Sashe 21
Luu Luu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sanda Shehinaz ta shigo aisa ta saukewa complain din abinda akhnan din tayi mata,ta diba da zummar binta daki ta gaya mata dalilin mata hakan,don bata taba ganin jamaal ido da ido ba hakan ba yana nufin baqo bane ko bare. Riqota aisa tayi,don tasan rigimarsu bata qarewa. Akhnan shariya......Shehinaz mita da gaza yin shuru akan komai indai ya shafesu.
"Jamaal bai yiwa akhnan ba.....saboda II semble trés religieux(yayi zubin masu addini)......har yanzu wannan tsohon tunanin yana tare da ita......mais(amma) idan kin yarda dani.....wannan lokacin kiyi mata irin abinda takeyi mana?" Aisa ta shawarci shehinaz,dan fidda ido shehinaz tayi tunda aisa ta fara maganar
"Me kenan?"
"Ki koyi shariya da basarwa.....karkiyi qorafi akan abinda tayi,Arrête de te plaindre d'elle(ki daina qorafi a kanta)indai akan Jamaal ne,Laisse-la vivre comme elle veut(ki barta tayi rayuwarta yadda takeso)yadda kuma ta tsara......kin fahimta?". A nutse shehinaz ta gyada kanta,ta fahimci abinda aisa ke fadi,wanda dama wasu lokutan idan ta cakude a tsakaninsu aisa din kadai tunaninta ke zama a jikinta ta ajiye mafita guda daya.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 15
*_ETHOPIA🇪🇹_*
*_oromia region_*
*_jimma_*
K'abilar oromo daya daga cikin manyan qabilu ne da qasar Ethiopia ke dasu. Qabila ce data kasance ta musamman kuma ta biyu da yarenta yafi yawa a qasar Ethiopia din(afaan oromo),idan ka cire yaren Amharic yaren oromo shine na biyu da sukafi yawa cikin qasar Ethiopia din.
Qabila ce da take da mawadata sosai,suna da qarfin arziqin,hakanan mafi akasarin al'adunsu suna nuna irin qarfin arziqin da suke dashi. Al'adun yaren oromo na dabanne,wasu irin al'adu na musamman girmama manya.....girmama yanayi gaskiya dayin adalci kyautata mu'amala tsakaninka da jama'a.
Yanki na musamman suke dashi......da yawansu kuma sunfi yawa a jimma......wani babban gari dake dauke da wani irin yanayi(weather)me matuqar kyau dadi da kuma nutsuwa. Saidai hakan bai hanasu rayuwa cikin garuruwa da dama a qasar Ethiopia din ba.....kamar addis ababa capital na Ethiopia din da sauran garuruwa.
Duk da kyau irin na al'ummae Ethiopia,amma qabilar oromo kyansu na dabanne. Wata irin launin fata garesu......da wani irin hanci da launin baki(lips) da yake sake bambanta da kowacce qabila cikin qasar ta habasha.
*_irreechaa festival day_*
*ABA JIFAR PALACE (Aba jifar mosque national mosque jimma)*
Ba abinda ke fita daga ilahirin manyan sifikun dake da dogon zangon cimma kunnuwan al'umma na nesa da kusa.....saboda ingancinsu da yadda aka zamanantar dasu face daddan sautin karatun al_qur'ani me girma da qira'ar fitaccen makarancin alqur'anin nan dan asalin qasar habasha Ethiopia wato sheik afif muhammad taj. Sak da sak muryar ke fita da wani irin kwantaccen karatu da muryar dake qara nutsuwa cikin zukatan masallatan dama wadanda ke nesa da masallacin ba sallar suke bi ba.
Wata muryar da ta zame wa al'ummar yankin ta daban kuma ta musamman.......duk da cewa salon karatun sheik afif taj ne.......amma kuma sautin muryar ba tashi bace sam sam. Akwai wani irin taushi da amo daya sake banbanta muryar data sheik afif taj.
