Sashe 94
Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ita kuwa nur tun bayan dataci abincin yamma takara shan magani tay wankan ruwan zafi takunna Data a wayarta tanata kallon hidimar bikin layla sai hawaye dake zuba a idonta, ga wajen ya dau shiru har wani tsoro tsoro takeji na shiga jikinta not knwing dat tun data bar gidansu she is being surounded by spys na javeed mufasa dan suna ganin signal din trackerta ya dawo suka hau aikinsu na bibiyarta duk inda tay motsi batare da saninta ba.
wajajen 10pm bacci ya fara damunta ta aje wayar ta saka karatun qur'ani tayi shiru tanaji dede wann lkcin ussy ya fito cikin sanda baiko lura da spy suna binsa ba
dake sun kware atake suka gane cewa akwai bindiga ajikin sa daya acikinsu ya kira javeed
ya sanar masa cewa sunga wani guy dat looks suspicious a motel din har sun dau hotonsa sunyi bincike sunga cewa stray dog din politcal rival dinsu mahaifiyar nur firdaus ne.
atake javeed yace musu inhar wajen nur ya dosa karsu bata lokci kawai su harbeshi.
aikuwa kamar antunxira su hanklin ussy akwance ya shiga ta baya zaije dakin nur ya kasheta
baiko hankara da takun gayun abyansa ba yana miko hannu zai saka master key yabude kofarta yaji saukar wata shegiyar military riffle akansa
koda ya juya ya kalle gandama gandaman gayu masu damatsu ajiki saida yaji cikinsa yay kuuuu dan kamar zaitsaki fitsari ajikinsa haka ya tsomare jikinshi yana rawan dari zai magana dayan gayen yace masa "shushhh..kakr sake ka jawo hanklin madam lets go to your car ryt now.
dama gashi awajen duhu duhu ya aje motar tasan, suna kaiwa wajen dayan gayen ya wani buga ma ussy gindin bindigarsa aciki sai dayay aman jini atake
suka matseshi suka fara tambayrsa meyake nema da yarinyar bakinsa na bari yace shima besanta ba cewa kawai akayi yazo ya kasheta by her mums political rival...yafara rokonsa akan su masa rai karsu kashe shi. aikuwa da bindigarsa daya saka silencer suka karba sai dau dayan gayen yaharba masa shi akansa, suka dauke gawansa cak suka bude booth dinsa suka sakashi aciki
nan ya kira javeed ya gaya masa, javeed yace su rubuta sako su hada da gawar akai ma sanata farida let her know dat in ta sake turowa akashe yarinyar nan she will be the next person to die and he wont mind wasting her entire generation wnn gargadine ya mata danma wai ita mace ce.
aikuwa yadda ya fadi haka suka aikata sanata farida tana zaune a daki da dare aka kirata da wayar ussy akace tazo ta amsho sako akofar gidanta...tana fitowa ta samu motar ussy a bude amma babu kowa aciki ta mugun tsorota tayta dube dube har takai both a mugun kangare ta koma baya dataga gawan ussy da takardan gargdi ajikinsa a mugun tsorace ta dauka ta karanta..
tsabar ta tsorata acikin daren ta tattara inata inata tabar nigeria saida taga ta tsira snn ta turo sako acikin yaranta suka dauki gawan ussy akaje aka toni rami aka binneshi..
Duk wann hidimar da akayi nur firdaus bata san anayi ba, bayan data gama jin karatun qur'aninta she slept peacefully hartay mafarki babanta yazo mata sun zauna suna tahira har tana famar kyalkyala dariya.
hakan yasa washe gari koda ta farka taji zuciyarta yay fayauu batajin wnn damuwa da baqin cikin dake kumshe a ranta.
koda tay wanka sai taga jinin kamar ya dauke duk da haka dai ta saka pad abunta ta dawo dakin ta shirya tsaf snn ta dauki wani baqin abaya plain acikin jakarta ta saka
tanata tunanin ko zata kira kawunta ne ta sanar dashi zuwanta amma kuma tana tsoron karyace mata a'a sabida case dinsu na kotu dan takulla aranta cewa inhar be karbeta ba, da ta dawo gidan mrs Haseena gara ta kira lambar hajiya mammy snn taje gidanta ta roketa akan kome aikin shara da wanke wanke a dauketa xata mata har sai ta cika 18yrs din.
