Sashe 89
Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
hajiya mairam tay fadan tay lallamin harta gaji amma adnan baima san tanayi ba, koda tace zata tsine masa yace mata she shud go ahead..haka yabar su anan yaje daki ya debi zallan wayarsa zai bar musu gidansu, hajiya mairam ta dinga kuka tana birgima dan bata san yadda akayi har adnan dinta ya dawo me tsananin taurin kai haka ba, hanklin kowa yatashi dan wann hayaniyan ya jawo abubuwa dayawa yafaru, da sukaga haikan adnan din zai barsu dagske duk suka razana suna binsa abaya suna rokonsa ya dawo a sasanta amma yaki sam, nan take kuwa babansa ya yanki jiki ya fadi with a serious cadiac arrest wanda badon likitan gidan na kusa ba da an rasa shi kenan. wann lamarin ne kawai ya bawa hjy mairam wani babban dama,nan kuwa ta hada baki da likita tace marmasa su tursasa maganan ciwon inda zaisaka adnan ya rusuna ya amshi qudirinsu. ai kuwa hakanan akayi they use every words possble to blackmail him emotionally akan ciwon babanshi har adnan din ya amince just for his dad to be alive amma badon haka ba ji yake koma me zai faru saidai ya faru amma bazai aure layla ba.
saidai tunda ya amsa batun yakoma dakin sa shikenan basu sake gane waye adnan ba,he got very high on drugs ahaka ya kwana yay sallah ba acikin hayyacinshi ba yaki ya fito har washe gari ranar daurin aurensan.
gabaki daya hankalin iyayen nasa ba a kwance yake dashi ba amma hakanan dai aka dinga managing dinsa..
daga gefen nur da safe dr surayya tazo suka gaisa tace mata tay haquri haseena taqi saurararta akan batun wayarta amma zuwa can anjima da yamma the result of her new tests datake running akanta will be ready dama an dan samu delay me wajen karban dayan jininta dake asibiti saidai bazata bata wani hope ba sai ta gama komi. nur ta gyada kai dan tasan kowa na tausaya mata sosai ayanayin datake ciki.
yau hanklin Mrs Haseena rabi nakan jiran news na bacewar sadaat rabi nakan shirya layla domin daurin aurenta da zaayi karfe biyu
haka kuwa bata gaya ma kowa ba didi ma datasani bata ce musu uffan ba har saida lokcin daurin auren yay za'a je masallaci a daura snn
mrs haseena ta shigo musu sashen da layla lokacin har an mata wani irin kwalliya na amare an saka mata wani irin tsadadden french lace fari kal da stones ajiki an mata duk wani shiri da ake ma amarya lalle ga jeweries ubansu.
layla tay kyau bana kadan ba, Su nur suna zaune a daki ita da dr surayya da Didi saiga su nan sun shigo..
cikinsu Didi ne kawai bata sha mamaki ba kawai ta dauke kanta dan tafi kowa sanin yarta haseena da taurin kai da rashin imani, hasina has since been rebellious and determine, inhar kace zaka gaya mata gaskiya to saidai kuyi tone tonen asiri, kawai tana rike baqinta ne da girmanta dan kada ta furta wani abunda zai zubar ma haseena kimarta na har abada agaban yayan cikinta
Nur ta mike tsaye tana kallon layla all glamed up in her bridal attire looking breathtking.
tajima batay murmushi amma koda taga irin kyan da layla tay saida tay mata murmushi me sanyi...Tace "little sis u look beautiful"..
layla ta zubawa nur din ido batace komi ba sabida she knew she is about to hurt her feelings amma kuma aikowa kansa yasani ko??
Dr surayya ta kasa haquri tace haseena wann irin shiga haka ina kuka nufa ji yadda layla tay kyau kamar wata amarya..