Duk da ta kasance yau din ranar juma'a ce.......amma cikar masallacin ta zama ta daban da kowanne lokaci saboda dalilai guda biyu. Dalili na farko yau din tazo musu a watan October ne......daidai da ranar da suke gabatar da bikin al'ada na irreechaa......biki ne ko ace festival da ya jima cikin qabila da yaren oromo ana gabatar dashi shekaru masu yawan gaske.....bikine da kafin musulunci ya mamayi qasar sukeyinsa don godewa abun bautarsu a shekaru daruruwa da suka shude,saidai bayan zuwan musulunci tun daga zamanin king Solomon da queen sheeba sai aka musuluntar dashi ya zamana daidai da tsarin da bai sabawa addini ba.
Abun yaci gaba da kasancewa a haka har kawo yanzu da moti(sarki a yaren oromo)abba jifar abba yake kan tashi sarautar. Sarautar da a wasu fuskokin iya tsari tafi da mulki da kuma shigo da zallar wayewa a cikinta yaso yayi kamaceceniya da tsarin sultane muhammas hammud.
Ya maida tsarin ya sakeyin daidai da yadda zai dace da addini. Festival din ya sanyashi ya zamana ranar ciyarwa ga marasa qarfin da dukka ya kasance daga yaren oromo dama yankin oromo gaba daya,ba iya jimma kadai ba. Ranar ya sake maidata ta zama ranar kyauta sadaka da miqa kayan abinci wa mabuqata marayu da marasa qarfi. Abun zuwa yanzu yayi girma da fadadar da bawai yankin oromo kadai ba......ana fidda abinci daga taskarsa da kuma masarautarsa a irin wannan rana da yayi yawan da ake fita dasu wasu garuruwan dake cikin qasar habasha gaba daya.
Bayan kammala taron akwai zaman addu'a da saukar qur'ani da akeyi na musamman don sake samun wanzuwar zaman lafiya da yauqaqar arziqi da albarkar rayuwa ga kowa. Saidai wannan sashen,an qirqireshi ne qarqashin jagorancin d'ansa *Prinsii(yarima)SHEIK MUHAMMAD HAISAM ABBA JIFAR*.
Shi yake kula da wannan sashen,shine kuma yake dauke da nauyinsa da dukka iyawarsa. Jajirtaccen d'a guda daya daya zamewa mooti abba jifar daya tamkar da dubu. Duk da bashi daya ya haifa din ba........amma ya zame masa na daban da samun irinsa ba nan kusa ba.
Bashi kadai ba.......hatta da masarautar oromo dama yankin gaba daya sun shaida da hakan,wannan ya sanya ko a yau cikar masallacin SHEIK HAISAM na daga cikin dalilin sabbaba shi.
Yariman da kaf tarihin yankin oromo ba'a taba haifar irinsa ba........yana da wasu irin personality daya jawo masa farinjinin da yake bawa mahaifiyarsa tsoro.......farinjinin daya sanya a dole ta tsaya tsaiwar daka da dukka qafafunta wajen nema masa kariya ta kowacce fuska,ta kuma kowacce halastacciyar hanya.
Cikin nutsuwa da kamala ya sallame sallar,kafin sauran daruruwan mutanen dake binsa jam'i a babban masallacin suma su sallame,ciki kuwa harda mahaifinsa mooti abba jifar.
Shuru masallacin ya dauka na wasu mintuna,sanda yake sadda kansa qasa yana karanta.
"Astagfirullah astagfirullah astagfirullah,Allahumma antassalam,wa minkassalam,tabarakta ya zaljalali walikram,la'ilaha illallah,wahdahu la sharikalahu,lahul mulk wa lahul hamd wa huwa ala kulli shai'een qadir,Allahumma la mani'a lima a'a daita.....wala mu'udiya lima mana'ata wala yanfa'u zaljaddi minkaljadd". Can qasan ranshi,ya dora da gajerun azkar da akanyi bayan sallamewa daga sallah,sannan ya motsa cikin cikakkiyar nutsuwarsa yana fuskantar al'ummar dake bayansa cikin sahu.
Dukkaninsu sa'annine na mahaifinsa sarki abba jifar dama wadanda suka girmeshi,idan ka cire mutum biyun da suka kasance sa'anninsa ne wato omari da taarik.
