Sashe 24
Luu Luu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ina ma ace akwai wani lafiyayyen abun bugu a nan?".
"Kana da hannu fa omari?......abun bugun me kake nema?" Ya tambayeshi yana dage masa girarsa dukka biyun,amsar bayarwa omari ya rasa,daya tabbatar da haka sai ya zare hannayensa daga aljihunsa ya hardesu a qirjinsa yaci gaba da tafiya zuwa ciki hankali kwance.
"Ko haka na zauna ba aure......Allah bazai tambayeni dalili ba.........muddin zan kare dokokinsa zan kuma tsare kaina......"
"Ba zaka iya ba.......na rantse da girman Allah kana cikin sahun mutanen da aure ya zame musu wajibi" Omari daya miqe da sauri ya fada yana kuma bin sahunsa. Dariyar mamaki ta sake kama haisam,amma saidai bai juyo ba.
"Zakayi kaffara omari......ka manta akwai manyan malaman da har suka rasu basuyi aure ba?......manya manyan malaman musulunci........ciki harda malamin mazhabar malikiyya imamu maalik?".
"Na sani......inajin kusan lokaci guda muka karanta littafin daya kawo sunayensu gaba daya......malaman da suka fifita karatu akan aure........amma sam baka sahunsu fa" Dif haisam din yayi masa ganin suna dab da fara shiga gurin jama'a,kuma zuwa sannan haisam yana jin bazai iya ci gaba da musayar magana da omari din ba.......don yana cikin abinda ke burge omari dama can suyita musayar ra'ayi.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 18
★★★Idan kaga yadda take shawagi cikin dokunan zaka rantse harda Allah ba diya mace bace,ba wasu alamu da zai nuna maka shakka ko d'ari d'ari game dasu......
Daya bayan daya take zagayawa tana duba lafiyar dawakan nata guda uku cikin dokunan hawa shida da take dasu.
Uku a agadez tare da raqumma uku da takan hau lokaci bayan lokaci,sai wadannan guda ukun da take dasu a nan Niamey.
Wasu irin qosassun fararen dawakai da take matuqar sonsu........ba ita kadai ba......duk wanda yasan sirrin kyan doki bazai kallesu sau daya tak yaji basu burgeshi ba.
Sanye take da yalwataccen wandon palazzo data dora masa wata blouse a sama long sleeve,sai ta kawo top data sauka har saman cinyoyinta me gajeran hannu ta dora a sama. Lallausan scarf ne a kanta data nannadeshi kamar tufkar igiya tayi wani irin dauri dashi daya bawa doguwar sumarta dake kwance a bayanta daman fitowa sosai,saidai ba zaka samu daman ganin tsahon sumar daya bazu a gadon bayanta ba sosai saboda wannan top din data dora a saman gashin nata.
Wani takalmi ne a qafarta,samansa kaman socks yake,qasansa ne takalmi. Jikinta a kowanne motsi idan tayi lallausan qamshinta ne yake kadawa.
Miqewa tayi daga tsugunnon da tayi tana duba qafar daya daga cikin dawakan nata,ta juya a nutse tana duban gabjejen mutumin dake tsaye a bayanta cikin son cika umarninta.
"Thunder zan hau(sunan daya daga cikin dawakan nata)"
"An gama ranki ya dade" Ya furta cikin rusunawa yana sakin murmushi. Da ita za'ayi wasan tseren dawakan.......amma ya fita qaguwa ranar tazo. Karon farko kenan data taba yin register kuma zata shiga wasan,duk da irin qwarewarta a sarrafa doki da kuma raqumi. Akwai kyakkyawar alaqa tsakaninta da dabbobin nan guda biyu,ta taso a cikinsu sosai,ta kuma koyi hawansu da sarrafasu. Tana da tarin raquma da ake kiwata mata,amma a ciki guda uku kacal take hawa da aka waresu musamman suka kuma saba da juna. Hakanan dawakanta guda shidan nan na Niamey da wadanda suke a agadez tana bala'in ji dasu. Sam sam yadda ta damu dasu bata damu da motocinta ba.....bata muhimmanci ba kamar nasu.
Wayarta ce dake cikin aljihun wandonta tayi qara,ta zura hannunta ta dauko tana duba me kiran,abinda ya saka murmushi subucewa daga fuskarta kenan,ta fara takawa tana fita a wajen hadi da sanya wayar a kunnenta.
Daga yadda take amsa wayar kawai zai shaida maka da wani me muhimmanci take magana.......hankalinta kwance take barin sashen dawakan zuwa parlor din gidan da wayar a kunnenta.