haka dai ta qudura aranta kafin ta fito taje ta siya abincin kryawa
ta zauna taci bayan nan tadan kwanta akan gadon kadan sabida ciwo dataji cikinta yafara mata
ata daya bangaren kuwa Alhaj abubakr yana kwance akan makaken italian bed dinsa har sun gama waya da Agent din Sultan kenan cewa yau da karfe 2 bayan azhar jirgin helicopter zaizo ya dauke Razia izuwa mufasa's private yatch in lagos
komi da suke bukata an tanadar musu tun jiya da dare yay ma yarsa Razia nasiha akan kartaje ta bashi kunya agaban mutane inde tana daraja shi
ya aje wayarsa kenan sai ga wata baquwr lamba na kiransa da can kamarma bazai dauka ba amma sabida yanayin yau din kawai saiya dauka
bakaramin shock ya shiga ba daya ji muryan Didi wato mahaifyar mrs haseena, acikin mutuntawa suka gaisa dan sun balain jimawa basu ga juna ba. hanklin didi ne be kwanta akan nur firdaus ba, sai tana ganin kamar inda aka bar nur agidan ita kadai taredasu mrs haseena hala zasu kasheta da baqinciki
tunjiya ta nemi lambarsa kawai ta yanke hukunci gara ta gaya masa meke faruwa dan yazo ya dauki yar dan uwansa kafin hasina da yarta layla su kasheta.
alhj abbkar yana tambayarta ko lafiya
kawai Didi ta fashe masa da kuka..
jin haka yasaka call din a recoding dan dama yana neman duk wata evidence akan mrs haseena ai kuwa Didi ta fara zuba masa labarin halin da ake ciki bata boye masa ko da full stop ba, tafara rokonsa akan yayi haquri yazo kawai ya dauke nur ya tafi da ita dan itakam tanaji ajikinta cewa nur bazata iya zama agidan can akarkashin haseena ba. tsaban kuka da rokon da didi tay masa har saida jikinsa yay sanyi ya dinga bata haquri yana lallashinta yace mata in sha Allah yau ko aiki bazaije ba zaije ya samu lawyer su tattauna zuwa yamma ko anbashi dama ko ba a bashi zaije ya dauko nur ya dawo da ita hannunsa. godiya ta dinga masa sede suna gama wayar ya fashe da kuka muryan sa harna fita waje jin tsananin baqin ciki da tashin hankalin daya rufesa dayaji wai barayi sunshiga gidan hasina sunma nur firdaus fyade hartay cikin shege kuma ana zrgin wai wawan mijin hasenan ne ma...
salati ya dingayi yana kuka a dakin kamar karamin yaro yana maganganu yana cewa dan uwansa ya yafe mishi...jin ciwon zuciyarsa na kkrin tashi yay sauri ya jawo maganimsa ya sha harya dan samu yay bacci kadan.
matansa sunzo dakin suka samesa ahaka amma gabaki daya ba sugane masa ba, dan Alhaj baiya bacci da safe, duk dai basusan baqin ciki da damuwa bane kawai yasakashi shuting down din kansa for a while..
koda ya farka wajajen karfe goma baiwani kulasu ba kawai ya shirya kansa yawuce offishin lawyernsa kai tsaye sukuma matan suka tsaya akan raxia domin a shirya ta duk sunyi tunanin ko hala sune suke bata masa rai akan maganan su na mufasa duk sai suka damu dake sun san yana da ciwon zuciya.
wann yanayin yasa razia ta haqura ta saki jikinta tay shirinta me kyau danma ta faranta ma babanta rai yau din professionals ta kira suka shiryata tsaf wani kankararen steve meden flowing gown me stones da furrs suka kawata jikinta dashi takalminta da jakarta kuma duka na alexander MC queen
gashi de english wears ne amma babu wani waje ajikinta dake bude face fuska da hannu da kafarta satin scarf me tsada aka mata mata rolling shi bakaramin kyau tay so simple ba.
saidai har 1pm yay babantan be dawo gidan ba kuma basu samesa a awaya ba bare suji daga garesa cikinsu kowa ya damu sosai, 1:30pm on d dot sai ga agents din sultan aka zo aka dauke razia suka wuce da ita lagos a helicopter na mufasa.