Kaman yadda musulunci ya tanada haka ya miqa musu hannu sukayi musabaha cikin nutsuwa,wanda mahaifinsa sarki abba jifar ya zamana na qarshe da suka gaisa din. Murmushi ke sauka a fuskar moorti abba jifar.....murmushin farinciki,murmushin nasarar da Allah ya bashi na mallakar haisam a mazaunin d'iyan cikinshi,d'iyan nasa da baisan adadin mutanen dake buri da fatan inama ace su suka samu d'a irin nashi.
Kyawawan kewayayyun idanunsa dake da wasu irin zara zaran eye lashes da kuma kwantacciyar girarsa data kusa hadewa da juna da tudun karan hancinsa da shatinsa ya bayyana kawai kake iya gani saboda wani salon nadin rawani da ya yiwa kansa ya lullube har hancinsa,amma hakan bazai hanaka fahimtar martanin murmushin daya maidawa mahaifinsa ba.
Gaisuwar tasu tazo qarshe saboda motsawar dogarawansa,abinda ya sanyashi miqewa don shima ya shiga tawagar ayarin rakiyar mahaifinsa ba tare da damuwa da tashi tawagar dake jiransa ba.
Yana daga gefan mahaifinnasa sanda suke takawa tare cikin zagayewar hadimansa. Cikin nutsuwarsa da dattijankarsa da ilimin addini ya yiwa ado yake takawa yana riqe da kaykkyawar baqar sandarsa me sulbi.
Bai dakata ba har sai da suka qarasa bakin qaramar motar da yakan koma gida a cikinta a duk qarshen biki irin wannan. Motace qarama me wani irin launi da sarakunan qasar England sukafi amfani da irinta tun tale tale.
Sai daya tabbatar da zamansa a motar,ya matsa da kansa ya gyara masa alkyabbar data kasance wani tambari na musamman na sarautarsu ya maida qaramar murfin ya rufe sannan ya rusuna cikin girmama da muryar da shi kadai zai iya ji yace
"Keessummaa sana nan tuffadha(zan sallami baqi)" Kai mooti abba ya gyada cikin salo na sarauta,ya daga hannunsa ga haisam sannan motocin suka fara motsawa suna ficewa daga fargajiyar masallacin,wanda tazara kadance tsakaninsa da ainihin fadar mooti abba jifar din.
Idanunshi akan motocin kamar meson tabbatar da lafiyar mahaifinnasa,sannan a nutse ya sanya yatsarsa yana jan rawanin dake fuskarsa daidai karan hancinsa yana sake rufeshi.
"Fuula kee dhoksuu filatta(me yasa kafi zabar rufe fuskarka?)" Yaji an fadi daga bayansa,abinda ya sanyashi waiwayawa a nutse duk da ya fahimci muryar waye.
Boyayyen murmushin nan nasa yayi cikin mayanin fuskarsa yana duban omari. Yasan ya sake maimaita maganar kawai don yayi tsokana.......ya kuma samu nasarar tuna masa da abinda shaf ya mance dashi.
"Omari.......ba zaka daina ba ko?"
"Ka gayamin ta yaya zan daina?,bayan nima naga abinda ta gani din?". Wani miskilin murmushin ya kuma saki wanda ba zaka samu nasarar ganinsa ba saboda rufaffiyar fuskarsa,ya kada kansa a hankali.
"Kana yi kaman bakasan komai akan muhammad haisam ba....."
"Idan nace nasan komai din kamar zai zamana na yiwa kaina qarya ne" Ya amsa masa yana bin bayansa sanda yake komawa zuwa babbar qofar masallacin don kaucewa idanu da kallon jama'ar dake wucewa nesa kadan dasu,don tunda har baibar masallacin ba masu tsaronsa yasan ba lallai subar kowa ya sake shiga ba banda na ciki da suka samu yin sallah a cikin wasunsu suma suke haramar fita.
Yana tube rufaffun takalmansa da bayansu ya zamana budadde muryar tayi sallama daga gefansa. A nutse ya daga kai yana amsa masa. Salawi ne......wanda ya kasance me hidimta masa ta fannin kula da abubuwan hawansa......dokunansa da motocinsa.