A nutse ta murza handle din parlor din ta wuce ciki,daga baki bakin qofa ta zare takalmin qafarta ta sauyashi da wani,sannan taci gaba da shigewa zuwa main parlor na farko.
Shehnaz kadai ta gani saman dining da alama lunch take. Don yau tun safe bataga gilmawarta ba,duk da kwana biyun nan ma ba wani magana sukeyi sosai ba. Haushinta takeji akan Jamaal shi yasa take shareta......tana ganin sam bai dace shehnaz ta ragi rayuwarta damarta kimarta da martabarta ba wajen auren jamaal din ba.....wayayyen namiji tafi dacewa dashi......wayayyen namiji take da buqata ba jamaal ba. Sai ita kuma shehnaz din tayi kamar bata gane abinda yake faruwa ba......sam taqi ta nuna wata alama na ta fahimci akwai wani abu.
"Munyi magana da mommonki morsa safiyya......." Daga daya bangaren wayar mata da suke kira da Nannie ta furta da muryarta me cike da nutsuwa. Lumshe idanunta akhnan tayi tana dawo da tunaninta kan wayar da sukeyi da Nannie din. Kiran sunan morsa safiyya kadai kuma ya dawo da nutsuwarta jikinta.
"Me matar nan taje ta fadawa Nannie a kaina ne?" Akhnan ta raya a ranta kafin ta sake jin maganar Nannie din.
"Na bawa shehnaz saqo......ina fatan ta gaya miki ko?". Sai data aza idanunta akan shehnaz dake kai abinci bakinta tana kuma danna waya da daya hannun kafin ta dauke idanun tana ansawa Nannie
" Aah Nannie.......batace komai dani ba".
"Don qaniyarta ban gaya mata ta gaya miki ba?" Nannie ta fada da alamun daukan zafi kadan a muryarta. Kai akhnan ta karyar gefe jin Nannie din zata dauki zafi da shehnaz,duk yadda sukakai ga fada da junansu basason wani yaga laifin dan uwansa,don haka a shagwabe tace.
"Fada mukayi Nannie.......batason kulani shi yasa bata gayamin ba......"
"Yoni ina ruwana da wannan shashancin naku da zata saka maganata a ciki?....."
"Nannieeeeee.....bada gangan bane ba" Akhnan ta sake fada a narke kaman zata sakewa Nannie din kuka.
"Sannu me 'yar uwa........ni naga gyada ma sarkin goyo" Nannie ta fadi tana jin haushin yadda ko laifi akayi tsakanin su ukun ake rasa gane waye me laifin waye me gaskiya.
"To abinda na gaya mata ta gaya muku......naji fes abinda ya faru zuwan yaroncan na garin tahoua........wannan shashancin ya ishemu hakanan......kuma tabbas don bana agadez wasu abubuwan ke faruwa,nace ta gaya miki keda aisa din gaba daya......Ku maida hankulanku jikinku......lokaci yayi da zamu miqaku dakunan aure.....don ba zamu zuba idanu ku dinga rayuwarku yadda duk kukaso ba". Duk wani walwala da nishadi da ta tashi dashi a yau Nannie ta warware mata shi tas,sai kawai tayi shuru tana sauraren sababin da Nannie din takeyi harta gama.
"Sai anjima" Nannie ta rufe da fada tana katse kiran.
Ba yau ko jiya ki shekaran jiya tasan Nannie ba.......tsayayyar mutum ce me wani irin kafaffen ra'ayi.......tana tsananin sonsu da qaunarsu.......to amma a hakan fa idan abunta ya motsa kowa ma bi take ta kanshi. Qanwa ce guda daya tal data ragewa sultane muhamma hamud a duniya,kuma itace mahaifiyar aisa.......mahaifiyar shehnaz ke bin Nannie,kuma shehnaz kawai ta Haifa ta rasu,don haka shehnaz Nannie kawai ta sani a mazaunin mahaifiya.
Sunan Nannie na asali bilkissou......Nannie ya samo asali ne daga bakunan shehnaz da aisa.
"Soni masoyi......soni ka sani ranka.....domin so da yardaaaaaa" Muryar aisa da akhnan batasan da zamanta a gefe ba ta soma motsawa cikin baitocin waqoqin fitacciyar mawaqiyar qasarsu.
A nutse ta juya tana duban aisa din,ta tabbatar da ita take......kuma da biyu tasan takeyi. Rasa me zatayi mata tayi,kawai saita jefeta da wayar hannunta.
