Sashe 10
Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Laylah dake tahowa acan abaya tafara lura dasu kirjinta taji harna bugawa haka taxuba ido akansu subiyar din ganin kaf dinsu babu dan gidan talaka acikinsu. infact They are the Five flower boys of the schl, gang dinsu na da wani irin karfi dan tsabar tantiranci da jiji dakansu har wani shakkarsu akeji dan duk suna jan motoci ne masu shegen tsada ga kyau ga iya wanka ga karatu duk dama yara ne amma kusan sune big boys na makarantar.
Abdul, fahad, prince, abal da imran..cikinsu babu wanda mahaifinsa bai shahara a abuja ba kusan yarane da suka gagari uban kowa a makrntar dan kusan kowani wkends suna haɗa boyayyar night party da mates dinsu yan mata ayi ta tabe tabe da shaye shaye.
Laylah na tahowa can baya haka kawai tafara jin numfashinta na hauhawa ganin yadda dukakknsu su suka zubawa yar uwarta nur firdaus idanu suna kuma tattauna magana kasa kasa wanda ko kasheta za'ayi tasan hala akan kyaun nur firdaus ne.
Dan rage takunta tay ganin kamar sun ba da nur din damane tadanyi nisa sannan suka fara binta da dan sauri like a typical nerds they are..
sangartaccen cikinsu Imran ya karkata kansa yanamai cewa "Hey grumpy girl" yaga ko kulawa batayi ba...Abdl din ne ya wani hade rai yace "keee" dake ake
..nur ta dan tsorata kadan ta juyo suna hade ido dashi ta dauke kai ta cigaba da tafiyarta dan tasan basa magana, nan Akabarsu da binta da huci wanda daga ganin irin kallon da suke mata zakasan akwai wani abunda ke ransu game da ita.
daya daga cikin abokansa Fahad ne da dalibai ke mugun tsoro a makarntar ya kasa hakuri yabi ya daidaita takun shi dai dai da nata yace sssss "ke ji mana..", nan ta dakata tanata kallonsa cikin ido batare da ko alamar tsoro ba saima ce masa "Assalamu alaikum datay
..kallonta ya dinga batare da ya amsata ba
"how can i help? Yadda tay maganan a nitse yasa ya dan shafa kansa yana jin duk karfin izzar dayake ji dashi din yana neman draining msmn yadda ta dake tazuba masa idanunta has already makes him much uncomfortable yariga ya saba yan mata in sungansa agabansu 'barin baki kawai sukeyi ko sufara kuka kai tsaye.
Jin bai amsa sallamarta ba yasa ta sauke idonta kasa ta cigaba da tafiya wani irin ciza labbansa yay yasake shafa kansa ganin yakasa mata magana sai can yace "ohh God, this is embrassing. Why isnt She not like any oda girl" Daga nan shima ya juya ya tafi.
Laylah dake tahowa abayansu taji mugun dadin abinda ya faru ganin nur firdaus bata kulasu ba, daf fahad zai wuce Dagata bayanshin yaji tazo tawuce shi da sauri tana kira..
Big sis, yaa noori!! Wait for me".
Cak nur firdaus ta tsaya tana jiranta harta karaso cikin sakar ma junansu murmushi me sanyi suka gaisa sannan suka cigaba da tafiyarsu tare.
fahad yana satar kallonsu yanakan ciza labbarsa yace "Fuck!!!!! dis is damn embrassing ya maimaita yana matsa labbarsa, yana isa gabansu abdl yace wai me wnn yarinyar take daukar kanta ne kodan taga tana soyayya da Adnan dan gidan minister of Abuja?
Abdl yace 'i dnt care, is high time we look for a way to deal with her tunda ma ai zamu bar makrntar. sai kuma ya hau kan car dinsa ya samu guri ya zauna ya lumshe ido yafara lissafa musu hanyoyin da zasu bi..
Dagata can bangaren Kuwa Suna tafiya nur firdaus ta juya kan yar uwarta tana kallonta nan take taji maganganun Malam ibrahim na dawo mata ranta..
kallon laylah dake faman murmushi tay ayayin da takemai satar kallon su Abdul oyebanji cikin katseta nur tace laylah yau wani subject kukayi a ajinku Kingayau i have enuf time Adnan ma baya gari sai nakoya miki wasu abubuwan in munje gida ko???
