← Book details Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 43 OF 96

Sashe 43

Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

ayayinda hanklinsu kaf ke kan kudin BG javeed mufasa da securities dinsa suka bace musu bat awajen hanyar wani boyayyar anguwa suka dosa cos he is meant to go back to lagos ryt now amma sabida request din kakansa yasashi dole ya dan tsaya duk dama kwata kwata baiyason adameshi yau. Tafiya me dan nisa sukayi acikin anguwar kafin nan suka iso gaban wata Pent house the size of a regular mansion me gadi ya bude musu gate suka shigo ciki dan inde bazai zauna a gidan kakansa ba tou anan pent house din yake zama musmn ma in yanamai neman nitsuwa ko samun kebencewa a inda babu hayaniya.

securities suna masa rakiya ciki kaf suka fito waje babban cikin su yawuce yasamu masu kulawa da gidan yace musu ogah yace no visitors are allowed in this house for the next 2 days..
and its a strict oder. cikin girmamawa suka amsa shi.

da mugun gudu nur firdaus ta shigo cikin dakinsu kamar wacce ake korota, cikin sauri takaraso tanajan numfashinta sama sama da kyar hartana wani haki saukin abun data samo shine lkcine da kusan kowa a dakin ya fita sallahn magrib a masallacin hostel.

a rikice ta fado cikin kwanansu tana nishi sama sama tareda rike gefen cikinta fuskarta duk ya cukikuye cikin rudadiyar yanayi

a tsaye jadidah dake kkrin saka pad tamiƙe tana kallon ta cikin mamaki da sauke ajiyan zucya tace ohh thank god, nur lapya kuwa?kinsa duk mun damu, ai muma bamu jima da shigowa ba munata nemanki mun dauka kinbisu Ameer ne a motar malam bello wai yaa na ganki haka kamar wani an koroki?

ƙarasowa cikin kwanan nur tayi tana dan dingishi muryanta arararrebe tace im fine im fine jadidah

,..saita kuma lumshe idanun ta tuna yadda javeed ya kafe fusknt da wani irin kallo dazu hakn ne kawai yake kara rikirkita cikin sauri tahau neman halfvest dinta tana kkrin tube kayanta zata saka.

jadidah ta zagayo a mamaknce tace toh ki tsaya mana ki danyi catching breath dinki nur.. u look scared ko wani abu ya faru dake ne ahanyar??.

bata kulata ba har sanda ta sauya kaya ta saka marar nauyi
tana aje abayanta akan gadon jadida ta saka hannu ta dauka ahankli cikin lumshe ido tsammmm tare da dauke numfashinta cak, tace oh my God
Nur a ina kika samu wann qamshin turaren

nan jadida ta fara shunshuna kayan sosai har tazo tagane ashe a hannun nur ma kamshin yake fita dede inda javeed ya riken wani shegen daddadar qamshin turarensa na mufasa noir ya kama wajen ya mannu da fatarta..

wani irin bugawa kirjin nur yai da mugun karfi tarasa me zatace sai uhmm uhmm mm jadidah batace komi ba tajuya tabarta a tsaye taje takawo mata ruwa ta bata tryng to calm her self down, bayan tasha ruwan tadan riƙe gaban goshinta ahnkli snn tace ya salam..i cant believ i was soo caried away, dat man is sooo..ta fadi hakan cikin wata bataccyar shauki tanamai lumshe idanunta sosaiiii cikin wani irin rikitaccyar yanayi mai tsananin wuyar fassarawa.

ahnkli ta furta batai tsammanin jadida taji ba sai taga jadidan ta kafeta da ita da ido ta na murmushi, da sauri tadan dauke kai,. nan jadidah tay krmin dariya babe kodai kin hadu da Adnan dinki ne kike boyemin?"did he left his mum in london and flew to you? ehhh masoyan asali laila and majnun

da sauri nur tace no no a'a ba shi bane.

da mamaki jadidah tace hmm to why are u panting bazaki fa bar nan batare da kin gaya min komi ba.

wani nannauyar ajiyar zcyace ya kufce mata tanajin kamar duk wani hanyar jini dakebin sassan jikinta yana neman daskarewa.

zamar da kanta tayi ahnkli jikin gadonsu tanamai lafar dakanta dataji yana neman yin mata nauyi saitaji gaba daya jikinta tayi laushi jikintan yayi wani mashak ya mutu murus duk tabi ta langwabe fuskar ta sake tamkar wacce batada laka, aynzu duk wani kofar yin tunaninta a toshe yake babu abunda takeji ajikinta face sauyawar yanayi mai rikitarwa jin kamar bazata iya boyewa ba ta kalli jadida cikin ido ganin itama ita take kallo ahnkli tace i met sumone jadidah, its kind of complicated but he is too damn handsome to be true baki gansa ba ne JD i froze like zaifa iya kasancewa gamo nayi kuma gashi naje na maresa sabida ya rike min hannu na..and i think the smell on my hand is his scent..ta karashe maganan kamr zatay kuka

cikin gwalo ido jadida tace "u slaped him??

cikin fashewa da kuka me sanyi tace 'i swear nd am so scared ryt now jadida na banu what if he is not human being and i called him an ass wipe.

jadida ta kara gwalo ido waje tace what???