"Obbo(yallabai),a matso maka da farda(doki) ne?" Kai ya girgiza a nutse,so samu ma ya zauna cikin masallacin kafin ya wuce cikin gidan,to amma hakan yasan bazai samu ba.....don tabbas yasan anna tana can tana dakon shigowarsa......kome dare kuma bazata je ta kwanta ba sai ya shigo din.
"Jamaal bai yiwa akhnan ba.....saboda II semble trés religieux(yayi zubin masu addini)......har yanzu wannan tsohon tunanin yana tare da ita......mais(amma) idan kin yarda dani.....wannan lokacin kiyi mata irin abinda takeyi mana?" Aisa ta shawarci shehinaz,dan fidda ido shehinaz tayi tunda aisa ta fara maganar
"Me kenan?"
"Ki koyi shariya da basarwa.....karkiyi qorafi akan abinda tayi,Arrête de te plaindre d'elle(ki daina qorafi a kanta)indai akan Jamaal ne,Laisse-la vivre comme elle veut(ki barta tayi rayuwarta yadda takeso)yadda kuma ta tsara......kin fahimta?". A nutse shehinaz ta gyada kanta,ta fahimci abinda aisa ke fadi,wanda dama wasu lokutan idan ta cakude a tsakaninsu aisa din kadai tunaninta ke zama a jikinta ta ajiye mafita guda daya.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 15
*_ETHOPIA🇪🇹_*
*_oromia region_*
*_jimma_*
K'abilar oromo daya daga cikin manyan qabilu ne da qasar Ethiopia ke dasu. Qabila ce data kasance ta musamman kuma ta biyu da yarenta yafi yawa a qasar Ethiopia din(afaan oromo),idan ka cire yaren Amharic yaren oromo shine na biyu da sukafi yawa cikin qasar Ethiopia din.
Qabila ce da take da mawadata sosai,suna da qarfin arziqin,hakanan mafi akasarin al'adunsu suna nuna irin qarfin arziqin da suke dashi. Al'adun yaren oromo na dabanne,wasu irin al'adu na musamman girmama manya.....girmama yanayi gaskiya dayin adalci kyautata mu'amala tsakaninka da jama'a.
Yanki na musamman suke dashi......da yawansu kuma sunfi yawa a jimma......wani babban gari dake dauke da wani irin yanayi(weather)me matuqar kyau dadi da kuma nutsuwa. Saidai hakan bai hanasu rayuwa cikin garuruwa da dama a qasar Ethiopia din ba.....kamar addis ababa capital na Ethiopia din da sauran garuruwa.
Duk da kyau irin na al'ummae Ethiopia,amma qabilar oromo kyansu na dabanne. Wata irin launin fata garesu......da wani irin hanci da launin baki(lips) da yake sake bambanta da kowacce qabila cikin qasar ta habasha.
*_irreechaa festival day_*
*ABA JIFAR PALACE (Aba jifar mosque national mosque jimma)*
Ba abinda ke fita daga ilahirin manyan sifikun dake da dogon zangon cimma kunnuwan al'umma na nesa da kusa.....saboda ingancinsu da yadda aka zamanantar dasu face daddan sautin karatun al_qur'ani me girma da qira'ar fitaccen makarancin alqur'anin nan dan asalin qasar habasha Ethiopia wato sheik afif muhammad taj. Sak da sak muryar ke fita da wani irin kwantaccen karatu da muryar dake qara nutsuwa cikin zukatan masallatan dama wadanda ke nesa da masallacin ba sallar suke bi ba.
Wata muryar da ta zame wa al'ummar yankin ta daban kuma ta musamman.......duk da cewa salon karatun sheik afif taj ne.......amma kuma sautin muryar ba tashi bace sam sam. Akwai wani irin taushi da amo daya sake banbanta muryar data sheik afif taj.
Duk da ta kasance yau din ranar juma'a ce.......amma cikar masallacin ta zama ta daban da kowanne lokaci saboda dalilai guda biyu. Dalili na farko yau din tazo musu a watan October ne......daidai da ranar da suke gabatar da bikin al'ada na irreechaa......biki ne ko ace festival da ya jima cikin qabila da yaren oromo ana gabatar dashi shekaru masu yawan gaske.....bikine da kafin musulunci ya mamayi qasar sukeyinsa don godewa abun bautarsu a shekaru daruruwa da suka shude,saidai bayan zuwan musulunci tun daga zamanin king Solomon da queen sheeba sai aka musuluntar dashi ya zamana daidai da tsarin da bai sabawa addini ba.
