Sashe 66
Luu Luu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kanta ta qasqantar,tana jin girman aikin da akhnan din ta bata. Tasan wasu abubuwa game dashi din,saboda dukkan yanayi yana alamta cewa wannan baqon yasha banban da sauran baqin da takeyi din.
Har tayi taku uku ta dakata,tana tuna cewa birra batace komai ba akan maganganunta,koda kalmar TO data saba cewa a duk sanda tayi umarni da wani abu.
"Kamar kinsan wani abu da yake ni bansan dashi ba.......meye wannan abun?" Ta jefawa birra tambayar tana waiwayowa gami da zube mata kyawawan blue eyes dinta.
Qasa birra tayi da kanta,aminci ne zalla a tsakaninsu tsahon shekarun da suka diba suna hidimta mata,alqawari ne da kuma rantsuwa sukayi akan ba zasu taba cutar da ita ba sam sam......amana da sirri sune zasu wanzu a tsakaninsu har abada,komai tsanani. A sanyaye ta motsa labbanta
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 57
___________________________
*_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_*
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
____________________________
"Morsa safiyya ce ta karbi ragamar shirin tarbarsa". Sosai ta zubawa birra idanu tana qoqarin hado bakin zaren maganar tata. Morsa safiyya?......a hannu cikin shirin zuwan baqo gareta?.
"Indai har a wannan karon morsa safiyya keda hidimar tarbarsa......tabbas ya riga daya fadi.......ya kuma rasata tun kafin ya sanya qafafunsa masarautar agadez" Ta raya hakan a zuciyarta tana gyada kanta gami da jin wani abu yana tasiri a ranta.
"Daga wanne yanki zaizo?" Ta sake tambayar birra tana jin kwanciyar hankali a ranta.
"Zinder......daga zinder ne uwar gijiyata".
"Jeki......iya haka kawai ya wadatar" Ta fada tana sake samun sukuni cikin ranta.
Koda morsa safiyya bata da alaqa da zuwansa......koda bata da alaqa dashi,amma akwai wani abu a tare dashi da tayi liking,har takejin ya cancanci wannan tarbar irin tata. Wani qasaitaccen murmushi ya subuce mata......wataqila tarin addu'o'inta ne a yau Allah zai amsa mata......tarin fatanta ne yau qila zai cika......koda a iya wannan ranar......koda a iya wannan lokacin kadai ta nunawa morsa safiyya iyakarta ita ya wadatar da ita......ko yaya tanason ta gwada mata batakai ba,wataqila hakan ya zama silar da zata fita a rayuwarta,ta kuma nesanta kanta da dukka abinda ya shafeta kamar yadda ta jima tana buri da kuma muradi.
"Kayi kuskure" Ta fada qasa qasa tana hayewa saman qasaitaccen gadon da aka kashema lokaci da kudi kafin wanzuwarsa a dakin. Ta lume sosai cikin duvet da comforter tana lumshe idanunta. Tana wassafa irin sallamar da zatayi masa......tana wassafa irin bankwanar da zasuyi dashi.......irin bankwanar da zata zamewa duk wani me gigin sake zuwa gareta izinar da bazai kuma sha'awar ganawa da ita ba bare ya buraci ta zama MATARSA!.
"wai mata?" Ta sake maimaita kalmar a fili tana sake maida idanunta ta lumshesu. Tana sake cika da mamakin tsaurin ido iri na maza.......tana same tariyo wadanda suka taba zuwa gurinta. Mutum daidai har goma sha uku.
Dukkaninsu babu wani qasqantaccen mutum........babu wani me muni ko talaka a cikin su,hasalima su da iyayensu dukka sannanu kuma manyan mutanene tsakanin qasar niger din,Nigeria,Gabon,Camaro,Chad harma da algeria da kuma Egypt. Sai YANAAR da yayi tattaki tun daga Istanbul.
Wani siririn tsaki taja,haushi yana sake cikata. Waisu dukkaninsu gani sukeyi suna da wani quality isa ko qarfin kaiwa da zasu mallaketa?. A nasu yaudarar kawunansu,sun cika nauyin mizani da ma'aunin aure da mallakar akhnan?.
Wani murmushi ta saki tana aza kanta sosai saman pillow,tana jin adadin yaudarar kawunansu dake tattare dasu,zallar wauta da kuma wawantar da kansu. Hankalinta a yanzun a kwance yake ba kamar dazu ba,lokaci kawai take jira,shi yasa takejin baccin da batayi jiya ba isashe a yanzun yana kama idanunta,tana jin gwara tayi baccin ta sake tashi fresh.