Dukka idanunta aisa ta fidda bayan wayar tadan sameta a qafa kadan tana bin wayar da kallo kafin ta kalli akhnan.
"Vous ne savez pas à quel point elle est coûteuse(bana tunanin kinsan tsadarta),kike jifa da ita haka?". Manyan almond shape eyes dinta ta ware ta watsawa aisa din,saidai kafin suce komai shehnaz dake can a zaune ta fara magana a nutse
"Vous êtes tous invités aux courses de chevaux spéciales, présentation du nouveau cavalier de la famille royale, Akhnan Muhammad Hammud".
Yadda tayi shuru bayan ta kammala karantawa haka falon ya dauki shuru,kowa a cikinsu ya rasa me zai fada. Tsam akhnan din ta miqe,don batason kowa a cikinsu ya maido mata tunaninta baya,da nutsatsiyar muryar nan tana da ta dace da innocent fuskarta da sam bata dace da attitude nata ba taurin kanta da kuma kafiyarta ba tace.
"Tous sont invités(eh.....dukkaninku ana gayyatarku" Sai ta fara wucewa hankali kwance.
"Biftu.......sanarwa ne fa na gasar tseren doki fa aka karanta miki.....da sunanki da na sultane a mazaunin babbar baquwa 'yar tsere......what if me martaba yaji?". Zagayayyun idanunta ta juyo ta zube musu.
"Idan ke kika gaya masa ba......ba wani gurin bane.....cikin Niamey ne......cikin Niamey din ma cikin hippodrome.....ba wani bangon duniya ba".
"Tare da maza ne fa biftu" Aisa ta sake fada fargaba na bayyana saman fuskarta.
"Et puis?(sai me?).....C'est mon rêve(mafarkina ne),zan kuma cikashi ko sau daya ne". Ta fadi hankalinta kwance,bata kuma qara ba taci gaba da takawa tana tafiya abinta.
"Laissez-la(ki qyaleta).....ki barmu muga wasannan s'ilvous plaît(please)" Shehnaz ta fada tana murmushi,don har ga Allah ita abun ya mata dadi. Tana ganin ba wani abu bane me muni tunda na dan lokaci ne,kuma tafi kowa sanin yadda akhnan ke mugun son tseren doki da yadda ta qware akai.
"Na qyaleku" Abinda aisa kawai ta fada kenan ta koma tana zama ba tare data sake cewa komai ba.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
"Kana da hannu fa omari?......abun bugun me kake nema?" Ya tambayeshi yana dage masa girarsa dukka biyun,amsar bayarwa omari ya rasa,daya tabbatar da haka sai ya zare hannayensa daga aljihunsa ya hardesu a qirjinsa yaci gaba da tafiya zuwa ciki hankali kwance.
"Ko haka na zauna ba aure......Allah bazai tambayeni dalili ba.........muddin zan kare dokokinsa zan kuma tsare kaina......"
"Ba zaka iya ba.......na rantse da girman Allah kana cikin sahun mutanen da aure ya zame musu wajibi" Omari daya miqe da sauri ya fada yana kuma bin sahunsa. Dariyar mamaki ta sake kama haisam,amma saidai bai juyo ba.
"Zakayi kaffara omari......ka manta akwai manyan malaman da har suka rasu basuyi aure ba?......manya manyan malaman musulunci........ciki harda malamin mazhabar malikiyya imamu maalik?".
"Na sani......inajin kusan lokaci guda muka karanta littafin daya kawo sunayensu gaba daya......malaman da suka fifita karatu akan aure........amma sam baka sahunsu fa" Dif haisam din yayi masa ganin suna dab da fara shiga gurin jama'a,kuma zuwa sannan haisam yana jin bazai iya ci gaba da musayar magana da omari din ba.......don yana cikin abinda ke burge omari dama can suyita musayar ra'ayi.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 18
★★★Idan kaga yadda take shawagi cikin dokunan zaka rantse harda Allah ba diya mace bace,ba wasu alamu da zai nuna maka shakka ko d'ari d'ari game dasu......
Daya bayan daya take zagayawa tana duba lafiyar dawakan nata guda uku cikin dokunan hawa shida da take dasu.
Uku a agadez tare da raqumma uku da takan hau lokaci bayan lokaci,sai wadannan guda ukun da take dasu a nan Niamey.
Wasu irin qosassun fararen dawakai da take matuqar sonsu........ba ita kadai ba......duk wanda yasan sirrin kyan doki bazai kallesu sau daya tak yaji basu burgeshi ba.