bangaren nur kuwa tunda cikin ta ya fara ciwo sai tay bacci bata tashi farkawa ba sai can wajen karfe uku saura na yamma sai kuma taji kanta garau batajin wani ciwo ko motsin zuban jini.
aiko wanka bata sakeyi ba agurguje ta gyara fuskarta daya dan nuna alaman kumburin bacci ta wanke bakinta ta tattara inata inata ta fito ta kama hanyar tashan da xai kaita Kaduna
duk a tsorace take yadda taga mutane suna juyowa suna kallonta, harta dauka ko wani abune face sai da taji wani dan karamin yaro da bazai wuce 6 yrs ba yanata ihu yana ce mata mamansa ga wata kyakkawar anty acan me kama da aishwariya rai...
Nur ta sunkuyar dakai dan tsabar damuwa harta fara manta wai tana dama kyau irin haka, sauri sauri tay ta isa tashar ta samu motar karshe ne ma kuma baifi saura mutum biyu ya cika ba.
kawai frm no where taga wani mutum yazo ya biya musu kudin motar, shima ya zauna agefenta wai zaijeshi kaduna.
tunda ta gode masa taga ya dauke kai akanta yanata latsa wayarsa, sai taji hanklinta bai kwanta ba dan gabaki daya dama tajima tanajin kamar ana bibiyarta tun yau da safe da ta fito siyan abinci..
amma dake akwai mutane a motar kawai sai tay relax mutumin ma taga ko kulata bai sakeyi ba he was just pressing his phone non stop.
2:00 on d dot razia ta isa lagos, tun anan take ganin formalities kala kala irin wanda sai a film kadai take gani dan suna sauka wasu dalla dallan kyakwan yan mata ne su uku da well toilered torquise blue colour uniform dinsu gasu nan kamar ethiopians sunsha light make up sunyi tsaf sukazo suka amsheta da fara'a dan ko jakarta da wayarta ba abari ta rike da kanta ba.
she was lead to walk like a queen kowa na biye da ita ana mata duk wani formality daya dace, kai tun anan ta fara jin taraina kanta gabaki daya dataga yadda wasu abubuwan a duniyar mufasas yake like a fairy tale ko a kasar waje bataga irin wnn extra ultra luxury life din ba.
she was looking foward to meet javeed in his yatch waiting for her, sai taga an kaita wani filin da ake buga wasa daga javeed din sai wani mutum sunsaka fararen high ends polo shirts da p.caps idonsa toshe da shade suna buga wasar golf a fili.
wajajen 10pm bacci ya fara damunta ta aje wayar ta saka karatun qur'ani tayi shiru tanaji dede wann lkcin ussy ya fito cikin sanda baiko lura da spy suna binsa ba
dake sun kware atake suka gane cewa akwai bindiga ajikin sa daya acikinsu ya kira javeed
ya sanar masa cewa sunga wani guy dat looks suspicious a motel din har sun dau hotonsa sunyi bincike sunga cewa stray dog din politcal rival dinsu mahaifiyar nur firdaus ne.
atake javeed yace musu inhar wajen nur ya dosa karsu bata lokci kawai su harbeshi.
aikuwa kamar antunxira su hanklin ussy akwance ya shiga ta baya zaije dakin nur ya kasheta
baiko hankara da takun gayun abyansa ba yana miko hannu zai saka master key yabude kofarta yaji saukar wata shegiyar military riffle akansa
koda ya juya ya kalle gandama gandaman gayu masu damatsu ajiki saida yaji cikinsa yay kuuuu dan kamar zaitsaki fitsari ajikinsa haka ya tsomare jikinshi yana rawan dari zai magana dayan gayen yace masa "shushhh..kakr sake ka jawo hanklin madam lets go to your car ryt now.
dama gashi awajen duhu duhu ya aje motar tasan, suna kaiwa wajen dayan gayen ya wani buga ma ussy gindin bindigarsa aciki sai dayay aman jini atake
suka matseshi suka fara tambayrsa meyake nema da yarinyar bakinsa na bari yace shima besanta ba cewa kawai akayi yazo ya kasheta by her mums political rival...yafara rokonsa akan su masa rai karsu kashe shi. aikuwa da bindigarsa daya saka silencer suka karba sai dau dayan gayen yaharba masa shi akansa, suka dauke gawansa cak suka bude booth dinsa suka sakashi aciki
nan ya kira javeed ya gaya masa, javeed yace su rubuta sako su hada da gawar akai ma sanata farida let her know dat in ta sake turowa akashe yarinyar nan she will be the next person to die and he wont mind wasting her entire generation wnn gargadine ya mata danma wai ita mace ce.
