Sashe 52
Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
da yammacin ranar around 4:30pm jirginsa daya lula dashi fadar shugaban sojin kasar ethiopia ya saukeshi a kaduna yauko wani hutu bai dauka ba kai tsaye cikin gaggawa ya isa wurin gasar Qur’ani ana saura baifi minti goma a karkare ba, lkcin daga wani dalibi me tsananin kwaxo sai ita nur din dasuke kkrin yin final recitation
shida securities dinsa suka shiga daga baya batare da kowa ya lura da shigowarsu ba dan already Anriga an fara final recitation for the day...
seat guda biyune tsakaninsa da body gurds dinsa subiyar duk sun saka bakaken kaya, yana zama yadan lumshe idanuwansa yanamai saurarar muryan dalibin ayayinda yafara tuna yadda mahaifyrsa ta zamo malamar qur'aninsa ta farko a duniyan nan.
duk da yanayinsa na dakakken mutum da bazaka masa zaton akwai digon yaranta atattare da shi ba, but der is dis frail childish wish najin cewa hala da ya rayu da mum dinsa da shima yay wann gasar qur'anin kodan ya sakata taji dadi snn tay alfahari dashi.
har wann dalibin ya kammala karatunsa javeed bai dawo daga duniyar tunanin mamansa ba face saida wata strange Sautin karatu mai tsananin sanyin daɗi da sanyaya zuciya da ratsa gangan jiki yahau tasashi ayayinda nur firdaus tafara karanta ayoyin da aka ja mata cikin matsnancin nitsuwa da sanyin kulawa.
kwarjinin dake cikin muryan nata is serene enuf to summone the assembly of Angels...
sanyin rahama dake tattare da coolness din muryan nata daga tafara karatu sai kaga wasu suna hawaye wasu kuma tsigar jikinsu ne yake tashi sabida yadda take saka qira'arta a nitse yana kuma nuna lallai tasan ma'anar abubuwanda take karantawa acikin wata sanyin nitsuwa .
ji yay komi nasa ya tsaya cak dan Muryar nan...ya dada lumshe ido, jin sautin ta ya hanasa cigaba da zanta komi a brain dinsa, Wannan murya ce da ya riga yafarajin kamar ya saba da ita a cikin tunaninsa na kwanan nan.
suratul tawba in the most amazing way, sihitarccen ajiyan zuciya yay ya furta "Subhanallah."acikin kokon ransa jin yadda Muryar take ratsa shi kamar iska mai sanyi yanakuma jin yadda kalmomin nata suke ƙara nutsar da shi cikin wata irin duniyar tunani harma baisan ta gama ba saida yaji anyi kabbara me dan karfi, ahankli yabude lumsashen idonsa ahankli ya jefasu akan nur firdaus dake killace acikin niqab kirjinshi yaji ta sauya bugu saiyaga duk wanda suka saka niqab dinma bai musu kyau kamar yadda ya mata ba.
sumtin strange and alluring is all over her
acikin dakikanin secnds ya gama karkare mata kallo
altho he didnt get to catch her name in a wit, sabida bason wann yanayin saka idon yakeyi ya sabar masa ba amma babu karya yasan yarinyar national treasure ne.
Bayan an karkare kammalawa tun ba afara fita ba shi ya mike kai tsaye yafita, a gaban motocinsa ya tsaya tare da saurin kaucar da tunanin yarinyar aransa kwata kwata dan baiga amfaninsa ba, baiwani jima da fita ba Hajiya Mammy ta fito itama tana murmushin jin daɗi ganinsa aranta sosai, yau tunda suka kamo hanya hirarta kenan, ta kira masa sunan nur firdaus yafi sau ashirin cikin labaran nata datake bashi amma tsabar hanklinsa baya kai ko sau daya bai kama sunan a ransa ba saidai ya kalli kakarsan ya murmusa kadan, dan aransa yakanji kamar each time taje wajen gasar nan she misses his mum soo much kawai danne baqin cikin abun takeyi shiyasa take wann xumudin duk wani labaranta shide baiya cewa komai har suka koma gida.
ata bangaren nur firdaus kuwa ana kammala sallamarsu around 5;20am bayan sun dawo cin abinci a cantern layla da aysha already sunyi plan zasuy sneaking suje gidan antyn ayshan agari dan su kwana acan sabida amusu kwalliyar da zasuzo wajen final ceremonyn gasar gobe dashi, dan laylah tanaji ajikinta kamar Adnan zai iya zuwa a goben yay ma nur firdaus surprise tunda ya saba mata hakan, kuma tasan nur bata damu da make up ba ita kuma batason azo aganta ahaka, tana so tay kyau sosai koda adnan zai kalleta, shysa ta nace zata bi ayshan su kwana acan dan shigarsu yafi na kowa daukar hankali.