Sanye take da yalwataccen wandon palazzo data dora masa wata blouse a sama long sleeve,sai ta kawo top data sauka har saman cinyoyinta me gajeran hannu ta dora a sama. Lallausan scarf ne a kanta data nannadeshi kamar tufkar igiya tayi wani irin dauri dashi daya bawa doguwar sumarta dake kwance a bayanta daman fitowa sosai,saidai ba zaka samu daman ganin tsahon sumar daya bazu a gadon bayanta ba sosai saboda wannan top din data dora a saman gashin nata.
Wani takalmi ne a qafarta,samansa kaman socks yake,qasansa ne takalmi. Jikinta a kowanne motsi idan tayi lallausan qamshinta ne yake kadawa.
Miqewa tayi daga tsugunnon da tayi tana duba qafar daya daga cikin dawakan nata,ta juya a nutse tana duban gabjejen mutumin dake tsaye a bayanta cikin son cika umarninta.
"Thunder zan hau(sunan daya daga cikin dawakan nata)"
"An gama ranki ya dade" Ya furta cikin rusunawa yana sakin murmushi. Da ita za'ayi wasan tseren dawakan.......amma ya fita qaguwa ranar tazo. Karon farko kenan data taba yin register kuma zata shiga wasan,duk da irin qwarewarta a sarrafa doki da kuma raqumi. Akwai kyakkyawar alaqa tsakaninta da dabbobin nan guda biyu,ta taso a cikinsu sosai,ta kuma koyi hawansu da sarrafasu. Tana da tarin raquma da ake kiwata mata,amma a ciki guda uku kacal take hawa da aka waresu musamman suka kuma saba da juna. Hakanan dawakanta guda shidan nan na Niamey da wadanda suke a agadez tana bala'in ji dasu. Sam sam yadda ta damu dasu bata damu da motocinta ba.....bata muhimmanci ba kamar nasu.
Wayarta ce dake cikin aljihun wandonta tayi qara,ta zura hannunta ta dauko tana duba me kiran,abinda ya saka murmushi subucewa daga fuskarta kenan,ta fara takawa tana fita a wajen hadi da sanya wayar a kunnenta.
Daga yadda take amsa wayar kawai zai shaida maka da wani me muhimmanci take magana.......hankalinta kwance take barin sashen dawakan zuwa parlor din gidan da wayar a kunnenta.
A nutse ta murza handle din parlor din ta wuce ciki,daga baki bakin qofa ta zare takalmin qafarta ta sauyashi da wani,sannan taci gaba da shigewa zuwa main parlor na farko.
Shehnaz kadai ta gani saman dining da alama lunch take. Don yau tun safe bataga gilmawarta ba,duk da kwana biyun nan ma ba wani magana sukeyi sosai ba. Haushinta takeji akan Jamaal shi yasa take shareta......tana ganin sam bai dace shehnaz ta ragi rayuwarta damarta kimarta da martabarta ba wajen auren jamaal din ba.....wayayyen namiji tafi dacewa dashi......wayayyen namiji take da buqata ba jamaal ba. Sai ita kuma shehnaz din tayi kamar bata gane abinda yake faruwa ba......sam taqi ta nuna wata alama na ta fahimci akwai wani abu.
"Munyi magana da mommonki morsa safiyya......." Daga daya bangaren wayar mata da suke kira da Nannie ta furta da muryarta me cike da nutsuwa. Lumshe idanunta akhnan tayi tana dawo da tunaninta kan wayar da sukeyi da Nannie din. Kiran sunan morsa safiyya kadai kuma ya dawo da nutsuwarta jikinta.
"Me matar nan taje ta fadawa Nannie a kaina ne?" Akhnan ta raya a ranta kafin ta sake jin maganar Nannie din.
"Na bawa shehnaz saqo......ina fatan ta gaya miki ko?". Sai data aza idanunta akan shehnaz dake kai abinci bakinta tana kuma danna waya da daya hannun kafin ta dauke idanun tana ansawa Nannie
" Aah Nannie.......batace komai dani ba".
"Don qaniyarta ban gaya mata ta gaya miki ba?" Nannie ta fada da alamun daukan zafi kadan a muryarta. Kai akhnan ta karyar gefe jin Nannie din zata dauki zafi da shehnaz,duk yadda sukakai ga fada da junansu basason wani yaga laifin dan uwansa,don haka a shagwabe tace.
"Fada mukayi Nannie.......batason kulani shi yasa bata gayamin ba......"
"Yoni ina ruwana da wannan shashancin naku da zata saka maganata a ciki?....."
"Nannieeeeee.....bada gangan bane ba" Akhnan ta sake fada a narke kaman zata sakewa Nannie din kuka.