ganin hankalin nur ya kara tashi saikuma ta riko hannunta tace its okay kidena kuka, so what if he is not human being, kawai ki gayamin asalin meyafaru daga haka zamu gane ko shi din mutum ne ko ba mutum ba.

nan nur firdaus ta share hawayenta tun daga farko ta fara bawa jadida labarin javeed, da wani irin mamaki taga jadida na famr kyaklkawa mata dariya., "oh my god ure so funny nur, amma dai zanso nagansa bantaba jinki kina describing wani haka ba lallai kin kalleshi kam..weee huu huhu am dyieng to meet a real life mafia...ure so lucky nur...da karfi nur ta kwace hannunta tace "jadida are u mad?? ya ina miki maganan serious kina dariya
wllh acikin makabrtan muka hadu kikasan ko daga daya cikin grave din nan ne ya fito??

jadida ta kara fashewa da dariya tace "no i am not mad, kawaide kece haba nur just chill, inda ace yana son ya rama marinsa da by now yasa an samoki kuma ba ghost ko aljani bane tunda bai hadiyeki awajen ba...nd you knw what, i just love the way you described him..its giving like love at first vibe...

baki a sake nur ta dinga kallon jadida like dis girl is insane, nan ta mike tsaye tace ke naga alaman babu amfanin magana dake
its really really pointless talking to you...

tsaye jadida ta biyota
tace okay fine, amma dai karki bari hakan ya dameki cos is nothng kawai kin mareshi ne sabida yataba miki hannu shikenan, sann kuma karki fadawa kowa most espicially laylah. cikin sauri nur ta kalle jadidahn snn tace and why not?

jadida ta kyabe baki ahnkli snn tace "have secrets of your own nur. i knw u love her amma bakomi bane sai ta sani..keep dis one as a secret kinji.

shiru nur tay tanamai tuna yanayin behrvrs din layla na kwana biyu musmn akan Adnan kawai sai ta gyada kai batace komi ba. cikin sauke ajiyan zuciya jadida tace kije sallahn ki dawo mun zo da taliyar murji da manja daga gidansu
antyn aysha karkiji badai qamshi ba,nur kinsan kuwa bamu bi schl bus ba? sneaking fa mukayi muka bi bayan motarsu malam bello aka shigo da mu shiyasa duk muka dauka kinbisu ne sai kuma muka ga baki nan ashe kinacan da mystery guy dinki

nur firdaus tace hmm u guys are criminals amma ya akayi malam bello yazo wajen aida yasan bama nan da mun shiga uku yau.

jadida tanemi waje ta zauna snn tace maybe they called him, kin san yamma already yay ga tension na security Muna daf da wajen mukaga duk an gama shiga, shikuma malam bello ya debi su ameer da su maryam da'awa anashi motar saina dauka ko kinacikinsu ne saida mukazo naga ashe baki nan.

cikin sauke ajiyan zcya Nur tace thank god they didnt notice kedai bari naje masjid inna dawo sai muci abincin nafara jin yunwa.

tana kammala fadin haka ta bude wadrbe din hostel din ta dauƙi gogaggen milk colour hijab ta zura ta fice taje masjid ta samu har su laylah sun fara kkrin yin shelar nemanta sai gata nan
ta iso..

da sauri layla ta karaso da fuskar damuwa muryanta cike da shagwaba tace Big sis ina kika shiga inata nemanki

nur tay murmushi me sanyi ta rikota aysha tace kinje kin buya awani waje kina bitan karatu ko, see nur ure going to win this in sha Allah, i have no daubts.. se ki dena sakamana hawan jini ko...dukansu sukayi dariya ahnkli nur firdaus tace toh ya isa kunsan dai masallAci ba wajen hira bane, so lets focus on prayers
and i promise bazan saka muku hawan jini ba..dariya sukayi suka karaso ciki nur tay sallahn magrib tay ishai, tay bitar qur'ani kadan around 8:30 pm suka dunguma suka dawo hostel ahanya suna ta bata labarin gidan antyn aysha da sukaje ita kuma duk sai ta kasa ce musu komi gameda haduwarta da javeed
duk dama its amusing her har cikin ranta amma tuna maganan jadidah yasata tay shiruuuuu batace musu uffan ba

Suna shiga hostel suka samu jadidah ta gama kimtsa musu ko ina sabida bayan nur itace me tarbiya sosai acikinsu dan kowa saida ta gyara masa gadonsa yay tsaf ta fetsa turare ma kwanansu ta shimfida musu dadduman cin abinci komi ready suna zuwa aka wanke hannu aka fara cin abinci ana hira ana dariya..sama sama tay chat da adnan shima din bata gaya mai taje makabarta ba
bare tagayamai meyafaru, dama can ita ba me far far din magana bane, but cemata da jadida tay she shud be having secrets of her own yasa taji kamar hakan ya zauna dede da ra'ayinta. besides tasan adnan yana da tsananin kishi, iya halinsa kawai dayake bata tsoro kenan, he is very violent in kishi ya tabashi fada yakeyi bayaji baya gani, dan yasha fasa ma yara kai akanta da abu me rauni, wai tun lkcin ma basukai haka ba knan.

ranar da wuri nur ta gama chat dashi ta haura sama kan gado domin baccoli danta samu karfin tashi da full energynta dake gobe ne zasu fara gabatar da gasa,
Chapter 43 · 0% Book details