Sashe 78
Nur Firdaus Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Haseena da ta hade rai ta dafa kugu tace
kai subhanallah Kuna jinmaganan karyan nan kamar ba ku da 'ya'ya. dan Allah Ku bar zancen gulman nan ya huta, Yaran nan fa kananane suna ribibin shirin gama makaranta dama kuma ai kowanne irin taro yanada tsautsayinsa nide Ban yarda da sharrin da ake yadawa ba snn bazan amince asauke sharrin banza akan y'ay'ana ba yawwa.
"To ai shiyasa mukazo
nan muna tambayarki dan inba rami toh me yakawo rami wai naga polisawa ne sunzo miki question har gida da sassafe...
sunakan fetsawa mrs haseena habaici da baqar magana sai ganan motar javeed yay parking ata gaban su kadan, magana suke amma hanklinsu sosai ya koma kan motar duk inda kaga abu me masifar aji da tsada dole ne ka kalla
Cikin wannan yanay suka komar da kallonsu kan motar Javeed Mufasa da ta tsaya a gefen layin gidan mrs haseena hasken fitilarsa ya kashe duk sai aka yi shiru nan take
Da wata irin kasala Nur Firdaus ta farka daga baccin daya kwasheta koda ta bude ido mamakine ya cikata na yadda akay javeed yasan kofar gidansu..
tana daga kai da niyyar masa magana caraf sai ta hango taron mutanen dake a kofar gate dinsu koda taga mrs haseena atsaye da su maman saeid atake taji ta birkice gabaki daya zuciyanta ya hau buga kirjinta na dukan tara tara, ahnkli tasunkuyar dakai kamar mara lfya data kalli time a wayarta kawai sai idonta yafara fidda sabbin ruwan hawayen tausayin kanta dan ta riga tasan me zai biyo baya.
Javeed ya gama kare masu mrs haseena kallo yaga suma nan din suke satar kallo
duk da yasan ba lallai sugane waye a motar ba sabida tinted dinsa amma tuni jikinsa ya bashi sudin su wayene.
juyowa yay kalleta ganin tafara kuka sosai da muryansa mai taushi yace you scared? bata amsa shi ba kawai tamasa innocent kallon ai bazai gane komi ba..
dan kyabe baki yay yace duk duniya za a iya taruwa ayi magana akanki amma ke ki tsaya kan gaskiyar ki kawai mana..
Ta girgiza kai a hankali hawaye na gangarowa daga gefen fuskarta bata ma sanda bakinta ya kufce cikin kuka me sanyi tace masa mummyna bazata fahimce ni ba, Nide dan Allah ka dan tsaya, Bazan iya fita yanxu ba, sungan ni a cikin mota da kai ynxu zasuce min wani abu da ba zan iya jurewa ba.
Javeed ya tsaya yana kallonta can yasauke numfashinsa ahnkli ya matso kusa da wata iriryar salo na kwarjini da kwantar da hankali
cikin kwayar idanunta yake kalla kafin nan yay calming voice nasa cikin lallami yace Dont worry, ki manta da su kawai ki fita da kwarin guiwa, u're a brave gal, rembr u fought seven boys to save ur own sister, u've taken risk againts ur ownself kuma nasan Wnan bashine farkon yakinki da duniya ba."
kallonsa tay cikin ido a shaukance tana jin kamar duk duniya shine kawai ya dan fahimceta, batace masa komi ba ta saka hannu tafara share hawayenta Ahankali tabude kofar motar Veil dinta ya makale a bayan kujera bata lura ba tafita waje da sanyin jiki suman kanta ne ya wani irin kwantawa akan gadon bayanta da wani irin nauyin zuciya ta rufe masa motar snn tajuyo tanamai kallon lumsashun idonsa..
he is so damn cute sai yanxu ta kara kare ma fuskansa kallo sosai.
sihirtaccn ajiyan zcya tay da sanyin murya tace masa "thank you...dan kadan yabude idon ahankli yay kamr be jita ba da wata sexy voice nashi me kashe jiki yce 'what did you say?? yan yatsunta take fidgeting tare dadan shagwabe masa fuska tace 'Thank you, for everything...murmushinsa me tsada da baifiye yi wa kowa ba ya mata snn ta juya sai anan ya lura da veil dinta dayaga tafara tafiya da sumanta abude
Haseena da tuni ta soma jin jiri jiri tana ganin nur ta fito a motar wani babu ko dankwali wani irin kunya ya gumeta ta dan lumshe ido tana kokarin boye fushinta. ranta amugun bace ta juya da fushi cikin sauri ta shiga gidan ba tare da cewa kowa komai ba su layla na biye da ita
Su Maman Sa’id abun nema ya samu ai take suka tsaya kallon juna ita da mama hauwa
tace dubi dubi yar gwal din ta fito yawon tada saurayi ko veil din ma bata yafa yau ba...