Cikin turo baki laylah tace sis its english kuma na iya sosai..da sauri cikin son kaucar da maganan cikin hanzari tace uhmhmm big sis wayncn manyan yaran ke wai suke bi ne??? Naga kmr dayan ma har yamiki magana dazu..
tunkan nur ta amsata taji ankwala mata kira ta juya nan suka hada ido da babban kawarta Jadidah ahmed kawarta ce tun suna primary suka hadu lokacin suna yara sosai tare da wata Aisha omar saidai mode of life dinsu ne yazo ya dan rabasu da suka girma musmmn ma da daukakan yawan karatun qur'ani da kuma yaduwar labarin soyyar nur firdaus da adnan shehuri dayayi suna ya fito sarari.
...nan nur firdaus Tayi mata murmushi lokacin Jadidahn ta karaso suka jera suka cigaba da tafiyarsu a tare Laylah dai batace komi ba.
Jadidah tace "kawata yanxun nan akace min su Abdl da su fahad sun tareki.."nur ta kyabe baki tace "eh kamar haka, what about it?"dariya jadidan tay tace "kawai dai nasan baki magana da yan iska irinsu ne keee wallh bakiji badalar da sukayi a wekdn din nan bane cos one of ur class mate farida wata tana da manyan boobs haka toh yau batazo schl ba anata rade raden cewa jiya agurin night partynsu is like they have gang sex with her dukansu su biyar din
Kusan atare nur Firdaus da laylahn suka kwalo ido waje tare da cewa whaat??? Da Rawan jiki da kuma sauri laylah tace tell us more, so how does it happen hmm dama daga ganin faridar can tasan maza
jadidah na shirin budan baki Cikin lumshe ido da budewa Nur firdaus ta katseta da cewa ya isa haka jadidah. Ta juyo nitse cikin lumshe ido "keeee kuma laylah are u insane? badai gulma ba..toh kar na sake jin wann maganan abakin ku. Ku tuna fa Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata agareshi yace _"Fal yakun khairan auli yasmuut"_ kafadi alheri ko kayi shiruuuuuuu. cikin taushin murya tace so please..lets not yab this dirty shit kawai de muyi fatar Allah ya shiryesu mukuma ya karemu daga aikata ba dede ba.
Dukansu suka tsaya kallonta baki a bude sai can jadidan tayi dariya tace shikenan Ameen, dama ai it wasn't such a good talk. Kedai make sure that guy is not going to talk to you again. Dan duk wacce ta tsaya dasu baa mata kallon virgin yanxu.
Tace Well i dont think he will. Nan ta dan tsakura musu labarin abunda ya faru ajinsu suka yi dariya baki daya dan jadida tana ss3B ne ajinsu da nur ba daya ba.
suna cikin tafiya nur ta dafa goshinta tace wayoo Allahna na manta ban ajiye lettern nan a office din malam bello ba...cikin rolling eyes Jadidah tace "ai sai mu koma...haka suka cigaba da tafiya suna hira laylah dai bata fiye yin magana sosai ba.
A haka suka je block din competition manager din suka hau step zuwa 3rd floor inda office dinsa yake suka kai masa letter after some minutes snn suka sauko..
haka jadida ta matsa suka sauka a gidansu dake baida wani nisa da schl din dan sai 2:30 oclk yawanci drivernsh malam liman yake samun isowa Sabida shine yake driving din mijin mum dinsu duk inda zaije shiyasa kusan kowani tashinsu a schl sai sunyi lattin zuwa gida msn in ADNAN SHEHURI baiya gari.
sunakaiwa gidansu jadida suka shiga a parlor duk suka zube a kan sofa saboda gajiya.
after a while jadidan ta fito daga kitchen dauke Da tray, layla ta zuba mata ido dan ita din black beauty ce, mai dan duma duman jiki da fararen idanuwa Kana ganinta zata yi maka kama da irin sangarttun shagwababbun yaran nan wadanda suka taso cikin naira..tana aje musu abincin tafara dariya tanacewa wato malam bello yaga Adnan bai rakoki wajensa kai letter yau ba shiyasa harma ya sake mana fuska akayi wasa da dariya da shi nasha mamakinsa wlhi.
Nur firdaus ta kalleta tace "kai JD amma baki da kirki Kawai de baku fahimce malam bello bane, shifa bawai crushing yakey akaina ba kawai de har adnan din ma gani yake he is not good enuf for me.. kallon yara yake mana wai bamukai muyi soyayya ba.