aikuwa yadda ya fadi haka suka aikata sanata farida tana zaune a daki da dare aka kirata da wayar ussy akace tazo ta amsho sako akofar gidanta...tana fitowa ta samu motar ussy a bude amma babu kowa aciki ta mugun tsorota tayta dube dube har takai both a mugun kangare ta koma baya dataga gawan ussy da takardan gargdi ajikinsa a mugun tsorace ta dauka ta karanta..
tsabar ta tsorata acikin daren ta tattara inata inata tabar nigeria saida taga ta tsira snn ta turo sako acikin yaranta suka dauki gawan ussy akaje aka toni rami aka binneshi..
Duk wann hidimar da akayi nur firdaus bata san anayi ba, bayan data gama jin karatun qur'aninta she slept peacefully hartay mafarki babanta yazo mata sun zauna suna tahira har tana famar kyalkyala dariya.
hakan yasa washe gari koda ta farka taji zuciyarta yay fayauu batajin wnn damuwa da baqin cikin dake kumshe a ranta.
koda tay wanka sai taga jinin kamar ya dauke duk da haka dai ta saka pad abunta ta dawo dakin ta shirya tsaf snn ta dauki wani baqin abaya plain acikin jakarta ta saka
tanata tunanin ko zata kira kawunta ne ta sanar dashi zuwanta amma kuma tana tsoron karyace mata a'a sabida case dinsu na kotu dan takulla aranta cewa inhar be karbeta ba, da ta dawo gidan mrs Haseena gara ta kira lambar hajiya mammy snn taje gidanta ta roketa akan kome aikin shara da wanke wanke a dauketa xata mata har sai ta cika 18yrs din.
haka dai ta qudura aranta kafin ta fito taje ta siya abincin kryawa
ta zauna taci bayan nan tadan kwanta akan gadon kadan sabida ciwo dataji cikinta yafara mata
ata daya bangaren kuwa Alhaj abubakr yana kwance akan makaken italian bed dinsa har sun gama waya da Agent din Sultan kenan cewa yau da karfe 2 bayan azhar jirgin helicopter zaizo ya dauke Razia izuwa mufasa's private yatch in lagos
komi da suke bukata an tanadar musu tun jiya da dare yay ma yarsa Razia nasiha akan kartaje ta bashi kunya agaban mutane inde tana daraja shi
ya aje wayarsa kenan sai ga wata baquwr lamba na kiransa da can kamarma bazai dauka ba amma sabida yanayin yau din kawai saiya dauka
bakaramin shock ya shiga ba daya ji muryan Didi wato mahaifyar mrs haseena, acikin mutuntawa suka gaisa dan sun balain jimawa basu ga juna ba. hanklin didi ne be kwanta akan nur firdaus ba, sai tana ganin kamar inda aka bar nur agidan ita kadai taredasu mrs haseena hala zasu kasheta da baqinciki
tunjiya ta nemi lambarsa kawai ta yanke hukunci gara ta gaya masa meke faruwa dan yazo ya dauki yar dan uwansa kafin hasina da yarta layla su kasheta.
alhj abbkar yana tambayarta ko lafiya
kawai Didi ta fashe masa da kuka..
jin haka yasaka call din a recoding dan dama yana neman duk wata evidence akan mrs haseena ai kuwa Didi ta fara zuba masa labarin halin da ake ciki bata boye masa ko da full stop ba, tafara rokonsa akan yayi haquri yazo kawai ya dauke nur ya tafi da ita dan itakam tanaji ajikinta cewa nur bazata iya zama agidan can akarkashin haseena ba. tsaban kuka da rokon da didi tay masa har saida jikinsa yay sanyi ya dinga bata haquri yana lallashinta yace mata in sha Allah yau ko aiki bazaije ba zaije ya samu lawyer su tattauna zuwa yamma ko anbashi dama ko ba a bashi zaije ya dauko nur ya dawo da ita hannunsa. godiya ta dinga masa sede suna gama wayar ya fashe da kuka muryan sa harna fita waje jin tsananin baqin ciki da tashin hankalin daya rufesa dayaji wai barayi sunshiga gidan hasina sunma nur firdaus fyade hartay cikin shege kuma ana zrgin wai wawan mijin hasenan ne ma...