mama hauwa tace "Ni fa dama tunda farko nace muku akwai wata babban matsala agidan haseena dan haka kawai polisawa bazasu zo neman yaranta da asuba ba.
Javeed ya tsaya daga cikin motar Yanata kallon Nur tana tafiya ahankli harta karasa bakin gate dinsun taji wayarta na ringing da wata private number akan screen tana daukawa taji muryan sa yana cewa 'wait for me der". cak ta tsaya batace uffan ba sai gashinan ya taho ya kawo mata veil din hannunta mika zata amsa hannunsu ya dan gogi juna wani uban zafi yaji jikinta yayi, tana karba kanta na kallon kasa tawuce cikin gidan da sauri kuma cikin sanyin jiki..
wani irin shewa su maman saeed suka buga dede lokacin javeed ya juya ya koma cikin motarsa yazauna aransa yanajin kamar yabita ciki sede yasan bazai taba iyawa ba
after like 5 mins bayan iyayen gulma sun bar wajen javeed ya sauko kasa ya bude booth dinsa na baya ya dauko wani jaka yakoma motar ya bude jakar yahauciro Bunch bunch na new dollar note yanemi envelope sama da kasa a motar bai samu ba ya tuna riga biyune ajikinsa akwai irin farin inner shirt din nan hakan ya cire T shirt dinsa kafin nan ya cire inner rigar cikin ya shimfida akan seat ya zuba dolla notes din nan kusan guda biyar aciki, akan note guda daya ya cire pen dinsa ya rubuta mata "get drugs" ajiki yay wrppig dinsu dakyau acikin white shirt din.
kafin nan ya mayar da na saman ya fito ya kwankwasa gate sai ga malam liman ya fito suka gaisa cikin dattijantaka yace
masa ga aika ya bawa nur firdaus amma zai kirata zatazo ta amsa dakanta basai yakai mata ciki yanxu ba. Dattijan takan da javeed din yay masa maganan dashi ne ya saka malam liman bai masa musu ba dan sosai shima yke son nur dan haka baya zarginta da komi kawai saiya karba ya aje a dakinsa.
mrs Haseena tana shiga gidan ta tsaya a falo tana na huci me zafi Layla kuwa na tsaye da hawaye dan aranta tasan itace ta jawo ma nur firdaus haka sede yadda taga hasseena na tafasa tasan cewa dolene ta fidda kanta tay denying komi if posble ta nuna cewa bata san da zancen partyn ba kwata kwata ......
aikuwa Nur tana shigowa gidan Mrs haseena ta tareta da buhun barkwanon masifa dama acike take da ita tam, yai taki sam tabarta tay bayani kawai tafara sheka mata ruwan zagi da kalamai na zargi ta inda take shiga bata nan take fita ba kawai nur saita sunkuyar dakanta tayi shiru tana famar zubda hawaye.
ji kawai take mrs haseena na cewa zaya iya disowning inta inde rayuwar bin maza tasako agaba dan Bazata taba amincewa ta jawo mata abun kunya ba
agaban haseena layla ta nuna cewa ita bata san da maganan wani party ba ita kam ma bata da lafya tana gida tana kwance irin dai ta nuna aima bata san cewa nur din bata gidan ba.
Da kuka me cin rai nur tawuce daki dan duk furucin layla yafi bata baqinciki, As usual laylan ce tazo daga baya tay kneeling agabanta ta dinga kuka har tana majina wai tana ba noor haquri...
nur tay fushi sosai taki kulata zazzabin period ma yazo ya rufeta ranar tanata murkusu a daki sai can da yamma dataji dama dama sai taga text din javeed da private number akan taje ta amsa abu awajen me gadinsu
mamaki ne kawai ya sakata daurewa ta fita waje aikuwa malam liman bai ja ba ya bata aikan da bata san meyene aciki ba dai ta saka a hijab dinta tazo dakisun dashi wann shegen qamshin turaren san ne ajikin rigar duk ya cikata sai taji kawai tana Allah Allah tabude abun tagani nan kuwa ta shiga warwarewa sai taga ashe ma kudi ne da note din daya rubuta akai tadau lokaci tanata kallon fine italic and bold hand writing dinsan dayay mata mugun kyau dan ita kudi bai dameta ba.
