Sashe 81
Luu Luu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Alhamdulillah......se kewarka da kowa keyi,nanay nata boyewa.....amma ni nasan hakan koda zata boye din kuwa" Boyayyen numfashi haisam ya sauke,ya sani nanay zatayi kewarsa akan kowa,daga ita kuma sai noorah daya tabbatar ita zata biyo bayan nanay din. Akwai shaquwa da qauna sosai tsakaninsa da 'yan uwansa.....hakanan ko a tsakanin junansu akwai wata soyayya me yawan gaske.
"Nan kusa in sha Allah.......yau nawa ga wata?" Haisam ya dora kai tsaye akan dalilin kiran.
"Sha takwas obbo" Kai ya jinjina a nutse.
"Dukka security din bangaren motii,dana bangaren nanay zasu bar bakin aiki a yau.......inaso su koma bakin babbar qofa,na babbar qofa dana kewayen gidan gaba daya aikinsu zai dakata.....za'a kawo wasu yau,bana buqatar ka sanar da kowa,zanyi magana daga headquarter,zasu zo su kwashesu su kuma kawo wasu" Yayi magana da calmness dinnan nasa dake nuna adadin rashin son hayaniyarsa.
Shuru hussam yayi,yanason tuna watannin da kwata kwata mutanen sukayi. Wannan wanne irin aiki ne da yake sanya obbo din rashin yarda da kowa,musamman akan motii da nanay?,idan zai iya tunawa cikin shekara biyu kacal an canza masu tsaron wadannan gurare sau uku kenan.
Yana ji a jikinsa akwai wani dalili daya sanya yake irin hakan. Wani irin tsaro yake bayarwa a dukka wani gilmawa tsakanin sassan motii dana nanay dama fadarsa da muhalli da guraben zamansu.
Irin wannan abun ya sanya masarautar jimma ta zama ta daya,kuma ta daban da sauran kowacce masarauta dake cikin Ethiopia,masarauta mafi girman izza da fadin mulki,tsananin tsaro da wani irin tsari daya sanya idanu da yawa suke kanta.
"Amma obbo......."
"Karka tambaya.....umarni nake baka,ba labari bane ko shawara".
(08187255862 lu'u lu'u paying)
" An gama" Ya fadi cikin girmamawar nan dake a tsakaninsu tun asali. Sai haisam ya zare wayar daya kunnensa kawai ya kasheta,sannan ya dorata a hankali saman table din dake kusa dashi.
Lallausan farin tafin hannunsa ya miqa me dauke da zara zata yatsu yana kalla. Wani irin abu yaji ya tsarga masa tun daga cikin tafin hannun nasa zuwa sassan jikinsa,wanda sai daya tilasta masa lumshe idonsa kana ya budesu yana jin wani abu na bin jikinsa.
"Astgafirullah" Ya maimaita har sau biyu. Besan me yasa abun yaqi bacewa daga jikinsa dama idanunsa ba,tun daga ranar shudewar awannin da kwanakin basu sauya komai ba. A duk bayan wucewar wasu lokuta sai yaji komai ya dawo masa kaman a sannan hakan ta faru. Tafin hannunsa tsakiyar nata tafin hannun me wani irin dumi da laushi. Hannun nasa ya maida ya dunqule yana mutstsukashi a hankali wai ko zai daina jin abinda yakeji din,ranshi na baci a hankali,siririn tsaki yana kubce masa.
Itace mace ta farko da hakan ya fara faruwa a tsakaninsu. A hankali tunaninsa ya koma baya,yana tuna wancan ranar a hippodrome,kalamanta cikin gidansu na ranar juma'a dana washegari asabar. Wani tsakin yasake fusga daga harshensa yana jin wani bacin ran yana sake d'iga saman zuciyarsa. Yana jin nauyin zunubin data jawo masa ya dauka,girman zunubin taba jikin macen da ba taka ba,wadda annabi muhammad S A W yace ya fiwa mumini sauqi ya zauna a samu qusa a kafa a saman kansa bugata da guduma ya lume tsakiyar kansa.
Numfashi yaja me wani irin nauyi yana sake ambatar astagfirullah,daidai lokacin da yake bude idanunsa a hankali sai suka sauka kan fuskar omari dake tsaye cikin gurin wanda sam baisan sadda ya shigo ba.
"Kada kacemin banyi sallama ba......don bansan jazabar daka shiga ba data hanaka jin kyawawan sallamata har guda uku" Ya fada yana daukan apple guda daya dake saman tray sannan ya koma ya zauna saman kujera gami da yin bismillah ya gatsa ya fara ci.