golden brown abaya me matukar kyau da akayishi duwatsun pearls da nur firdaus ta dinga ajiyewa akan zata saka agoben shi laylan ta dauke ta saka ajakarta aboye dan tasan ai nur bazata ce komi ba saidai tay hakuri ta saka wani..
yau jadida ita kadai ta koma hostel tana kkrin kimtsa musu kayansu dan goben duk zasu watse anata shirin hidiman goben kowa hanlkinsa baikan kowa
wann yanayin ne yabawa nur cikaken dama tazame tashiga washroom tacire hijabinta da niqab din ta maidasu jaka snn ta zaro black colour kimononta me kauri daga jakar ta saka takara wanke fuskarta da ruwa snn ta goga man baki dama itadin ba maabociyar son yin kwalliya bace, ta kofar bayan cantern din ta zille batare da kowa ya lura ba tadinga tafiya hartakai kofar fita after few mins ta samu me adedeta tace mai yakaita GRA Barnawa, dake bawani nisa suke da wajen ba within 14 minutes sai gasu nan a anguwa ta zaro dari biyar a jakarta ta bashi ya bata canji sann ta kama hanyar gidan kawun nata dake can karshen wata layi.
manyan gidajen masu kudine awajen nagani na fada gashi yamma yarufa anguwan ya dada daukar shiru ahnkli cikin nitsuwa take tfiya kowani step sai taji kirjinta na kara bugawa, dan rabonta da nan wajen tun tana yar shekara biyar da sukazo ranar bikin sallah tare da mahaifinta alhj haroun ciroma. she rmbr clearly how fun it was, da yadda yan uwansa suke mugun sonsa, shidai baban nata bamai yawan son wasa bane amma yana da sanyin zuciya da tsananin haquri bata taba ganin abokin gabarsa ba.
duk sai tarasa yadda akay mumynsu take cewa yan uwansane suka cutar dashi musmn ma shi kawun nasu alhaj Abubakar ciroma wanda asaninta sunma fi shakuwa da mahaifin nata.
ahnkli take matsowa ayayinda early childhood memories dinta sukadinga dawowa mata kai har takai kofar wani tangamemen mansion me dauke da doguwar black burglar gate da kuma katoton katanga an rubuta A1091 ajiki.
saida tay tsayuwar minti biyu tanai karewa kofar gidan Kallo snn ta karaso jikin gate din ta fara buga bell din ahnkli, wani shiru kakeji with no answer harta gaji ta saduda tafara tunanin ko zata koma hostel kawai. idonta nakan mansion din ta kara gyara zaman jakarta dake rataye akafarda anitse ta juya kenan zata bar wajen sai caraf taji karar gate din na buduwa dakansa ahnkli batare da taga kowa dake budeshi ba. tsayuwar cak tay tana kallon ikon Allah, har gate din ya gama bude kansa cos it took her a minute kafin ta fahimce cewa is an automated gate hala daga security control room aka danna remote ya budu mata bayan sun gama tantace ta da cctv camerarsu ta ciki aikuwa tana daga kanta can sama ta hango cameran a manne akanta like a bird bazaka ma lura ba kyabe baki tay cikin sauke wata ajiyan zuciya tashiga cikin gidan da yar kwarin giwa atleast yanxu dai tasan ansan da zuwanta. she left here since wen she was 5yrs old aranta tanata lissafi da kokonton hala sun manta da ita komasaita sake musu bayanin kanta shiyasama tazo da hoton babanta ajakarta.
cikin gidan nada wani irin girman da bazan iya kayyade shi ba, wasu irin manya manyan sashe ne aciki masu kalar fenti irii daya wanda daga ganin tsarin gidan kai dakanka za kasan naira ya zauna.
dedekun masu aiki sanye da blue uniform dake shawagi anan tagani cikinsu babu wanda ya kulata itama hakanan batace musu uffan ba kanta na kallon kasa take tafiyarta har takai katoton kofar mai mansion din
batare da daga kai ba
Bayan ‘yan mintuna da tsayuwarta a bakin kofar wani security ya tabbatar da sunanta, snn ƙofar ta buɗu nan ta haɗu da wata me aikin gidan da ta jagorance ta har cikin babban falonsu da ya sha ado da manya manyan kujeru na zamani parlour ne mara tarkace amma yamugun haduwa yadda aka tsarashi wallpaper ne baqi mai zanen roseflower ja da baki zagaye da bangon daga tsakiya kuma akwai bakaken kujera masu L shape da throw pillows dinsu jajaye wanda suke manya manya saidan karamin round Table da ke gaban su da Wani sharbeben tvnsu dayakusa cinye rabin bangon...