Cikin sauke ajiyan zuciya mrs Haseena tace baki bata ba Dr..ai layla amaryace ayau.
nan ta kalle nur cikin yanayin harde rai snn tace" kowa yasan dq cewa Qaddara babu ydda bata aje mutum. kuma akace matar mutun kabarin sa.da ace mutum nada iko akan qaddararsa da nasan nur fiddaus bazata amince ta zauna da cikin wani barawo ajikinta ba, nima kuma bazanso ama y'ata fyade ba. amma abune daya riga yazama wani rubutacce kamar yadda auren layla da Adnan shehuri ya zama rubutaccen al'amari ayau..
gaban nur firdaus atake yay mummunan fadi idanunta suka wani irin ciko da wasu zafafan hawaye dan ita direct mrs haseena take kallo datake furta wann magangnun...
baki bude Dr surayya tace "Adnan.."wani Adnan? hasina kinsan me kike fada kuwa
sanda hawaye suka fara sauka a idon nur ma bata sani ba kawai ji tay jikinta na wani irin kakkaryewa ta ciki kamar ana sasareta ba gatari.
lumshe ido tay tana jin mugun zafin kishi tareda ciwon rasa soyayyarsu da adnan din na ratsata
tanaji mrs haseena tahau musu bayani, bata boye musu komi ba ma yadda iyayen adnan sukaki jinin nur firdaus sann suka nace sai an basu laylah.. duk ta gaya musu komi, tace tasan zasuce tabi sonkai da son zuciya ta raba nur firdaus da masoyinta. amma koda hakan zaiyu ita bazata iya bada nur wa famlying da already sunki jininta akan qaddararta ba amma tunda sunce suna son layla, kuma layla dama tana son adnan din shine kawai ta basu...Allah yasaka hakan shine zabin Allah! ita bata son aja wata magana me tsayi akan wann batun kawai nur din tay haquri.
tana cikin bayanin nur firdaus takama hanya jiki a sanyaye zata fita waje tabar musu dakin dan bata son tay kuka me yawa agabansu she just feel like she need to be alone dan har wani duhu duhu tafara ganin agabnta..
tana daga kafa kuwa layla ta wani rugo da gudu tazo tarike mata hannu tawani narke fuska da muryan kuka tace 'Big sis, yaa nur pls dont leave, say sumting to me. bana son kiyi zaton na ci amanarki, kema fa kinsani i truly love and cherish you. adnan was since meant for me, qaddararmu ce, kuma namiki alkwari zan kula dakaina da kuma Adn..nan. nd i will din everthing to make sure he is happy big sis in auren nan ya bata miki rai dan Girman Allah kiyi hakuri kiyafe mun ure the mother i neva had i knw u wll understand how i feel big sis pls say somthing to me.
jikin nur na rawa rawa dakyar ta iya hadiye wani gulluton baqin ciki daya tsaya mata a wuyarta tadaga kai ta kalle laylan yadda babu abunda ta tuna face yadda kowa yake gaya mata cewa layla tana kishinta, kuma ta dade tana makirtanta, ta jima tana boye wani abu na sirri a ranta game da alaqarta da adnan.
itadei tasan harga Allah bata taba cutar da layla ba, but wat eva happen here yasa ta tagane cewa dama she was all alone in her world, sorrounded by ppl dat neva apreaciate or even like her for a bit. sai yau ne taji mutuwar babanta ya kara hitting inta hard, he was the only one that truly truly love her afteroll and he is gone. ji take kamar ta harzuka ta rusa ihu koda baqin ciki zai ragu mata amma inaa ta kasa.
hawayenta na zuba sosai at same time saitay murmushi me mugun sanyi wa laylan muryanta na rawa sosai tace laylah, in har na taba cutar dake cikin rashin sani dan Allah kiyafemin, all i eva wanted was to love u and protect u bcos ure my only sister. but its okay now..'Its ur wedding day little sis. bani da wani abinda zance miki, i wish u gudluck with life and pls "congratulations".
tana fadin hakan ta kwace hannunta ahankli tana baza sassanyar murmushi hawayenta na kuma zuba cikin sauri tay waje.
kakarsu Didi ne ta tashi da sauri tabi bayanta tun da fita ta zube akasa awajen garden dinsu ta dinga kuka kamar ranta sai fita..