Idanunsan nan ya zubewa omari yana maimaita abinda omari din ya fada. Banda babu 'yar qarya a tsakaninsu da kai tsaye zai qaryata omari din. Baiji wani sound ko daya na sallama ba ballantana motsinsa,kuma bayajin tunanin da yakeyi din yakai nisan da zai hanashi jin hakan.
"Kana da baqo......na dakatar dashi ne akan saina shaida maka zuwansa in kana da interest na ganawa dashi" Omari ya fadi yana sake kai apple din bakinsa.
Idanun nasa kawai ya watsawa omari da body language dinnan nasa dake nuna tambaya ga omari din.
"Kaaiii" Omari ya fadi yana gotar da nasa idanun daga cikin na haisam.
"Am telling you ka daina tsare mutum da wannan idanun naka idan ba qarya yayi maka ba,idan ba haka ba one day zaka saka mutum ma yayi qaryar,abdii yasha gaya maka hakan". Sassauta kallon nasa yayi kadan,can qasan ransa yana mamakin meye haka a idanunsa da suke yawan complain?. Shi kam zai iya cewa bai ganin komai koda ya tsaya ya kalla cikin mirror,abu daya ya sani,suna da girma,girman kuma daba me yawa bane can can,sannan wani lokaci sukan koma su rusuna kamar name jin bacci,musamman idan ranshi na bace ko kuma ya gaji sosai ko da gaske baccin yakeji.
Bai cewa omari komai ba,ya miqe tsam yana ware hannun long sleeve black shirt din jikinsa dake nade tun dazun. Da kallo omari ya bishi sannan ya sake magantuwa.
"Bansan a ciki wanne kaya bane sukafi maka kyau.....jubah?.....shirts da trousers?.....ko suit?" Yayi maganar da dukkan gaskiyarsa yana tallafe kanshi da tafin hannunsa guda daya.
Kaman baijishi ba haka yayi,sai ya duqa kadan kaman yana dauko wayarsa,ya faki idon omari din ya hado da wata babbar apple guda daya,ya dago cikin hanzari ya jefi omari din da ita yana cewa.
"Ban sani ba......wannan ta baka amsa dan neman rashin zaman lafiya,zan gayawa nanay,duk ranar da akace mayu sun kamani to tabbas cikinku ne kai da su amjad" Sosa qirjinsa inda apple din ta sauka omari keyi yana dariya bayan ya dauketa daga saman cinyoyinsa inda ta fado.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
Page 70
____________________________
*_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_*
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
__________________________
"Ka tunamin da masoya......yau ya kamata mu hadu mu sada zumunci koda ta video call ne........amma dai gaskiya ce ba zamu daina fadi ba,ka rufa mana asiri ka fidda mata ko za'a samu kaifin kyan nan da abinda ke diban mutane ya ragu".
"Saika aurar dani din ai" Ya amsa masa qasa qasa yana sauka da stairs din cike da karsashin nan nasa da cikakken kuzari irin ta lafiyayyen namiji.
"Saura qiris.....menelik na nan,ga kuma saamee,auren gata,mata biyu a rana daya.....motii yafi daukan jikokinsa da yawa kuma da wurwuri.......don wallahi a idanunka naga duk matar daka aura zai wahala ta cika shekara daya babu d'a". Wannan maganar ta omari ta qarshe ta sakashi sakin murmushin da baiyi niyya ba. Omari yafi kowa shige masa hanci da qudundune,bai sani ba tsananin shaquwarsu ne ya kawo haka?. Yafi kowa gaya masa maganganu ire iren wannan gaba gadi,ba kunya ba shayi ko nauyin abinda zai fito daga bakinsa. Tabbas banda yanzun yana da abunyi me muhimmanci sai ya koma ya samu omari ya gaya masa wanne irin kalar sharri ne yayi masa haka?,amma ya saka maganan a mala,tabbas sai omari yayi bayaninta.
Bedroom dinsa ya koma ya daura alwala,sannan ya tsane ruwan da towel,don yasan zai wahala kafin su gama ganawa lokacin sallah bai shigo ba. Babban minister ne harkokin tsaro na cikin gida,yasan da zuwansa,amma bai bashi daman zuwa din ba,bai kuma zaci zaizo koda bai samu izini daga gurin haisam din ba. Tunda ya riga yazo bazai qi ganinsa ba,don mutuntawa da martabawa suna daya daga cikin kyawawan halayen haisam din.
Kafin ya fita ya dauki personal waya ya kira security kan su bashi masauki gashinan fitowa.