Har saman kanta taja comforter din ta rufe,lallausan qamshin jikinta da wanda yake fita daga shimfidun alfarma na gadon suka hadu suka gauraya,suka bada wani kalar qamshi me wani irin sanyi tare da nuna ajin mamallakin dukka wannan qamshin.
*FALAAK*
A nutse take fitowa a dakinta tana kuma takowa zuwa ainihin parlor din morsa na musamman da take hutawa.
Sakakkiyar doguwar riga 'yar turkey ce a jikinta da mayafinta dukka da suka kasance kalar olive green.
Littafine dan qarami a hannunta data manneshi a qirjinta,idanunta akan morsa dake kashingide sanda take takowar,sai badee'a dake tsugunne a gafenta,kusa da ita wata kyakkyawar leda ce a ciki da ta tabbatar hijabanta ne a ciki.
Dab da zata qaraso morsa safiyya ta daga kai tana qare mata kallo. Daga jiya zuwa yau tana gani wani baqon yanayi tattare da falaak din. Ba zatace ga irin yanayin ba,ko kuma ga abinda ya faru,saidai tasan akwai wani baqon abu tattare da ita.
Da farko ta dauko ko daga malamin ne,amma kuma yadda ta zauna tana mata bayanin gamsuwar da tayi da Sheikh haisam sama da oustaz Ousmane sai hankalinta ya kwanta.
"Da gaske na dabanne momma........har yanxu na kasa aminta wai koyarwa yakeyi momma.......".
"Me yasa kika ce haka?" Kai falaak ta jinjina idanunta kan abincin gabanta da take juyawa da cokali.
"Ban taba ganin sheikh irinsa ba momma.........wani irin izza nake hange a jininsa,yafimin kama da jinin sarauta ko basarake" Ta qarasa maganar tana sauke idanunta akan momma.
Idanu momma din ta zuba mata,sai kuma ta janye dubanta tana son gano wannan yabon da falaak ke masa na kusan mintina talatin,to amma saita tuna,ko sultane sai daya kirata ya masa maganarsa,ya kuma tabbatar mata ya gamsu dashi dari bisa dari. Har sultane din yaso bata dariya sanda yace.
"So samu ko sau daya a sati mu dinga zama dashi yana karantar dani safiyya" Murmushi me kama da dariya ta saki.
"Sultane guda?,kuma ina kaga lokacin?". Ta fadi duk da tasan halinsa. Mutum ne me sauqin kai idan ka fahimceshi,hakanan ma'abocin son karatuttukan addini ne. Sau da dama idan ya kebe baya komai,zaka sameshi yana sauraren karatuttukan malam da ya aminta da koyarwarsu ne. Yakance.
"Muna mulki ne kawai don ya zama dole a kanmu,amna shugabanci masifa ce da saidai mu roqi Allah ya fiddamu ranar qiyama,duk yadda mukakai ga kwatanta adalci kuwa.......rayuwa duniya ba komai a cikin ta safiyya face rudu,idan baka nema ilimi ba.....duk girman rawaninka ba ruwan Allah da wannan,ranar qiyama zai saita hanyarka zuwa wuta"
To ko a yanzun ma murmushi shima ya maida mata.
"Safiyya......ilimi kogi ne,ta inda ka qare ta nan wani ya fara......na hangi wata irin nutsuwa a tare dashi,da wani irin hasken ilimi,zai wahala nan gaba kadan ban shugabantar dashi ba,inaji a jikina na samu wani mashawarci na kusa kusa da bani dashi sanadin rashin haihuwar d'a namiji".
Dukka bayanansu shida falaak itama ya sake saka mata nutsuwa dashi,duk da cewa bata samu ganawa dashi ba a ranar,don kafin ta fito har ya wuce bayan ya sallami su falaak.
"Ba asalin dan qasar nan bane,ba wani bane kuma,almajiri ne mai tarin ilimin addini,kawai kinsan ilimin addini yana sawa mutum wani irin kwarjini ne.........to amma alhamdulillah......dama abinda ake gudu a samu qasa da wanda ya kai oustaz Ousmane din" Kai falaak ta jinjina.
"Amma da gaske yana da doka momma......yace dole saidai na samu me rakani karatun,ko mu dauka tare,ko ta zauna ta jira a kammala qaramin".
"Ba damuwa bane......ga badi'a"
"Nima itace tazo raina" Falaak ta fadi tana diban abincin takai bakinta.
A gefe ta ajiye littafin tana hawa saman babbar daddumar da momma ke kashingide akai.
"Allah yasa manya ne hijaban badi'a".
"Manyan kike sha'awa kuma?" Momma ta fada tana juya wani dan qaramin akwati a hannunta wanda ke dauke da wata irin azurfa me daraja da aka sarrafata daga turkey.