Abun yaci gaba da kasancewa a haka har kawo yanzu da moti(sarki a yaren oromo)abba jifar abba yake kan tashi sarautar. Sarautar da a wasu fuskokin iya tsari tafi da mulki da kuma shigo da zallar wayewa a cikinta yaso yayi kamaceceniya da tsarin sultane muhammas hammud.
Ya maida tsarin ya sakeyin daidai da yadda zai dace da addini. Festival din ya sanyashi ya zamana ranar ciyarwa ga marasa qarfin da dukka ya kasance daga yaren oromo dama yankin oromo gaba daya,ba iya jimma kadai ba. Ranar ya sake maidata ta zama ranar kyauta sadaka da miqa kayan abinci wa mabuqata marayu da marasa qarfi. Abun zuwa yanzu yayi girma da fadadar da bawai yankin oromo kadai ba......ana fidda abinci daga taskarsa da kuma masarautarsa a irin wannan rana da yayi yawan da ake fita dasu wasu garuruwan dake cikin qasar habasha gaba daya.
Bayan kammala taron akwai zaman addu'a da saukar qur'ani da akeyi na musamman don sake samun wanzuwar zaman lafiya da yauqaqar arziqi da albarkar rayuwa ga kowa. Saidai wannan sashen,an qirqireshi ne qarqashin jagorancin d'ansa *Prinsii(yarima)SHEIK MUHAMMAD HAISAM ABBA JIFAR*.
Shi yake kula da wannan sashen,shine kuma yake dauke da nauyinsa da dukka iyawarsa. Jajirtaccen d'a guda daya daya zamewa mooti abba jifar daya tamkar da dubu. Duk da bashi daya ya haifa din ba........amma ya zame masa na daban da samun irinsa ba nan kusa ba.
Bashi kadai ba.......hatta da masarautar oromo dama yankin gaba daya sun shaida da hakan,wannan ya sanya ko a yau cikar masallacin SHEIK HAISAM na daga cikin dalilin sabbaba shi.
Yariman da kaf tarihin yankin oromo ba'a taba haifar irinsa ba........yana da wasu irin personality daya jawo masa farinjinin da yake bawa mahaifiyarsa tsoro.......farinjinin daya sanya a dole ta tsaya tsaiwar daka da dukka qafafunta wajen nema masa kariya ta kowacce fuska,ta kuma kowacce halastacciyar hanya.
Cikin nutsuwa da kamala ya sallame sallar,kafin sauran daruruwan mutanen dake binsa jam'i a babban masallacin suma su sallame,ciki kuwa harda mahaifinsa mooti abba jifar.
Shuru masallacin ya dauka na wasu mintuna,sanda yake sadda kansa qasa yana karanta.
"Astagfirullah astagfirullah astagfirullah,Allahumma antassalam,wa minkassalam,tabarakta ya zaljalali walikram,la'ilaha illallah,wahdahu la sharikalahu,lahul mulk wa lahul hamd wa huwa ala kulli shai'een qadir,Allahumma la mani'a lima a'a daita.....wala mu'udiya lima mana'ata wala yanfa'u zaljaddi minkaljadd". Can qasan ranshi,ya dora da gajerun azkar da akanyi bayan sallamewa daga sallah,sannan ya motsa cikin cikakkiyar nutsuwarsa yana fuskantar al'ummar dake bayansa cikin sahu.
Dukkaninsu sa'annine na mahaifinsa sarki abba jifar dama wadanda suka girmeshi,idan ka cire mutum biyun da suka kasance sa'anninsa ne wato omari da taarik.
Kaman yadda musulunci ya tanada haka ya miqa musu hannu sukayi musabaha cikin nutsuwa,wanda mahaifinsa sarki abba jifar ya zamana na qarshe da suka gaisa din. Murmushi ke sauka a fuskar moorti abba jifar.....murmushin farinciki,murmushin nasarar da Allah ya bashi na mallakar haisam a mazaunin d'iyan cikinshi,d'iyan nasa da baisan adadin mutanen dake buri da fatan inama ace su suka samu d'a irin nashi.