Da wannan kwarjinin cikar haiba da kamala yake takawa zuwa inda ya bada umarnin a saukeshi. Tsam ya miqe wani irin kwarjinin haisam din yana cikashi tun kafin ya qaraso. Wani gefen na zuciyarsa kuma mamaki ne yake kamashi,a qalla ba aksar ba,ya haifi haisam din,bai taba zaton ganinsa yaro qarami irin haka da wannan babban muqamin ba. A shekarunsa ba'a taka matsayin dashi yake dashi cikin national security intelligence agency.
Kai tsaye haisam ya bashi hannu shima ya miqa masa suka gaisa.
"Bismillah" Haisam ya fadi yana masa nuni da mazauni cikin nuna alamun girmamawa. Abun ya burge minister sosai,akwai alamun tarbiyya da kuma ilimi me zurfi a tare dashi. Sai da minister ya zauna sannan shima ya zauna suka sake gaisawa kafin su fara tattaunawa akan dalilin zaman.
Kusan duka tattaunawar tasu da harshen French ne......abinda yayi matuqar bawa minister houdu mainassara mamaki. Yadda yake sarrafa yaren saman harshensa zaka rantse haihuwar qasar French ne,harma yana so ya fishi qwarewa wajen furta yaren kaman shine da kuma haifaffe ga yaren.
"Mun lamunce da zamanku......kuma zamu baku dukkan wata gudunmawa wajen kama wanda kuke nema,muma din zai bamu cikakken tsaro ai da kwanciyar hankali cikin qasarmu". Kai haisam yake gyadawa cike da nutsuwa.
"Ma sha Allah.....a madadin gwamnatin qasar Ethiopia da shugabannin NISS muna miqa godiya a gareku da gwamnatin qasarsu,kuma in sha Allah zanyi qoqari a yau dinnan zanyi magana da His Excellency mr President,zan shaida masa goyon bayan da muka samu daga gareku" Murmushi houdu mainassara ya saki,haisam din yana sake burgeshi ya miqa masa hannu suka sake musabaha. Confidence dinsa da irin qwarewarsa,fasahar zance da yadda yake kowacce magana cike da nutsuwa suna sake kama hankalin mainassara.
"Ina fatan zumunci bawai zai tsaya bane iya batun daya shafi aiki kawai" Minister ya fadi sanda haisam ya masa tattakin rakiya zuwa bakin motarsa guda daya da yazo da ita saboda kauda hankalin jama'a daga kansa.
Murmushi haisam din ya saki,bai fahimci me mainassara yake fadi kai tsaye ba,amma with time yasan zai fahimta.
"Nan kusa in sha Allah.......yau nawa ga wata?" Haisam ya dora kai tsaye akan dalilin kiran.
"Sha takwas obbo" Kai ya jinjina a nutse.
"Dukka security din bangaren motii,dana bangaren nanay zasu bar bakin aiki a yau.......inaso su koma bakin babbar qofa,na babbar qofa dana kewayen gidan gaba daya aikinsu zai dakata.....za'a kawo wasu yau,bana buqatar ka sanar da kowa,zanyi magana daga headquarter,zasu zo su kwashesu su kuma kawo wasu" Yayi magana da calmness dinnan nasa dake nuna adadin rashin son hayaniyarsa.
Shuru hussam yayi,yanason tuna watannin da kwata kwata mutanen sukayi. Wannan wanne irin aiki ne da yake sanya obbo din rashin yarda da kowa,musamman akan motii da nanay?,idan zai iya tunawa cikin shekara biyu kacal an canza masu tsaron wadannan gurare sau uku kenan.
Yana ji a jikinsa akwai wani dalili daya sanya yake irin hakan. Wani irin tsaro yake bayarwa a dukka wani gilmawa tsakanin sassan motii dana nanay dama fadarsa da muhalli da guraben zamansu.
Irin wannan abun ya sanya masarautar jimma ta zama ta daya,kuma ta daban da sauran kowacce masarauta dake cikin Ethiopia,masarauta mafi girman izza da fadin mulki,tsananin tsaro da wani irin tsari daya sanya idanu da yawa suke kanta.
"Amma obbo......."
"Karka tambaya.....umarni nake baka,ba labari bane ko shawara".
(08187255862 lu'u lu'u paying)
" An gama" Ya fadi cikin girmamawar nan dake a tsakaninsu tun asali. Sai haisam ya zare wayar daya kunnensa kawai ya kasheta,sannan ya dorata a hankali saman table din dake kusa dashi.