Wani kamshi ne mai mugun dadi ke fitowa daga falon na turaren halut da sandal wood traditional incense hade da iskan Ac mai dadi da sanya nitsuwa.
nur firdaus tana shigowa mai aikin data bude musu kofa ta taho da Murmushi a fuskarta a ladabce tace "'Sannunki da zuwa hajiya Please come with me..
Nur tadan murmusa ta kalleta ayayinda tayi musu jagora suka karasa daga can ciki, Wani bene mai golden rail suka bi suka sauko daidai setin dinning area mai dauke da dogon dinning table shima dark colour with little touch of red Wanda Already an kawata kan dinning table din da manyan kwanuka na alfarma wajen ya karayin haske sabida crystal chandelier dake sama ta tsakiyar su yana fidda wani uban haske...
Haka kawai atmospher gidan yayi ma nur firdaus dadi yakuma samata Wani sanyi a xuciyarta cos being around family wani abune da uwarsu ta riga ta datse musu shi aryuwrsu kwata kwata.
tana daga tsaye tunda bata motsa ba sukaji karar sautin tahowar mutum tana daga kai suka hade ido da kawun nata wanda mamakin ganinta yagama rufesa bakin sa bude yace "Nur firdaus mashaaaa Allah, Alhamdullhi!..Nur ta danyi murmushi ta saukar da kanta kasa. cikin sauri Alhaji Abubakar Ciroma ya karaso da wani irin murna ayanayinsa tana dan satar kallonsa dan shidin Dogon mutum ne mai cikakken girman jiki gashi fari sol da sumarsa baƙi sumul irinnna babanta kallo ɗaya zaka yi masa ka san arziki ya ratsa jininsa bana wasa ba cikin matsanancin mamaki da shaukin ganinfa ya karasa saukowa kasa da murmushi yana faɗin
"Nur Firdaus? wann ba nur firdaus din mu bace?? take kuma sai idonsa ya cika da ruwan hawaye masu zafi..
shida securities dinsa suka shiga daga baya batare da kowa ya lura da shigowarsu ba dan already Anriga an fara final recitation for the day...
seat guda biyune tsakaninsa da body gurds dinsa subiyar duk sun saka bakaken kaya, yana zama yadan lumshe idanuwansa yanamai saurarar muryan dalibin ayayinda yafara tuna yadda mahaifyrsa ta zamo malamar qur'aninsa ta farko a duniyan nan.
duk da yanayinsa na dakakken mutum da bazaka masa zaton akwai digon yaranta atattare da shi ba, but der is dis frail childish wish najin cewa hala da ya rayu da mum dinsa da shima yay wann gasar qur'anin kodan ya sakata taji dadi snn tay alfahari dashi.
har wann dalibin ya kammala karatunsa javeed bai dawo daga duniyar tunanin mamansa ba face saida wata strange Sautin karatu mai tsananin sanyin daɗi da sanyaya zuciya da ratsa gangan jiki yahau tasashi ayayinda nur firdaus tafara karanta ayoyin da aka ja mata cikin matsnancin nitsuwa da sanyin kulawa.
kwarjinin dake cikin muryan nata is serene enuf to summone the assembly of Angels...
sanyin rahama dake tattare da coolness din muryan nata daga tafara karatu sai kaga wasu suna hawaye wasu kuma tsigar jikinsu ne yake tashi sabida yadda take saka qira'arta a nitse yana kuma nuna lallai tasan ma'anar abubuwanda take karantawa acikin wata sanyin nitsuwa .
ji yay komi nasa ya tsaya cak dan Muryar nan...ya dada lumshe ido, jin sautin ta ya hanasa cigaba da zanta komi a brain dinsa, Wannan murya ce da ya riga yafarajin kamar ya saba da ita a cikin tunaninsa na kwanan nan.