Dr surayya ta dinga kallon layla da hasina da wani irin shock
da har zatace wani abu sai tafasa iyaka jakarta kawai ta juya tadauka azazafe ta rataya ta kalli hasinan cikin ido snn tace mata Haseena karki mantq duk abunda kika shuka in sha Allah shi zaki girbe. i get ure mother, kuma ke kadai kikasan dalilinki nayin abunda kikeyi wa nur ynxu..i wish u gud luck on ur favorite doters weding. nan tama laylan wani irin kallo
with so much disgust
wanda ko jiran wani reaction dinsu batay ba ta bangaje mrs haseenar tay waje tabar gidan abunta
Aka bar mrs haseena daga ita sai amarya layla dake kan kakalar kuka dan gashi dai ba bakaar magana ko ihu nur ta mata na amma kuma sai taji gabaki daya hanklinta ya mugun tashi..
haka mrs Haseena ta rarasheta tace mata ta sharesu zasuyi subari, nan sukaje quest house anan wasu kawayenta na siyasa sune suka rufa mata baya har akayi karamin walima by 2:30pm on d dot famlyn shehuri daga maidaguri suka hallara har aka daura aurensun aka gama batare da ango ya zo wajen ba.
adnan yana gida yana kwance ya gama shan cocaine babu ko karfi ajikinshi kuma yasan duk tsiya de ba zaa barshi ya fita ba tunda har aka daura aurensa be jeba. he wrote a very long emotional letter yanata kuka da yamma can ya tura ma nur firdaus dinsa
yace lallaine yanason yaga reply inta dan gani yake idan har baiji daga gareta ba hala zai kashe kansa kafin ayi hidmar auren dan tun jiya yake fama da wasu irin suicidal tots he just cant belive zai rasata.
nur kam tuni tay kukan ta abun har ya fice mata arai, atleast she knew dat was the best for them, dan tasan akarshe koda sunyi auren ma kayan baqin ciki da wahala zata zame masa so Allah knows what best
bayan magrib daga ita sai kakarta didi ne agidan su haseena suna can guest house inda aka aje amarya layla cos in this week to come zaayi events kala kala har guda biyar na shagalin biki kafin akaita gidan mijinta anan abujan amma a can sabon gidan sa a maitama wanda iyayen suka gina masa zasu zauna so basically auren kawai aka daura dan awargaza duk wani makamashin shirin da sanata bala zatay gobe da safe.
saidai tunda ya amsa batun yakoma dakin sa shikenan basu sake gane waye adnan ba,he got very high on drugs ahaka ya kwana yay sallah ba acikin hayyacinshi ba yaki ya fito har washe gari ranar daurin aurensan.
gabaki daya hankalin iyayen nasa ba a kwance yake dashi ba amma hakanan dai aka dinga managing dinsa..
daga gefen nur da safe dr surayya tazo suka gaisa tace mata tay haquri haseena taqi saurararta akan batun wayarta amma zuwa can anjima da yamma the result of her new tests datake running akanta will be ready dama an dan samu delay me wajen karban dayan jininta dake asibiti saidai bazata bata wani hope ba sai ta gama komi. nur ta gyada kai dan tasan kowa na tausaya mata sosai ayanayin datake ciki.
yau hanklin Mrs Haseena rabi nakan jiran news na bacewar sadaat rabi nakan shirya layla domin daurin aurenta da zaayi karfe biyu
haka kuwa bata gaya ma kowa ba didi ma datasani bata ce musu uffan ba har saida lokcin daurin auren yay za'a je masallaci a daura snn
mrs haseena ta shigo musu sashen da layla lokacin har an mata wani irin kwalliya na amare an saka mata wani irin tsadadden french lace fari kal da stones ajiki an mata duk wani shiri da ake ma amarya lalle ga jeweries ubansu.