motsin takun layla data fara ji yasata sauri tabude jakarta
data dawo dashi daga KD ta juye bunch din dollars din aciki tare da wanda matar kawunsun ta bata ya zama tana da bunch bakwai kenan na Us dollars da bata san worth dinsu ba iyaka
banbacinsu shine kowani tumin na javeed din yana da kauri sosai sann is made with special currency code kana gani kasan dai buga musu kudin nan dai akeyi danasu engine din.
rigarsa dake baza qamshi kawai ta fitar tajefa akan gadonta dede wajen pillow inda take kwanciya dan babu tantama qamshin javeed yana saka mata kasala na musammn da kuma nitsuwa.
cikin kwanakin gabaki daya Ko adnan baiya gane mata gashi case akatayi akansu fahad tasha mugun mamaki da har aka karkare bincike basu ambace sunanta ba bare su bada labarin abunda javeed ya musu, kawai tasan tsoro ne ya cika su but atleast she is now free frm them snn har abada in sha Allah bazata sake kula aysha ba, kusan saida layla tay kwana uku tana bibiyanta da magiya tana rokonta kafin nan ta sauko suka shirya kansu harma fiye da dacan
mrs haseena kam dama satin nasu ne tunda masifarta ya raba polisawa da gidanta tacigaba da kai kawowa wajen uwargijiyata dan babban taron murna sukeso suyi bayan an sanar da jamaa nasararsu.
******
Dagata dayan fannin kuwa baifi jinyar kwana goma akayi a kasar gypts ba saiga Jikin alhaji Abubakar ciroma ya warware sosai saidai shida ahalinsa haryau basu dawo nigeria ba suna egypts din inda kullum ake masa check up na ciwon zucyarsa..
kullum yarsa razia na manne dashi yana kuma lura da furucin bakinta datake yawan yi akan nur firdaus game da ciwon nan nasa shide bai taba ce mata komi ba
kai subhanallah Kuna jinmaganan karyan nan kamar ba ku da 'ya'ya. dan Allah Ku bar zancen gulman nan ya huta, Yaran nan fa kananane suna ribibin shirin gama makaranta dama kuma ai kowanne irin taro yanada tsautsayinsa nide Ban yarda da sharrin da ake yadawa ba snn bazan amince asauke sharrin banza akan y'ay'ana ba yawwa.
"To ai shiyasa mukazo
nan muna tambayarki dan inba rami toh me yakawo rami wai naga polisawa ne sunzo miki question har gida da sassafe...
sunakan fetsawa mrs haseena habaici da baqar magana sai ganan motar javeed yay parking ata gaban su kadan, magana suke amma hanklinsu sosai ya koma kan motar duk inda kaga abu me masifar aji da tsada dole ne ka kalla
Cikin wannan yanay suka komar da kallonsu kan motar Javeed Mufasa da ta tsaya a gefen layin gidan mrs haseena hasken fitilarsa ya kashe duk sai aka yi shiru nan take
Da wata irin kasala Nur Firdaus ta farka daga baccin daya kwasheta koda ta bude ido mamakine ya cikata na yadda akay javeed yasan kofar gidansu..
tana daga kai da niyyar masa magana caraf sai ta hango taron mutanen dake a kofar gate dinsu koda taga mrs haseena atsaye da su maman saeid atake taji ta birkice gabaki daya zuciyanta ya hau buga kirjinta na dukan tara tara, ahnkli tasunkuyar dakai kamar mara lfya data kalli time a wayarta kawai sai idonta yafara fidda sabbin ruwan hawayen tausayin kanta dan ta riga tasan me zai biyo baya.
Javeed ya gama kare masu mrs haseena kallo yaga suma nan din suke satar kallo
duk da yasan ba lallai sugane waye a motar ba sabida tinted dinsa amma tuni jikinsa ya bashi sudin su wayene.
juyowa yay kalleta ganin tafara kuka sosai da muryansa mai taushi yace you scared? bata amsa shi ba kawai tamasa innocent kallon ai bazai gane komi ba..
dan kyabe baki yay yace duk duniya za a iya taruwa ayi magana akanki amma ke ki tsaya kan gaskiyar ki kawai mana..