Jadida ta karkata kai gefe tace " so according to him nobody is good enuf for u, even adnan?
toh Amma Waye besan kalar kyaun tarbiyan da adnan yake dashi ba kowa so yake ace na adnan ne saurayin yrta ga kudi, ga gata, ga ilimi ga kuma nitsuwa beside Adnan is not even child he is 23 nd responsible.
agajiye Laylah ta dafa kafadun jadidah snn tace Hmm.."motive..!!! if i can't have her, then no one will... Nan da nan Jadida ta yunkura tayi pecking laylah a cheek dinta tana yar dariya tace "thank you my sister ashe kin gane, see dats exclty the point..kawai yaga shidin ya tsufane yanxu nur bazata kulashi ba shine yaketa kkrin hana adnan samun waje da wayo awon oloshi..
cikin kyabe baki laylah tace hmm sis JD wallh tsananin kishin big sis fa malam bellon yakeyi kuma kusan kowa ya ganosa amma sai yana wani makalewa da da'awa yana tsawa tsawa wai gashi uban yan tarbiya mtcheww
jadidah tana girgiza kai tace gashi babu ranar da xaiga nur da adnan atare bai yi wa'azi akan cikin shege a MSS ba nide wallh abun nadamuna dan nakasa gane inda malam bello ya dosa ...
Nur dake kallonsu batace komi ba for a while tana girgiza kai tanajinsu sunata fmr magana akan malam bello Who is actually another pain in her ass.
Shi ne kamar shugaban DC ( wato Da'awa chairman Disciplinary committe) he is also a religious extremist shi irin dan qa'ida da aqidah din ne yana da wani irin zafafawa da tsauri musmn akan lamarin addini shiyasa kusan kowa ya tsane harka dashi...
duk ilimin qur'ani da tarbiyan firdaus bai hanashi saka ma rayuwanta kahon zuka ba, daga an tabashi sai yace baison ta lalacene ai ansha samun yara masu kwazo irinta da lefin kauce hanya sabida bin samari..shine yasaka dokan cewa lallai kowa sei yakawo saka hannun iyayensa kafin aje kaduna wajen gasar qur'ani dashi....
Suna cikin cin abincin, wanda nur firdaus chakula kawai take kamar mai cin dole tana ta Allah Allah su gama su tashi....
Abdul, fahad, prince, abal da imran..cikinsu babu wanda mahaifinsa bai shahara a abuja ba kusan yarane da suka gagari uban kowa a makrntar dan kusan kowani wkends suna haɗa boyayyar night party da mates dinsu yan mata ayi ta tabe tabe da shaye shaye.
Laylah na tahowa can baya haka kawai tafara jin numfashinta na hauhawa ganin yadda dukakknsu su suka zubawa yar uwarta nur firdaus idanu suna kuma tattauna magana kasa kasa wanda ko kasheta za'ayi tasan hala akan kyaun nur firdaus ne.
Dan rage takunta tay ganin kamar sun ba da nur din damane tadanyi nisa sannan suka fara binta da dan sauri like a typical nerds they are..
sangartaccen cikinsu Imran ya karkata kansa yanamai cewa "Hey grumpy girl" yaga ko kulawa batayi ba...Abdl din ne ya wani hade rai yace "keee" dake ake
..nur ta dan tsorata kadan ta juyo suna hade ido dashi ta dauke kai ta cigaba da tafiyarta dan tasan basa magana, nan Akabarsu da binta da huci wanda daga ganin irin kallon da suke mata zakasan akwai wani abunda ke ransu game da ita.
daya daga cikin abokansa Fahad ne da dalibai ke mugun tsoro a makarntar ya kasa hakuri yabi ya daidaita takun shi dai dai da nata yace sssss "ke ji mana..", nan ta dakata tanata kallonsa cikin ido batare da ko alamar tsoro ba saima ce masa "Assalamu alaikum datay
..kallonta ya dinga batare da ya amsata ba
"how can i help? Yadda tay maganan a nitse yasa ya dan shafa kansa yana jin duk karfin izzar dayake ji dashi din yana neman draining msmn yadda ta dake tazuba masa idanunta has already makes him much uncomfortable yariga ya saba yan mata in sungansa agabansu 'barin baki kawai sukeyi ko sufara kuka kai tsaye.