suratul tawba in the most amazing way, sihitarccen ajiyan zuciya yay ya furta "Subhanallah."acikin kokon ransa jin yadda Muryar take ratsa shi kamar iska mai sanyi yanakuma jin yadda kalmomin nata suke ƙara nutsar da shi cikin wata irin duniyar tunani harma baisan ta gama ba saida yaji anyi kabbara me dan karfi, ahankli yabude lumsashen idonsa ahankli ya jefasu akan nur firdaus dake killace acikin niqab kirjinshi yaji ta sauya bugu saiyaga duk wanda suka saka niqab dinma bai musu kyau kamar yadda ya mata ba.
sumtin strange and alluring is all over her
acikin dakikanin secnds ya gama karkare mata kallo
altho he didnt get to catch her name in a wit, sabida bason wann yanayin saka idon yakeyi ya sabar masa ba amma babu karya yasan yarinyar national treasure ne.
Bayan an karkare kammalawa tun ba afara fita ba shi ya mike kai tsaye yafita, a gaban motocinsa ya tsaya tare da saurin kaucar da tunanin yarinyar aransa kwata kwata dan baiga amfaninsa ba, baiwani jima da fita ba Hajiya Mammy ta fito itama tana murmushin jin daɗi ganinsa aranta sosai, yau tunda suka kamo hanya hirarta kenan, ta kira masa sunan nur firdaus yafi sau ashirin cikin labaran nata datake bashi amma tsabar hanklinsa baya kai ko sau daya bai kama sunan a ransa ba saidai ya kalli kakarsan ya murmusa kadan, dan aransa yakanji kamar each time taje wajen gasar nan she misses his mum soo much kawai danne baqin cikin abun takeyi shiyasa take wann xumudin duk wani labaranta shide baiya cewa komai har suka koma gida.
ata bangaren nur firdaus kuwa ana kammala sallamarsu around 5;20am bayan sun dawo cin abinci a cantern layla da aysha already sunyi plan zasuy sneaking suje gidan antyn ayshan agari dan su kwana acan sabida amusu kwalliyar da zasuzo wajen final ceremonyn gasar gobe dashi, dan laylah tanaji ajikinta kamar Adnan zai iya zuwa a goben yay ma nur firdaus surprise tunda ya saba mata hakan, kuma tasan nur bata damu da make up ba ita kuma batason azo aganta ahaka, tana so tay kyau sosai koda adnan zai kalleta, shysa ta nace zata bi ayshan su kwana acan dan shigarsu yafi na kowa daukar hankali.
golden brown abaya me matukar kyau da akayishi duwatsun pearls da nur firdaus ta dinga ajiyewa akan zata saka agoben shi laylan ta dauke ta saka ajakarta aboye dan tasan ai nur bazata ce komi ba saidai tay hakuri ta saka wani..
yau jadida ita kadai ta koma hostel tana kkrin kimtsa musu kayansu dan goben duk zasu watse anata shirin hidiman goben kowa hanlkinsa baikan kowa
wann yanayin ne yabawa nur cikaken dama tazame tashiga washroom tacire hijabinta da niqab din ta maidasu jaka snn ta zaro black colour kimononta me kauri daga jakar ta saka takara wanke fuskarta da ruwa snn ta goga man baki dama itadin ba maabociyar son yin kwalliya bace, ta kofar bayan cantern din ta zille batare da kowa ya lura ba tadinga tafiya hartakai kofar fita after few mins ta samu me adedeta tace mai yakaita GRA Barnawa, dake bawani nisa suke da wajen ba within 14 minutes sai gasu nan a anguwa ta zaro dari biyar a jakarta ta bashi ya bata canji sann ta kama hanyar gidan kawun nata dake can karshen wata layi.
manyan gidajen masu kudine awajen nagani na fada gashi yamma yarufa anguwan ya dada daukar shiru ahnkli cikin nitsuwa take tfiya kowani step sai taji kirjinta na kara bugawa, dan rabonta da nan wajen tun tana yar shekara biyar da sukazo ranar bikin sallah tare da mahaifinta alhj haroun ciroma. she rmbr clearly how fun it was, da yadda yan uwansa suke mugun sonsa, shidai baban nata bamai yawan son wasa bane amma yana da sanyin zuciya da tsananin haquri bata taba ganin abokin gabarsa ba.
duk sai tarasa yadda akay mumynsu take cewa yan uwansane suka cutar dashi musmn ma shi kawun nasu alhaj Abubakar ciroma wanda asaninta sunma fi shakuwa da mahaifin nata.