"Sannu me 'yar uwa........ni naga gyada ma sarkin goyo" Nannie ta fadi tana jin haushin yadda ko laifi akayi tsakanin su ukun ake rasa gane waye me laifin waye me gaskiya.
"To abinda na gaya mata ta gaya muku......naji fes abinda ya faru zuwan yaroncan na garin tahoua........wannan shashancin ya ishemu hakanan......kuma tabbas don bana agadez wasu abubuwan ke faruwa,nace ta gaya miki keda aisa din gaba daya......Ku maida hankulanku jikinku......lokaci yayi da zamu miqaku dakunan aure.....don ba zamu zuba idanu ku dinga rayuwarku yadda duk kukaso ba". Duk wani walwala da nishadi da ta tashi dashi a yau Nannie ta warware mata shi tas,sai kawai tayi shuru tana sauraren sababin da Nannie din takeyi harta gama.
"Sai anjima" Nannie ta rufe da fada tana katse kiran.
Ba yau ko jiya ki shekaran jiya tasan Nannie ba.......tsayayyar mutum ce me wani irin kafaffen ra'ayi.......tana tsananin sonsu da qaunarsu.......to amma a hakan fa idan abunta ya motsa kowa ma bi take ta kanshi. Qanwa ce guda daya tal data ragewa sultane muhamma hamud a duniya,kuma itace mahaifiyar aisa.......mahaifiyar shehnaz ke bin Nannie,kuma shehnaz kawai ta Haifa ta rasu,don haka shehnaz Nannie kawai ta sani a mazaunin mahaifiya.
Sunan Nannie na asali bilkissou......Nannie ya samo asali ne daga bakunan shehnaz da aisa.
"Soni masoyi......soni ka sani ranka.....domin so da yardaaaaaa" Muryar aisa da akhnan batasan da zamanta a gefe ba ta soma motsawa cikin baitocin waqoqin fitacciyar mawaqiyar qasarsu.
A nutse ta juya tana duban aisa din,ta tabbatar da ita take......kuma da biyu tasan takeyi. Rasa me zatayi mata tayi,kawai saita jefeta da wayar hannunta.
Dukka idanunta aisa ta fidda bayan wayar tadan sameta a qafa kadan tana bin wayar da kallo kafin ta kalli akhnan.
"Vous ne savez pas à quel point elle est coûteuse(bana tunanin kinsan tsadarta),kike jifa da ita haka?". Manyan almond shape eyes dinta ta ware ta watsawa aisa din,saidai kafin suce komai shehnaz dake can a zaune ta fara magana a nutse
"Vous êtes tous invités aux courses de chevaux spéciales, présentation du nouveau cavalier de la famille royale, Akhnan Muhammad Hammud".
Yadda tayi shuru bayan ta kammala karantawa haka falon ya dauki shuru,kowa a cikinsu ya rasa me zai fada. Tsam akhnan din ta miqe,don batason kowa a cikinsu ya maido mata tunaninta baya,da nutsatsiyar muryar nan tana da ta dace da innocent fuskarta da sam bata dace da attitude nata ba taurin kanta da kuma kafiyarta ba tace.
"Tous sont invités(eh.....dukkaninku ana gayyatarku" Sai ta fara wucewa hankali kwance.
"Biftu.......sanarwa ne fa na gasar tseren doki fa aka karanta miki.....da sunanki da na sultane a mazaunin babbar baquwa 'yar tsere......what if me martaba yaji?". Zagayayyun idanunta ta juyo ta zube musu.
"Idan ke kika gaya masa ba......ba wani gurin bane.....cikin Niamey ne......cikin Niamey din ma cikin hippodrome.....ba wani bangon duniya ba".
"Tare da maza ne fa biftu" Aisa ta sake fada fargaba na bayyana saman fuskarta.
"Et puis?(sai me?).....C'est mon rêve(mafarkina ne),zan kuma cikashi ko sau daya ne". Ta fadi hankalinta kwance,bata kuma qara ba taci gaba da takawa tana tafiya abinta.
"Laissez-la(ki qyaleta).....ki barmu muga wasannan s'ilvous plaît(please)" Shehnaz ta fada tana murmushi,don har ga Allah ita abun ya mata dadi. Tana ganin ba wani abu bane me muni tunda na dan lokaci ne,kuma tafi kowa sanin yadda akhnan ke mugun son tseren doki da yadda ta qware akai.
"Na qyaleku" Abinda aisa kawai ta fada kenan ta koma tana zama ba tare data sake cewa komai ba.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