Jin bai amsa sallamarta ba yasa ta sauke idonta kasa ta cigaba da tafiya wani irin ciza labbansa yay yasake shafa kansa ganin yakasa mata magana sai can yace "ohh God, this is embrassing. Why isnt She not like any oda girl" Daga nan shima ya juya ya tafi.
Laylah dake tahowa abayansu taji mugun dadin abinda ya faru ganin nur firdaus bata kulasu ba, daf fahad zai wuce Dagata bayanshin yaji tazo tawuce shi da sauri tana kira..
Big sis, yaa noori!! Wait for me".
Cak nur firdaus ta tsaya tana jiranta harta karaso cikin sakar ma junansu murmushi me sanyi suka gaisa sannan suka cigaba da tafiyarsu tare.
fahad yana satar kallonsu yanakan ciza labbarsa yace "Fuck!!!!! dis is damn embrassing ya maimaita yana matsa labbarsa, yana isa gabansu abdl yace wai me wnn yarinyar take daukar kanta ne kodan taga tana soyayya da Adnan dan gidan minister of Abuja?
Abdl yace 'i dnt care, is high time we look for a way to deal with her tunda ma ai zamu bar makrntar. sai kuma ya hau kan car dinsa ya samu guri ya zauna ya lumshe ido yafara lissafa musu hanyoyin da zasu bi..
Dagata can bangaren Kuwa Suna tafiya nur firdaus ta juya kan yar uwarta tana kallonta nan take taji maganganun Malam ibrahim na dawo mata ranta..
kallon laylah dake faman murmushi tay ayayin da takemai satar kallon su Abdul oyebanji cikin katseta nur tace laylah yau wani subject kukayi a ajinku Kingayau i have enuf time Adnan ma baya gari sai nakoya miki wasu abubuwan in munje gida ko???
Cikin turo baki laylah tace sis its english kuma na iya sosai..da sauri cikin son kaucar da maganan cikin hanzari tace uhmhmm big sis wayncn manyan yaran ke wai suke bi ne??? Naga kmr dayan ma har yamiki magana dazu..
tunkan nur ta amsata taji ankwala mata kira ta juya nan suka hada ido da babban kawarta Jadidah ahmed kawarta ce tun suna primary suka hadu lokacin suna yara sosai tare da wata Aisha omar saidai mode of life dinsu ne yazo ya dan rabasu da suka girma musmmn ma da daukakan yawan karatun qur'ani da kuma yaduwar labarin soyyar nur firdaus da adnan shehuri dayayi suna ya fito sarari.
...nan nur firdaus Tayi mata murmushi lokacin Jadidahn ta karaso suka jera suka cigaba da tafiyarsu a tare Laylah dai batace komi ba.
Jadidah tace "kawata yanxun nan akace min su Abdl da su fahad sun tareki.."nur ta kyabe baki tace "eh kamar haka, what about it?"dariya jadidan tay tace "kawai dai nasan baki magana da yan iska irinsu ne keee wallh bakiji badalar da sukayi a wekdn din nan bane cos one of ur class mate farida wata tana da manyan boobs haka toh yau batazo schl ba anata rade raden cewa jiya agurin night partynsu is like they have gang sex with her dukansu su biyar din
Kusan atare nur Firdaus da laylahn suka kwalo ido waje tare da cewa whaat??? Da Rawan jiki da kuma sauri laylah tace tell us more, so how does it happen hmm dama daga ganin faridar can tasan maza
jadidah na shirin budan baki Cikin lumshe ido da budewa Nur firdaus ta katseta da cewa ya isa haka jadidah. Ta juyo nitse cikin lumshe ido "keeee kuma laylah are u insane? badai gulma ba..toh kar na sake jin wann maganan abakin ku. Ku tuna fa Manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata agareshi yace _"Fal yakun khairan auli yasmuut"_ kafadi alheri ko kayi shiruuuuuuu. cikin taushin murya tace so please..lets not yab this dirty shit kawai de muyi fatar Allah ya shiryesu mukuma ya karemu daga aikata ba dede ba.
Dukansu suka tsaya kallonta baki a bude sai can jadidan tayi dariya tace shikenan Ameen, dama ai it wasn't such a good talk. Kedai make sure that guy is not going to talk to you again. Dan duk wacce ta tsaya dasu baa mata kallon virgin yanxu.