layla tay kyau bana kadan ba, Su nur suna zaune a daki ita da dr surayya da Didi saiga su nan sun shigo..
cikinsu Didi ne kawai bata sha mamaki ba kawai ta dauke kanta dan tafi kowa sanin yarta haseena da taurin kai da rashin imani, hasina has since been rebellious and determine, inhar kace zaka gaya mata gaskiya to saidai kuyi tone tonen asiri, kawai tana rike baqinta ne da girmanta dan kada ta furta wani abunda zai zubar ma haseena kimarta na har abada agaban yayan cikinta
Nur ta mike tsaye tana kallon layla all glamed up in her bridal attire looking breathtking.
tajima batay murmushi amma koda taga irin kyan da layla tay saida tay mata murmushi me sanyi...Tace "little sis u look beautiful"..
layla ta zubawa nur din ido batace komi ba sabida she knew she is about to hurt her feelings amma kuma aikowa kansa yasani ko??
Dr surayya ta kasa haquri tace haseena wann irin shiga haka ina kuka nufa ji yadda layla tay kyau kamar wata amarya..
Cikin sauke ajiyan zuciya mrs Haseena tace baki bata ba Dr..ai layla amaryace ayau.
nan ta kalle nur cikin yanayin harde rai snn tace" kowa yasan dq cewa Qaddara babu ydda bata aje mutum. kuma akace matar mutun kabarin sa.da ace mutum nada iko akan qaddararsa da nasan nur fiddaus bazata amince ta zauna da cikin wani barawo ajikinta ba, nima kuma bazanso ama y'ata fyade ba. amma abune daya riga yazama wani rubutacce kamar yadda auren layla da Adnan shehuri ya zama rubutaccen al'amari ayau..
gaban nur firdaus atake yay mummunan fadi idanunta suka wani irin ciko da wasu zafafan hawaye dan ita direct mrs haseena take kallo datake furta wann magangnun...
baki bude Dr surayya tace "Adnan.."wani Adnan? hasina kinsan me kike fada kuwa
sanda hawaye suka fara sauka a idon nur ma bata sani ba kawai ji tay jikinta na wani irin kakkaryewa ta ciki kamar ana sasareta ba gatari.
lumshe ido tay tana jin mugun zafin kishi tareda ciwon rasa soyayyarsu da adnan din na ratsata
tanaji mrs haseena tahau musu bayani, bata boye musu komi ba ma yadda iyayen adnan sukaki jinin nur firdaus sann suka nace sai an basu laylah.. duk ta gaya musu komi, tace tasan zasuce tabi sonkai da son zuciya ta raba nur firdaus da masoyinta. amma koda hakan zaiyu ita bazata iya bada nur wa famlying da already sunki jininta akan qaddararta ba amma tunda sunce suna son layla, kuma layla dama tana son adnan din shine kawai ta basu...Allah yasaka hakan shine zabin Allah! ita bata son aja wata magana me tsayi akan wann batun kawai nur din tay haquri.
tana cikin bayanin nur firdaus takama hanya jiki a sanyaye zata fita waje tabar musu dakin dan bata son tay kuka me yawa agabansu she just feel like she need to be alone dan har wani duhu duhu tafara ganin agabnta..
tana daga kafa kuwa layla ta wani rugo da gudu tazo tarike mata hannu tawani narke fuska da muryan kuka tace 'Big sis, yaa nur pls dont leave, say sumting to me. bana son kiyi zaton na ci amanarki, kema fa kinsani i truly love and cherish you. adnan was since meant for me, qaddararmu ce, kuma namiki alkwari zan kula dakaina da kuma Adn..nan. nd i will din everthing to make sure he is happy big sis in auren nan ya bata miki rai dan Girman Allah kiyi hakuri kiyafe mun ure the mother i neva had i knw u wll understand how i feel big sis pls say somthing to me.