Lallausan farin tafin hannunsa ya miqa me dauke da zara zata yatsu yana kalla. Wani irin abu yaji ya tsarga masa tun daga cikin tafin hannun nasa zuwa sassan jikinsa,wanda sai daya tilasta masa lumshe idonsa kana ya budesu yana jin wani abu na bin jikinsa.
"Astgafirullah" Ya maimaita har sau biyu. Besan me yasa abun yaqi bacewa daga jikinsa dama idanunsa ba,tun daga ranar shudewar awannin da kwanakin basu sauya komai ba. A duk bayan wucewar wasu lokuta sai yaji komai ya dawo masa kaman a sannan hakan ta faru. Tafin hannunsa tsakiyar nata tafin hannun me wani irin dumi da laushi. Hannun nasa ya maida ya dunqule yana mutstsukashi a hankali wai ko zai daina jin abinda yakeji din,ranshi na baci a hankali,siririn tsaki yana kubce masa.
Itace mace ta farko da hakan ya fara faruwa a tsakaninsu. A hankali tunaninsa ya koma baya,yana tuna wancan ranar a hippodrome,kalamanta cikin gidansu na ranar juma'a dana washegari asabar. Wani tsakin yasake fusga daga harshensa yana jin wani bacin ran yana sake d'iga saman zuciyarsa. Yana jin nauyin zunubin data jawo masa ya dauka,girman zunubin taba jikin macen da ba taka ba,wadda annabi muhammad S A W yace ya fiwa mumini sauqi ya zauna a samu qusa a kafa a saman kansa bugata da guduma ya lume tsakiyar kansa.
Numfashi yaja me wani irin nauyi yana sake ambatar astagfirullah,daidai lokacin da yake bude idanunsa a hankali sai suka sauka kan fuskar omari dake tsaye cikin gurin wanda sam baisan sadda ya shigo ba.
"Kada kacemin banyi sallama ba......don bansan jazabar daka shiga ba data hanaka jin kyawawan sallamata har guda uku" Ya fada yana daukan apple guda daya dake saman tray sannan ya koma ya zauna saman kujera gami da yin bismillah ya gatsa ya fara ci.
Idanunsan nan ya zubewa omari yana maimaita abinda omari din ya fada. Banda babu 'yar qarya a tsakaninsu da kai tsaye zai qaryata omari din. Baiji wani sound ko daya na sallama ba ballantana motsinsa,kuma bayajin tunanin da yakeyi din yakai nisan da zai hanashi jin hakan.
"Kana da baqo......na dakatar dashi ne akan saina shaida maka zuwansa in kana da interest na ganawa dashi" Omari ya fadi yana sake kai apple din bakinsa.
Idanun nasa kawai ya watsawa omari da body language dinnan nasa dake nuna tambaya ga omari din.
"Kaaiii" Omari ya fadi yana gotar da nasa idanun daga cikin na haisam.
"Am telling you ka daina tsare mutum da wannan idanun naka idan ba qarya yayi maka ba,idan ba haka ba one day zaka saka mutum ma yayi qaryar,abdii yasha gaya maka hakan". Sassauta kallon nasa yayi kadan,can qasan ransa yana mamakin meye haka a idanunsa da suke yawan complain?. Shi kam zai iya cewa bai ganin komai koda ya tsaya ya kalla cikin mirror,abu daya ya sani,suna da girma,girman kuma daba me yawa bane can can,sannan wani lokaci sukan koma su rusuna kamar name jin bacci,musamman idan ranshi na bace ko kuma ya gaji sosai ko da gaske baccin yakeji.
Bai cewa omari komai ba,ya miqe tsam yana ware hannun long sleeve black shirt din jikinsa dake nade tun dazun. Da kallo omari ya bishi sannan ya sake magantuwa.
"Bansan a ciki wanne kaya bane sukafi maka kyau.....jubah?.....shirts da trousers?.....ko suit?" Yayi maganar da dukkan gaskiyarsa yana tallafe kanshi da tafin hannunsa guda daya.
Kaman baijishi ba haka yayi,sai ya duqa kadan kaman yana dauko wayarsa,ya faki idon omari din ya hado da wata babbar apple guda daya,ya dago cikin hanzari ya jefi omari din da ita yana cewa.
"Ban sani ba......wannan ta baka amsa dan neman rashin zaman lafiya,zan gayawa nanay,duk ranar da akace mayu sun kamani to tabbas cikinku ne kai da su amjad" Sosa qirjinsa inda apple din ta sauka omari keyi yana dariya bayan ya dauketa daga saman cinyoyinsa inda ta fado.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
Page 70
____________________________
*_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_*
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
__________________________
"Ka tunamin da masoya......yau ya kamata mu hadu mu sada zumunci koda ta video call ne........amma dai gaskiya ce ba zamu daina fadi ba,ka rufa mana asiri ka fidda mata ko za'a samu kaifin kyan nan da abinda ke diban mutane ya ragu".