Tace Well i dont think he will. Nan ta dan tsakura musu labarin abunda ya faru ajinsu suka yi dariya baki daya dan jadida tana ss3B ne ajinsu da nur ba daya ba.
suna cikin tafiya nur ta dafa goshinta tace wayoo Allahna na manta ban ajiye lettern nan a office din malam bello ba...cikin rolling eyes Jadidah tace "ai sai mu koma...haka suka cigaba da tafiya suna hira laylah dai bata fiye yin magana sosai ba.
A haka suka je block din competition manager din suka hau step zuwa 3rd floor inda office dinsa yake suka kai masa letter after some minutes snn suka sauko..
haka jadida ta matsa suka sauka a gidansu dake baida wani nisa da schl din dan sai 2:30 oclk yawanci drivernsh malam liman yake samun isowa Sabida shine yake driving din mijin mum dinsu duk inda zaije shiyasa kusan kowani tashinsu a schl sai sunyi lattin zuwa gida msn in ADNAN SHEHURI baiya gari.
sunakaiwa gidansu jadida suka shiga a parlor duk suka zube a kan sofa saboda gajiya.
after a while jadidan ta fito daga kitchen dauke Da tray, layla ta zuba mata ido dan ita din black beauty ce, mai dan duma duman jiki da fararen idanuwa Kana ganinta zata yi maka kama da irin sangarttun shagwababbun yaran nan wadanda suka taso cikin naira..tana aje musu abincin tafara dariya tanacewa wato malam bello yaga Adnan bai rakoki wajensa kai letter yau ba shiyasa harma ya sake mana fuska akayi wasa da dariya da shi nasha mamakinsa wlhi.
Nur firdaus ta kalleta tace "kai JD amma baki da kirki Kawai de baku fahimce malam bello bane, shifa bawai crushing yakey akaina ba kawai de har adnan din ma gani yake he is not good enuf for me.. kallon yara yake mana wai bamukai muyi soyayya ba.
Jadida ta karkata kai gefe tace " so according to him nobody is good enuf for u, even adnan?
toh Amma Waye besan kalar kyaun tarbiyan da adnan yake dashi ba kowa so yake ace na adnan ne saurayin yrta ga kudi, ga gata, ga ilimi ga kuma nitsuwa beside Adnan is not even child he is 23 nd responsible.
agajiye Laylah ta dafa kafadun jadidah snn tace Hmm.."motive..!!! if i can't have her, then no one will... Nan da nan Jadida ta yunkura tayi pecking laylah a cheek dinta tana yar dariya tace "thank you my sister ashe kin gane, see dats exclty the point..kawai yaga shidin ya tsufane yanxu nur bazata kulashi ba shine yaketa kkrin hana adnan samun waje da wayo awon oloshi..
cikin kyabe baki laylah tace hmm sis JD wallh tsananin kishin big sis fa malam bellon yakeyi kuma kusan kowa ya ganosa amma sai yana wani makalewa da da'awa yana tsawa tsawa wai gashi uban yan tarbiya mtcheww
jadidah tana girgiza kai tace gashi babu ranar da xaiga nur da adnan atare bai yi wa'azi akan cikin shege a MSS ba nide wallh abun nadamuna dan nakasa gane inda malam bello ya dosa ...
Nur dake kallonsu batace komi ba for a while tana girgiza kai tanajinsu sunata fmr magana akan malam bello Who is actually another pain in her ass.
Shi ne kamar shugaban DC ( wato Da'awa chairman Disciplinary committe) he is also a religious extremist shi irin dan qa'ida da aqidah din ne yana da wani irin zafafawa da tsauri musmn akan lamarin addini shiyasa kusan kowa ya tsane harka dashi...
duk ilimin qur'ani da tarbiyan firdaus bai hanashi saka ma rayuwanta kahon zuka ba, daga an tabashi sai yace baison ta lalacene ai ansha samun yara masu kwazo irinta da lefin kauce hanya sabida bin samari..shine yasaka dokan cewa lallai kowa sei yakawo saka hannun iyayensa kafin aje kaduna wajen gasar qur'ani dashi....
Suna cikin cin abincin, wanda nur firdaus chakula kawai take kamar mai cin dole tana ta Allah Allah su gama su tashi....