salati ya dingayi yana kuka a dakin kamar karamin yaro yana maganganu yana cewa dan uwansa ya yafe mishi...jin ciwon zuciyarsa na kkrin tashi yay sauri ya jawo maganimsa ya sha harya dan samu yay bacci kadan.
matansa sunzo dakin suka samesa ahaka amma gabaki daya ba sugane masa ba, dan Alhaj baiya bacci da safe, duk dai basusan baqin ciki da damuwa bane kawai yasakashi shuting down din kansa for a while..
koda ya farka wajajen karfe goma baiwani kulasu ba kawai ya shirya kansa yawuce offishin lawyernsa kai tsaye sukuma matan suka tsaya akan raxia domin a shirya ta duk sunyi tunanin ko hala sune suke bata masa rai akan maganan su na mufasa duk sai suka damu dake sun san yana da ciwon zuciya.
wann yanayin yasa razia ta haqura ta saki jikinta tay shirinta me kyau danma ta faranta ma babanta rai yau din professionals ta kira suka shiryata tsaf wani kankararen steve meden flowing gown me stones da furrs suka kawata jikinta dashi takalminta da jakarta kuma duka na alexander MC queen
gashi de english wears ne amma babu wani waje ajikinta dake bude face fuska da hannu da kafarta satin scarf me tsada aka mata mata rolling shi bakaramin kyau tay so simple ba.
saidai har 1pm yay babantan be dawo gidan ba kuma basu samesa a awaya ba bare suji daga garesa cikinsu kowa ya damu sosai, 1:30pm on d dot sai ga agents din sultan aka zo aka dauke razia suka wuce da ita lagos a helicopter na mufasa.
bangaren nur kuwa tunda cikin ta ya fara ciwo sai tay bacci bata tashi farkawa ba sai can wajen karfe uku saura na yamma sai kuma taji kanta garau batajin wani ciwo ko motsin zuban jini.
aiko wanka bata sakeyi ba agurguje ta gyara fuskarta daya dan nuna alaman kumburin bacci ta wanke bakinta ta tattara inata inata ta fito ta kama hanyar tashan da xai kaita Kaduna
duk a tsorace take yadda taga mutane suna juyowa suna kallonta, harta dauka ko wani abune face sai da taji wani dan karamin yaro da bazai wuce 6 yrs ba yanata ihu yana ce mata mamansa ga wata kyakkawar anty acan me kama da aishwariya rai...
Nur ta sunkuyar dakai dan tsabar damuwa harta fara manta wai tana dama kyau irin haka, sauri sauri tay ta isa tashar ta samu motar karshe ne ma kuma baifi saura mutum biyu ya cika ba.
kawai frm no where taga wani mutum yazo ya biya musu kudin motar, shima ya zauna agefenta wai zaijeshi kaduna.
tunda ta gode masa taga ya dauke kai akanta yanata latsa wayarsa, sai taji hanklinta bai kwanta ba dan gabaki daya dama tajima tanajin kamar ana bibiyarta tun yau da safe da ta fito siyan abinci..
amma dake akwai mutane a motar kawai sai tay relax mutumin ma taga ko kulata bai sakeyi ba he was just pressing his phone non stop.
2:00 on d dot razia ta isa lagos, tun anan take ganin formalities kala kala irin wanda sai a film kadai take gani dan suna sauka wasu dalla dallan kyakwan yan mata ne su uku da well toilered torquise blue colour uniform dinsu gasu nan kamar ethiopians sunsha light make up sunyi tsaf sukazo suka amsheta da fara'a dan ko jakarta da wayarta ba abari ta rike da kanta ba.
she was lead to walk like a queen kowa na biye da ita ana mata duk wani formality daya dace, kai tun anan ta fara jin taraina kanta gabaki daya dataga yadda wasu abubuwan a duniyar mufasas yake like a fairy tale ko a kasar waje bataga irin wnn extra ultra luxury life din ba.
she was looking foward to meet javeed in his yatch waiting for her, sai taga an kaita wani filin da ake buga wasa daga javeed din sai wani mutum sunsaka fararen high ends polo shirts da p.caps idonsa toshe da shade suna buga wasar golf a fili.