nur firdaus ta zauna shiru abakin gado cikin rafka tagumi, tun da dama cikinsu acike yake da abincin da suka kwasa agidansu jadida basu damu da siyan komi yau a restaurant din bakin titi kamr yadda suka saba ba...
jim kadan layla ta gama cire uniform ta fito daure da guntun towel fari zata wuce bathrum sai kuma ta dawo jiki a sanyaye ta jikin gado ta tsaya tanata kallon yayarta nur firdaus data kafe ido akan wayarta tana daddanawa cikin yanayin damuwa...
layla ta dau minti biyu tana kallon nur fidaus cikin sanyin jiki dan alkalamina bazai iya fasalta irin wahala da raunataccen rayuwar da nur ta jima tana daukawa akanta ba..
she is just 17yrs old now,amma nitsuwarta da jajircewarta kusan yawuce name shekarunta nesa ba kusa ba sakamakon tasowa datay babu kulawar uwa dana uba ko wani a dangi,kuma ahaka itace ta zamo tmkr uwa da uba ma kanwarta layla, dan tun laylan tana yar karama sosai ake sakar mata komi, ta bata abinci, ta mata wanka ta shiryata, tay rainonta, cikin lafya da ciwo da duk wani kalubalen yaranta da balaga kusanma ince ita tafiyin hidima da ita akan mummyn nasu. sede duk haka bai saka mahaifyarsu talura da jarumtarta ba,saima ta kusheta.
mrs haseena sharif irin matan nan ne dat are self obsessed, ita din perfectionist ce. indai harkaga kuna shiri sosai da ita toh tabbas kana yin abun da yazo dede da ra'ayinta ne, ita sam bata yadda da kalman uzuri ko kuskure ba
babban yarta nur tana rayuwa ne me cike da wasu irin jarabawa wanda zan iya cewa acikinsu ta taso dan duk kkrinta uwar tasu bata gani iyakan kuskurenta kawai take iya hanga, sosai lamarin nur firdaus yake bawa laylan tausayi duk dama bai taba shafarta ba.
acikin sauke ajiyan zuciya me nauyi laylahn ta katse wayann tunanin aranta snn ta dafa kafadunta nur cikin sanyin murya tace big sis is everything alright? naga kim zauna shiru ko cire unirfom dinki bakiyi.
kusan agajiye nur din takalle layla tace "its fine" dama sakonnin Adnan kawai na tsaya ina amsawa, dan tunda kika kirani dazu mukaje kallon mumny a tv sai ban lura da ya turo sakonni ta wasap ba gashi ynxu inata kirarsa layinsa a kashe which is very unlike him..
cikin lumshe ido da budewa layla tace yaa nur just calm down ure just tense, kema kinsan baiya kashe wayarsa, if he does then he must be busy akan abunda yakaisa.
ajiyan zuciya ta sauke snn tace "hakane layla, dama yace min abubuwan sunyi masa yawa acan..toh kije wankan inkin fito zan shiga nima in watsa
babu yabo ba fallasa layla tace okay..snn ta wuce bathroom din domin yin wanka..
shigarta bada jimawa ba nur firdaus ta sauke wata nannauyar ajiyan zuciya snn ta hau rage kayan jikinta ta tattara koina ta nade kayan layla data watsar akan gado ta kimtsa matasu, tahau fitowa wa layla duk wani abun self care, kama da ga mayukan jiki, turare, da kayan gyaran gashi nata datake bukata duk ta aje matasu akan gado kamar yadda ta sabayi mata tun suna yan kanana sosai...
dagata dayan bangaren wajajen 4:30pm mrs haseena sharif ta kammala cimma babban burin datake son cimmawa akan shirinta,wanda akalla ya jawo mata hanklin uwayen yara mata da maza da yawan gaske dake cikin matsatsin halin bukatar temako a ckin garin kano har da kewaye. kusan koina saida aka watsa labarin ummi, wann publicity datake bukata tay nasarar samunsa sosai da tun da aka fara shirin twitter da facebook da sauran kafafun social media ta dau zafi da muhawarori..
ganin samun nasara akan haka yasata daura himma dawowa Abuja cikin gaggawa, awa guda jirginsu ya dauka, sun iso Abuja ana neman 5:30 na yamma sede bata iya
tsayawa kai report ma uwargijiyarta ba ta kamo hanyar gidanta kai tsaye.
tun a hanyar gidan take neman wayan mijinta sadat, duk hanklinta ya mugun tashi dan badon komi yasaka bataso ta rasashi ba saidan wann sex din daya iya da kuma lokci isasshe daya ke bata tana harkokinta yadda taga dama, gashi kyakkwa da kwarjini sam bata son ace wani abu yazo ya rabasu, dan izuwa yanzu ta tura mai sakonni sunkai tara, fuskarta ba asake ba take tuka bakar landcruiser dinta na 2020, tana kusan daf da anguwar gwarimpa sai ga sakonsa ya shigo.
tana hango sunan sa akan screen na tsadadden wayarta kirar iphone 16 pro kusan agurguje tay parking agefen hanya kafin nan ta bude sakon taga adreshi kawai ya turo mata na marcoriano chiness restaurant dake victoria plaza tasan anan yake son zuwa domin cin abinci, babu bata lokci ta juya kan stiring ta doshi wajen, bata fi minti biyar ta isa wajen ba.
tana kammala parking ta bude safe din motarta ta fito da wata arniyar bakar spec ta toshe idanuwanta da shi snn ta sauko kasa cikin takunta me daukar hankalin duk wanda yay tozali da ita, ko kulawa da yawan mutanen da ke kallo batayi, kai tsaye ta
wuce regular spot dinsa wanda tunkan ta iso ta hangosa zaune yanata kallon cikin ruwa da yan mata karuwai ke shawagi aciki, wani abu me zafi taji ya doki kirjinta dan Allah ya daura mata sonsa dan haka tana mugun jin kishinsa duba da shi saurayi ne me jini ajika kyakkwa so tana da wann insecurityn din naji aranta cewa yan mata zasu iya saka masa kahon zuka
fuskarta ba a sake ba ta ja kujerar dake gabansa ahankli cikin yanayin jan aji tayi masa sallama sann ta zauna, ya amsa ta cikin shan qamshi...
cikin ruwan ta kalla snn ta kalleshi cikin kyabe baki "Daman abunda kake kallo kenan har da kashe min waya and why are u not picking my calls after the text message?? cikin tone dinta na manyan mata ta karashe magann tanamai kafesa da ruwan idanunta
wani irin rolling sexy idanunsa shima yay snn ya dago ya kalleta a takaice da sexy voice nashi yace kince kinason mu hadu toh gani.
cikin katseshi da hmmm tace toh muje gida mana, i am not comfortble here, tunda magana me muhimmnci xamuyi daya shafi yara na i think we shud go home and talk babyboy..
ransa a mugun harde muryansa kasa kasa yace na riga dana gaya maki abunda zan fada miki, babu inda zanje gaskiya, bcos i just cant allow myself to be emotionally blck mail by you and your evil god damn doters.
cikin katsetsa da hannu tace "hey, dont talk abt my doters dat way sadaat..waime kake nufi ne, meya faru???please tell me already.... kadena behaving kamar dan karamin yaro mana..