ahnkli take matsowa ayayinda early childhood memories dinta sukadinga dawowa mata kai har takai kofar wani tangamemen mansion me dauke da doguwar black burglar gate da kuma katoton katanga an rubuta A1091 ajiki.
saida tay tsayuwar minti biyu tanai karewa kofar gidan Kallo snn ta karaso jikin gate din ta fara buga bell din ahnkli, wani shiru kakeji with no answer harta gaji ta saduda tafara tunanin ko zata koma hostel kawai. idonta nakan mansion din ta kara gyara zaman jakarta dake rataye akafarda anitse ta juya kenan zata bar wajen sai caraf taji karar gate din na buduwa dakansa ahnkli batare da taga kowa dake budeshi ba. tsayuwar cak tay tana kallon ikon Allah, har gate din ya gama bude kansa cos it took her a minute kafin ta fahimce cewa is an automated gate hala daga security control room aka danna remote ya budu mata bayan sun gama tantace ta da cctv camerarsu ta ciki aikuwa tana daga kanta can sama ta hango cameran a manne akanta like a bird bazaka ma lura ba kyabe baki tay cikin sauke wata ajiyan zuciya tashiga cikin gidan da yar kwarin giwa atleast yanxu dai tasan ansan da zuwanta. she left here since wen she was 5yrs old aranta tanata lissafi da kokonton hala sun manta da ita komasaita sake musu bayanin kanta shiyasama tazo da hoton babanta ajakarta.
cikin gidan nada wani irin girman da bazan iya kayyade shi ba, wasu irin manya manyan sashe ne aciki masu kalar fenti irii daya wanda daga ganin tsarin gidan kai dakanka za kasan naira ya zauna.
dedekun masu aiki sanye da blue uniform dake shawagi anan tagani cikinsu babu wanda ya kulata itama hakanan batace musu uffan ba kanta na kallon kasa take tafiyarta har takai katoton kofar mai mansion din
batare da daga kai ba
Bayan ‘yan mintuna da tsayuwarta a bakin kofar wani security ya tabbatar da sunanta, snn ƙofar ta buɗu nan ta haɗu da wata me aikin gidan da ta jagorance ta har cikin babban falonsu da ya sha ado da manya manyan kujeru na zamani parlour ne mara tarkace amma yamugun haduwa yadda aka tsarashi wallpaper ne baqi mai zanen roseflower ja da baki zagaye da bangon daga tsakiya kuma akwai bakaken kujera masu L shape da throw pillows dinsu jajaye wanda suke manya manya saidan karamin round Table da ke gaban su da Wani sharbeben tvnsu dayakusa cinye rabin bangon...
Wani kamshi ne mai mugun dadi ke fitowa daga falon na turaren halut da sandal wood traditional incense hade da iskan Ac mai dadi da sanya nitsuwa.
nur firdaus tana shigowa mai aikin data bude musu kofa ta taho da Murmushi a fuskarta a ladabce tace "'Sannunki da zuwa hajiya Please come with me..
Nur tadan murmusa ta kalleta ayayinda tayi musu jagora suka karasa daga can ciki, Wani bene mai golden rail suka bi suka sauko daidai setin dinning area mai dauke da dogon dinning table shima dark colour with little touch of red Wanda Already an kawata kan dinning table din da manyan kwanuka na alfarma wajen ya karayin haske sabida crystal chandelier dake sama ta tsakiyar su yana fidda wani uban haske...
Haka kawai atmospher gidan yayi ma nur firdaus dadi yakuma samata Wani sanyi a xuciyarta cos being around family wani abune da uwarsu ta riga ta datse musu shi aryuwrsu kwata kwata.
tana daga tsaye tunda bata motsa ba sukaji karar sautin tahowar mutum tana daga kai suka hade ido da kawun nata wanda mamakin ganinta yagama rufesa bakin sa bude yace "Nur firdaus mashaaaa Allah, Alhamdullhi!..Nur ta danyi murmushi ta saukar da kanta kasa. cikin sauri Alhaji Abubakar Ciroma ya karaso da wani irin murna ayanayinsa tana dan satar kallonsa dan shidin Dogon mutum ne mai cikakken girman jiki gashi fari sol da sumarsa baƙi sumul irinnna babanta kallo ɗaya zaka yi masa ka san arziki ya ratsa jininsa bana wasa ba cikin matsanancin mamaki da shaukin ganinfa ya karasa saukowa kasa da murmushi yana faɗin
"Nur Firdaus? wann ba nur firdaus din mu bace?? take kuma sai idonsa ya cika da ruwan hawaye masu zafi..