Ta girgiza kai a hankali hawaye na gangarowa daga gefen fuskarta bata ma sanda bakinta ya kufce cikin kuka me sanyi tace masa mummyna bazata fahimce ni ba, Nide dan Allah ka dan tsaya, Bazan iya fita yanxu ba, sungan ni a cikin mota da kai ynxu zasuce min wani abu da ba zan iya jurewa ba.
Javeed ya tsaya yana kallonta can yasauke numfashinsa ahnkli ya matso kusa da wata iriryar salo na kwarjini da kwantar da hankali
cikin kwayar idanunta yake kalla kafin nan yay calming voice nasa cikin lallami yace Dont worry, ki manta da su kawai ki fita da kwarin guiwa, u're a brave gal, rembr u fought seven boys to save ur own sister, u've taken risk againts ur ownself kuma nasan Wnan bashine farkon yakinki da duniya ba."
kallonsa tay cikin ido a shaukance tana jin kamar duk duniya shine kawai ya dan fahimceta, batace masa komi ba ta saka hannu tafara share hawayenta Ahankali tabude kofar motar Veil dinta ya makale a bayan kujera bata lura ba tafita waje da sanyin jiki suman kanta ne ya wani irin kwantawa akan gadon bayanta da wani irin nauyin zuciya ta rufe masa motar snn tajuyo tanamai kallon lumsashun idonsa..
he is so damn cute sai yanxu ta kara kare ma fuskansa kallo sosai.
sihirtaccn ajiyan zcya tay da sanyin murya tace masa "thank you...dan kadan yabude idon ahankli yay kamr be jita ba da wata sexy voice nashi me kashe jiki yce 'what did you say?? yan yatsunta take fidgeting tare dadan shagwabe masa fuska tace 'Thank you, for everything...murmushinsa me tsada da baifiye yi wa kowa ba ya mata snn ta juya sai anan ya lura da veil dinta dayaga tafara tafiya da sumanta abude
Haseena da tuni ta soma jin jiri jiri tana ganin nur ta fito a motar wani babu ko dankwali wani irin kunya ya gumeta ta dan lumshe ido tana kokarin boye fushinta. ranta amugun bace ta juya da fushi cikin sauri ta shiga gidan ba tare da cewa kowa komai ba su layla na biye da ita
Su Maman Sa’id abun nema ya samu ai take suka tsaya kallon juna ita da mama hauwa
tace dubi dubi yar gwal din ta fito yawon tada saurayi ko veil din ma bata yafa yau ba...
mama hauwa tace "Ni fa dama tunda farko nace muku akwai wata babban matsala agidan haseena dan haka kawai polisawa bazasu zo neman yaranta da asuba ba.
Javeed ya tsaya daga cikin motar Yanata kallon Nur tana tafiya ahankli harta karasa bakin gate dinsun taji wayarta na ringing da wata private number akan screen tana daukawa taji muryan sa yana cewa 'wait for me der". cak ta tsaya batace uffan ba sai gashinan ya taho ya kawo mata veil din hannunta mika zata amsa hannunsu ya dan gogi juna wani uban zafi yaji jikinta yayi, tana karba kanta na kallon kasa tawuce cikin gidan da sauri kuma cikin sanyin jiki..
wani irin shewa su maman saeed suka buga dede lokacin javeed ya juya ya koma cikin motarsa yazauna aransa yanajin kamar yabita ciki sede yasan bazai taba iyawa ba
after like 5 mins bayan iyayen gulma sun bar wajen javeed ya sauko kasa ya bude booth dinsa na baya ya dauko wani jaka yakoma motar ya bude jakar yahauciro Bunch bunch na new dollar note yanemi envelope sama da kasa a motar bai samu ba ya tuna riga biyune ajikinsa akwai irin farin inner shirt din nan hakan ya cire T shirt dinsa kafin nan ya cire inner rigar cikin ya shimfida akan seat ya zuba dolla notes din nan kusan guda biyar aciki, akan note guda daya ya cire pen dinsa ya rubuta mata "get drugs" ajiki yay wrppig dinsu dakyau acikin white shirt din.