"Saika aurar dani din ai" Ya amsa masa qasa qasa yana sauka da stairs din cike da karsashin nan nasa da cikakken kuzari irin ta lafiyayyen namiji.
"Saura qiris.....menelik na nan,ga kuma saamee,auren gata,mata biyu a rana daya.....motii yafi daukan jikokinsa da yawa kuma da wurwuri.......don wallahi a idanunka naga duk matar daka aura zai wahala ta cika shekara daya babu d'a". Wannan maganar ta omari ta qarshe ta sakashi sakin murmushin da baiyi niyya ba. Omari yafi kowa shige masa hanci da qudundune,bai sani ba tsananin shaquwarsu ne ya kawo haka?. Yafi kowa gaya masa maganganu ire iren wannan gaba gadi,ba kunya ba shayi ko nauyin abinda zai fito daga bakinsa. Tabbas banda yanzun yana da abunyi me muhimmanci sai ya koma ya samu omari ya gaya masa wanne irin kalar sharri ne yayi masa haka?,amma ya saka maganan a mala,tabbas sai omari yayi bayaninta.
Bedroom dinsa ya koma ya daura alwala,sannan ya tsane ruwan da towel,don yasan zai wahala kafin su gama ganawa lokacin sallah bai shigo ba. Babban minister ne harkokin tsaro na cikin gida,yasan da zuwansa,amma bai bashi daman zuwa din ba,bai kuma zaci zaizo koda bai samu izini daga gurin haisam din ba. Tunda ya riga yazo bazai qi ganinsa ba,don mutuntawa da martabawa suna daya daga cikin kyawawan halayen haisam din.
Kafin ya fita ya dauki personal waya ya kira security kan su bashi masauki gashinan fitowa.
Da wannan kwarjinin cikar haiba da kamala yake takawa zuwa inda ya bada umarnin a saukeshi. Tsam ya miqe wani irin kwarjinin haisam din yana cikashi tun kafin ya qaraso. Wani gefen na zuciyarsa kuma mamaki ne yake kamashi,a qalla ba aksar ba,ya haifi haisam din,bai taba zaton ganinsa yaro qarami irin haka da wannan babban muqamin ba. A shekarunsa ba'a taka matsayin dashi yake dashi cikin national security intelligence agency.
Kai tsaye haisam ya bashi hannu shima ya miqa masa suka gaisa.
"Bismillah" Haisam ya fadi yana masa nuni da mazauni cikin nuna alamun girmamawa. Abun ya burge minister sosai,akwai alamun tarbiyya da kuma ilimi me zurfi a tare dashi. Sai da minister ya zauna sannan shima ya zauna suka sake gaisawa kafin su fara tattaunawa akan dalilin zaman.
Kusan duka tattaunawar tasu da harshen French ne......abinda yayi matuqar bawa minister houdu mainassara mamaki. Yadda yake sarrafa yaren saman harshensa zaka rantse haihuwar qasar French ne,harma yana so ya fishi qwarewa wajen furta yaren kaman shine da kuma haifaffe ga yaren.
"Mun lamunce da zamanku......kuma zamu baku dukkan wata gudunmawa wajen kama wanda kuke nema,muma din zai bamu cikakken tsaro ai da kwanciyar hankali cikin qasarmu". Kai haisam yake gyadawa cike da nutsuwa.
"Ma sha Allah.....a madadin gwamnatin qasar Ethiopia da shugabannin NISS muna miqa godiya a gareku da gwamnatin qasarsu,kuma in sha Allah zanyi qoqari a yau dinnan zanyi magana da His Excellency mr President,zan shaida masa goyon bayan da muka samu daga gareku" Murmushi houdu mainassara ya saki,haisam din yana sake burgeshi ya miqa masa hannu suka sake musabaha. Confidence dinsa da irin qwarewarsa,fasahar zance da yadda yake kowacce magana cike da nutsuwa suna sake kama hankalin mainassara.
"Ina fatan zumunci bawai zai tsaya bane iya batun daya shafi aiki kawai" Minister ya fadi sanda haisam ya masa tattakin rakiya zuwa bakin motarsa guda daya da yazo da ita saboda kauda hankalin jama'a daga kansa.
Murmushi haisam din ya saki,bai fahimci me mainassara yake fadi kai tsaye ba,amma with time yasan zai fahimta.