jikin nur na rawa rawa dakyar ta iya hadiye wani gulluton baqin ciki daya tsaya mata a wuyarta tadaga kai ta kalle laylan yadda babu abunda ta tuna face yadda kowa yake gaya mata cewa layla tana kishinta, kuma ta dade tana makirtanta, ta jima tana boye wani abu na sirri a ranta game da alaqarta da adnan.
itadei tasan harga Allah bata taba cutar da layla ba, but wat eva happen here yasa ta tagane cewa dama she was all alone in her world, sorrounded by ppl dat neva apreaciate or even like her for a bit. sai yau ne taji mutuwar babanta ya kara hitting inta hard, he was the only one that truly truly love her afteroll and he is gone. ji take kamar ta harzuka ta rusa ihu koda baqin ciki zai ragu mata amma inaa ta kasa.
hawayenta na zuba sosai at same time saitay murmushi me mugun sanyi wa laylan muryanta na rawa sosai tace laylah, in har na taba cutar dake cikin rashin sani dan Allah kiyafemin, all i eva wanted was to love u and protect u bcos ure my only sister. but its okay now..'Its ur wedding day little sis. bani da wani abinda zance miki, i wish u gudluck with life and pls "congratulations".
tana fadin hakan ta kwace hannunta ahankli tana baza sassanyar murmushi hawayenta na kuma zuba cikin sauri tay waje.
kakarsu Didi ne ta tashi da sauri tabi bayanta tun da fita ta zube akasa awajen garden dinsu ta dinga kuka kamar ranta sai fita..
Dr surayya ta dinga kallon layla da hasina da wani irin shock
da har zatace wani abu sai tafasa iyaka jakarta kawai ta juya tadauka azazafe ta rataya ta kalli hasinan cikin ido snn tace mata Haseena karki mantq duk abunda kika shuka in sha Allah shi zaki girbe. i get ure mother, kuma ke kadai kikasan dalilinki nayin abunda kikeyi wa nur ynxu..i wish u gud luck on ur favorite doters weding. nan tama laylan wani irin kallo
with so much disgust
wanda ko jiran wani reaction dinsu batay ba ta bangaje mrs haseenar tay waje tabar gidan abunta
Aka bar mrs haseena daga ita sai amarya layla dake kan kakalar kuka dan gashi dai ba bakaar magana ko ihu nur ta mata na amma kuma sai taji gabaki daya hanklinta ya mugun tashi..
haka mrs Haseena ta rarasheta tace mata ta sharesu zasuyi subari, nan sukaje quest house anan wasu kawayenta na siyasa sune suka rufa mata baya har akayi karamin walima by 2:30pm on d dot famlyn shehuri daga maidaguri suka hallara har aka daura aurensun aka gama batare da ango ya zo wajen ba.
adnan yana gida yana kwance ya gama shan cocaine babu ko karfi ajikinshi kuma yasan duk tsiya de ba zaa barshi ya fita ba tunda har aka daura aurensa be jeba. he wrote a very long emotional letter yanata kuka da yamma can ya tura ma nur firdaus dinsa
yace lallaine yanason yaga reply inta dan gani yake idan har baiji daga gareta ba hala zai kashe kansa kafin ayi hidmar auren dan tun jiya yake fama da wasu irin suicidal tots he just cant belive zai rasata.
nur kam tuni tay kukan ta abun har ya fice mata arai, atleast she knew dat was the best for them, dan tasan akarshe koda sunyi auren ma kayan baqin ciki da wahala zata zame masa so Allah knows what best
bayan magrib daga ita sai kakarta didi ne agidan su haseena suna can guest house inda aka aje amarya layla cos in this week to come zaayi events kala kala har guda biyar na shagalin biki kafin akaita gidan mijinta anan abujan amma a can sabon gidan sa a maitama wanda iyayen suka gina masa zasu zauna so basically auren kawai aka daura dan awargaza duk wani makamashin shirin da sanata bala zatay gobe da safe.