kafin nan ya mayar da na saman ya fito ya kwankwasa gate sai ga malam liman ya fito suka gaisa cikin dattijantaka yace
masa ga aika ya bawa nur firdaus amma zai kirata zatazo ta amsa dakanta basai yakai mata ciki yanxu ba. Dattijan takan da javeed din yay masa maganan dashi ne ya saka malam liman bai masa musu ba dan sosai shima yke son nur dan haka baya zarginta da komi kawai saiya karba ya aje a dakinsa.
mrs Haseena tana shiga gidan ta tsaya a falo tana na huci me zafi Layla kuwa na tsaye da hawaye dan aranta tasan itace ta jawo ma nur firdaus haka sede yadda taga hasseena na tafasa tasan cewa dolene ta fidda kanta tay denying komi if posble ta nuna cewa bata san da zancen partyn ba kwata kwata ......
aikuwa Nur tana shigowa gidan Mrs haseena ta tareta da buhun barkwanon masifa dama acike take da ita tam, yai taki sam tabarta tay bayani kawai tafara sheka mata ruwan zagi da kalamai na zargi ta inda take shiga bata nan take fita ba kawai nur saita sunkuyar dakanta tayi shiru tana famar zubda hawaye.
ji kawai take mrs haseena na cewa zaya iya disowning inta inde rayuwar bin maza tasako agaba dan Bazata taba amincewa ta jawo mata abun kunya ba
agaban haseena layla ta nuna cewa ita bata san da maganan wani party ba ita kam ma bata da lafya tana gida tana kwance irin dai ta nuna aima bata san cewa nur din bata gidan ba.
Da kuka me cin rai nur tawuce daki dan duk furucin layla yafi bata baqinciki, As usual laylan ce tazo daga baya tay kneeling agabanta ta dinga kuka har tana majina wai tana ba noor haquri...
nur tay fushi sosai taki kulata zazzabin period ma yazo ya rufeta ranar tanata murkusu a daki sai can da yamma dataji dama dama sai taga text din javeed da private number akan taje ta amsa abu awajen me gadinsu
mamaki ne kawai ya sakata daurewa ta fita waje aikuwa malam liman bai ja ba ya bata aikan da bata san meyene aciki ba dai ta saka a hijab dinta tazo dakisun dashi wann shegen qamshin turaren san ne ajikin rigar duk ya cikata sai taji kawai tana Allah Allah tabude abun tagani nan kuwa ta shiga warwarewa sai taga ashe ma kudi ne da note din daya rubuta akai tadau lokaci tanata kallon fine italic and bold hand writing dinsan dayay mata mugun kyau dan ita kudi bai dameta ba.
motsin takun layla data fara ji yasata sauri tabude jakarta
data dawo dashi daga KD ta juye bunch din dollars din aciki tare da wanda matar kawunsun ta bata ya zama tana da bunch bakwai kenan na Us dollars da bata san worth dinsu ba iyaka
banbacinsu shine kowani tumin na javeed din yana da kauri sosai sann is made with special currency code kana gani kasan dai buga musu kudin nan dai akeyi danasu engine din.
rigarsa dake baza qamshi kawai ta fitar tajefa akan gadonta dede wajen pillow inda take kwanciya dan babu tantama qamshin javeed yana saka mata kasala na musammn da kuma nitsuwa.
cikin kwanakin gabaki daya Ko adnan baiya gane mata gashi case akatayi akansu fahad tasha mugun mamaki da har aka karkare bincike basu ambace sunanta ba bare su bada labarin abunda javeed ya musu, kawai tasan tsoro ne ya cika su but atleast she is now free frm them snn har abada in sha Allah bazata sake kula aysha ba, kusan saida layla tay kwana uku tana bibiyanta da magiya tana rokonta kafin nan ta sauko suka shirya kansu harma fiye da dacan
mrs haseena kam dama satin nasu ne tunda masifarta ya raba polisawa da gidanta tacigaba da kai kawowa wajen uwargijiyata dan babban taron murna sukeso suyi bayan an sanar da jamaa nasararsu.
******
Dagata dayan fannin kuwa baifi jinyar kwana goma akayi a kasar gypts ba saiga Jikin alhaji Abubakar ciroma ya warware sosai saidai shida ahalinsa haryau basu dawo nigeria ba suna egypts din inda kullum ake masa check up na ciwon zucyarsa..
kullum yarsa razia na manne dashi yana kuma lura da furucin bakinta datake yawan yi akan nur firdaus game da ciwon nan nasa shide bai taba ce mata komi ba