Kyawawan kewayayyun idanunsa dake da wasu irin zara zaran eye lashes da kuma kwantacciyar girarsa data kusa hadewa da juna da tudun karan hancinsa da shatinsa ya bayyana kawai kake iya gani saboda wani salon nadin rawani da ya yiwa kansa ya lullube har hancinsa,amma hakan bazai hanaka fahimtar martanin murmushin daya maidawa mahaifinsa ba.
Gaisuwar tasu tazo qarshe saboda motsawar dogarawansa,abinda ya sanyashi miqewa don shima ya shiga tawagar ayarin rakiyar mahaifinsa ba tare da damuwa da tashi tawagar dake jiransa ba.
Yana daga gefan mahaifinnasa sanda suke takawa tare cikin zagayewar hadimansa. Cikin nutsuwarsa da dattijankarsa da ilimin addini ya yiwa ado yake takawa yana riqe da kaykkyawar baqar sandarsa me sulbi.
Bai dakata ba har sai da suka qarasa bakin qaramar motar da yakan koma gida a cikinta a duk qarshen biki irin wannan. Motace qarama me wani irin launi da sarakunan qasar England sukafi amfani da irinta tun tale tale.
Sai daya tabbatar da zamansa a motar,ya matsa da kansa ya gyara masa alkyabbar data kasance wani tambari na musamman na sarautarsu ya maida qaramar murfin ya rufe sannan ya rusuna cikin girmama da muryar da shi kadai zai iya ji yace
"Keessummaa sana nan tuffadha(zan sallami baqi)" Kai mooti abba ya gyada cikin salo na sarauta,ya daga hannunsa ga haisam sannan motocin suka fara motsawa suna ficewa daga fargajiyar masallacin,wanda tazara kadance tsakaninsa da ainihin fadar mooti abba jifar din.
Idanunshi akan motocin kamar meson tabbatar da lafiyar mahaifinnasa,sannan a nutse ya sanya yatsarsa yana jan rawanin dake fuskarsa daidai karan hancinsa yana sake rufeshi.
"Fuula kee dhoksuu filatta(me yasa kafi zabar rufe fuskarka?)" Yaji an fadi daga bayansa,abinda ya sanyashi waiwayawa a nutse duk da ya fahimci muryar waye.
Boyayyen murmushin nan nasa yayi cikin mayanin fuskarsa yana duban omari. Yasan ya sake maimaita maganar kawai don yayi tsokana.......ya kuma samu nasarar tuna masa da abinda shaf ya mance dashi.
"Omari.......ba zaka daina ba ko?"
"Ka gayamin ta yaya zan daina?,bayan nima naga abinda ta gani din?". Wani miskilin murmushin ya kuma saki wanda ba zaka samu nasarar ganinsa ba saboda rufaffiyar fuskarsa,ya kada kansa a hankali.
"Kana yi kaman bakasan komai akan muhammad haisam ba....."
"Idan nace nasan komai din kamar zai zamana na yiwa kaina qarya ne" Ya amsa masa yana bin bayansa sanda yake komawa zuwa babbar qofar masallacin don kaucewa idanu da kallon jama'ar dake wucewa nesa kadan dasu,don tunda har baibar masallacin ba masu tsaronsa yasan ba lallai subar kowa ya sake shiga ba banda na ciki da suka samu yin sallah a cikin wasunsu suma suke haramar fita.
Yana tube rufaffun takalmansa da bayansu ya zamana budadde muryar tayi sallama daga gefansa. A nutse ya daga kai yana amsa masa. Salawi ne......wanda ya kasance me hidimta masa ta fannin kula da abubuwan hawansa......dokunansa da motocinsa.
"Obbo(yallabai),a matso maka da farda(doki) ne?" Kai ya girgiza a nutse,so samu ma ya zauna cikin masallacin kafin ya wuce cikin gidan,to amma hakan yasan bazai samu ba.....don tabbas yasan anna tana can tana dakon shigowarsa......kome dare kuma bazata je ta kwanta ba sai ya shigo din.