"Haka yace......sheikh haisam ne yace shi zan dinga sakawa" Ta furta idanunta akan hijaban da badi'a ta zazzage tana daga mata su. Murmushi ya qwacewa falaak,ta hade hannunta guri daya.
"Wanne irin jilbab ne haka masu kyau badi'a?".
"Huguma closet.......can na shiga na dubasu......yanzun nan sarkin gida ya aika aka karbosu,har qofar gida daga garejin mota suka bayar takanas aka kawo". Kai falaak ta jinjina,bata sake ma cewa komai ba don tasan irin kayan da huguma closet din suke saidawa. Wani irin quality garesu,price din su kullum mamaki yake bata. Tana hira wani lokaci da hadimanta da sukan shiga Nigeria siyayya,sun sha gaya mata ko cikin kano ba kowanne kasuwa da shago bane yake da irin nata price din ba.
08187255862
Join our WhatsApp group.
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
(Muna aika kaya ko ina cikin Nigeria,nijer,ghana da Cameron).
"Ki kaimin ciki badi'a,saura awa biyu lokacin shiga aji yayi"
"An gama ranki ya dade". Ta fadi ta yunqura tana kwashe kayan.
Barin badi'a gurin morsa ta ajiye akwatin zoben hannunta. Ta dubi falaak,har qasan ranta tana jin dadin yadda karatu ya kama zuciyar falaak din,inama ace hakan zata faru da akhnan ko sau daya ne?.
"Momma.......don Allah ba gulma ba" Falaak ta fada tana murmushi. Itama qaramin murmushin ta saka.
"Gulma mana falaak" Murmushi tayi sosai,har sai da jerarrun haqoranta suka bayyana.
"Allah ba gulma ba kawai inason sani".
" Fadi falaak" Morsa ta fada tana kallon agogon dake daura dasu.
"Don Allah wanne kalan baqo wannan karon yaa akhnan zatayi......ina fata ya zama shine miji na qarshe da zata zaba" Shuru kadan morsa din tayi,abinda yaja hankalin falaak ta zubawa morsa din idanu. Nisawa tayi a hankali,ta miqe ta zauna tana duban falaak.
(08187255862 lu'u lu'u paying)
"Shine mijinta in sha Allah......miji me addini.......mijin da zai saita rayuwarta,ya fiddata daga duhu zuwa haske.....mijin da zatayi alfahari dashi duniya da lahira.......HAKEEM JALAAL". Idanu falaak ta waro kafin ta samu ta hadiye wani yawu,tana duban morsa kaman ba zata daina ba,kafin daga bisani ta tattaro qwarin gwiwarta tace.
Har tayi taku uku ta dakata,tana tuna cewa birra batace komai ba akan maganganunta,koda kalmar TO data saba cewa a duk sanda tayi umarni da wani abu.
"Kamar kinsan wani abu da yake ni bansan dashi ba.......meye wannan abun?" Ta jefawa birra tambayar tana waiwayowa gami da zube mata kyawawan blue eyes dinta.
Qasa birra tayi da kanta,aminci ne zalla a tsakaninsu tsahon shekarun da suka diba suna hidimta mata,alqawari ne da kuma rantsuwa sukayi akan ba zasu taba cutar da ita ba sam sam......amana da sirri sune zasu wanzu a tsakaninsu har abada,komai tsanani. A sanyaye ta motsa labbanta
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 57
___________________________
*_Domin qulla huldar kasuwanci damu,HUGUMA CLOSET.......,siya ko siyowa wani,reposting ko sari akan farashi me rahusa da babu irinsa,maza yi joining group namu don samun ingantattun kayan da babu ha'inci a ciki da izinin Allah_*
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
____________________________
"Morsa safiyya ce ta karbi ragamar shirin tarbarsa". Sosai ta zubawa birra idanu tana qoqarin hado bakin zaren maganar tata. Morsa safiyya?......a hannu cikin shirin zuwan baqo gareta?.
"Indai har a wannan karon morsa safiyya keda hidimar tarbarsa......tabbas ya riga daya fadi.......ya kuma rasata tun kafin ya sanya qafafunsa masarautar agadez" Ta raya hakan a zuciyarta tana gyada kanta gami da jin wani abu yana tasiri a ranta.
"Daga wanne yanki zaizo?" Ta sake tambayar birra tana jin kwanciyar hankali a ranta.
"Zinder......daga zinder ne uwar gijiyata".
"Jeki......iya haka kawai ya wadatar" Ta fada tana sake samun sukuni cikin ranta.
Koda morsa safiyya bata da alaqa da zuwansa......koda bata da alaqa dashi,amma akwai wani abu a tare dashi da tayi liking,har takejin ya cancanci wannan tarbar irin tata. Wani qasaitaccen murmushi ya subuce mata......wataqila tarin addu'o'inta ne a yau Allah zai amsa mata......tarin fatanta ne yau qila zai cika......koda a iya wannan ranar......koda a iya wannan lokacin kadai ta nunawa morsa safiyya iyakarta ita ya wadatar da ita......ko yaya tanason ta gwada mata batakai ba,wataqila hakan ya zama silar da zata fita a rayuwarta,ta kuma nesanta kanta da dukka abinda ya shafeta kamar yadda ta jima tana buri da kuma muradi.
"Kayi kuskure" Ta fada qasa qasa tana hayewa saman qasaitaccen gadon da aka kashema lokaci da kudi kafin wanzuwarsa a dakin. Ta lume sosai cikin duvet da comforter tana lumshe idanunta. Tana wassafa irin sallamar da zatayi masa......tana wassafa irin bankwanar da zasuyi dashi.......irin bankwanar da zata zamewa duk wani me gigin sake zuwa gareta izinar da bazai kuma sha'awar ganawa da ita ba bare ya buraci ta zama MATARSA!.
"wai mata?" Ta sake maimaita kalmar a fili tana sake maida idanunta ta lumshesu. Tana sake cika da mamakin tsaurin ido iri na maza.......tana same tariyo wadanda suka taba zuwa gurinta. Mutum daidai har goma sha uku.
Dukkaninsu babu wani qasqantaccen mutum........babu wani me muni ko talaka a cikin su,hasalima su da iyayensu dukka sannanu kuma manyan mutanene tsakanin qasar niger din,Nigeria,Gabon,Camaro,Chad harma da algeria da kuma Egypt. Sai YANAAR da yayi tattaki tun daga Istanbul.
Wani siririn tsaki taja,haushi yana sake cikata. Waisu dukkaninsu gani sukeyi suna da wani quality isa ko qarfin kaiwa da zasu mallaketa?. A nasu yaudarar kawunansu,sun cika nauyin mizani da ma'aunin aure da mallakar akhnan?.
Wani murmushi ta saki tana aza kanta sosai saman pillow,tana jin adadin yaudarar kawunansu dake tattare dasu,zallar wauta da kuma wawantar da kansu. Hankalinta a yanzun a kwance yake ba kamar dazu ba,lokaci kawai take jira,shi yasa takejin baccin da batayi jiya ba isashe a yanzun yana kama idanunta,tana jin gwara tayi baccin ta sake tashi fresh.
Har saman kanta taja comforter din ta rufe,lallausan qamshin jikinta da wanda yake fita daga shimfidun alfarma na gadon suka hadu suka gauraya,suka bada wani kalar qamshi me wani irin sanyi tare da nuna ajin mamallakin dukka wannan qamshin.
*FALAAK*
A nutse take fitowa a dakinta tana kuma takowa zuwa ainihin parlor din morsa na musamman da take hutawa.
Sakakkiyar doguwar riga 'yar turkey ce a jikinta da mayafinta dukka da suka kasance kalar olive green.
Littafine dan qarami a hannunta data manneshi a qirjinta,idanunta akan morsa dake kashingide sanda take takowar,sai badee'a dake tsugunne a gafenta,kusa da ita wata kyakkyawar leda ce a ciki da ta tabbatar hijabanta ne a ciki.
Dab da zata qaraso morsa safiyya ta daga kai tana qare mata kallo. Daga jiya zuwa yau tana gani wani baqon yanayi tattare da falaak din. Ba zatace ga irin yanayin ba,ko kuma ga abinda ya faru,saidai tasan akwai wani baqon abu tattare da ita.
Da farko ta dauko ko daga malamin ne,amma kuma yadda ta zauna tana mata bayanin gamsuwar da tayi da Sheikh haisam sama da oustaz Ousmane sai hankalinta ya kwanta.
"Da gaske na dabanne momma........har yanxu na kasa aminta wai koyarwa yakeyi momma.......".
"Me yasa kika ce haka?" Kai falaak ta jinjina idanunta kan abincin gabanta da take juyawa da cokali.
"Ban taba ganin sheikh irinsa ba momma.........wani irin izza nake hange a jininsa,yafimin kama da jinin sarauta ko basarake" Ta qarasa maganar tana sauke idanunta akan momma.
Idanu momma din ta zuba mata,sai kuma ta janye dubanta tana son gano wannan yabon da falaak ke masa na kusan mintina talatin,to amma saita tuna,ko sultane sai daya kirata ya masa maganarsa,ya kuma tabbatar mata ya gamsu dashi dari bisa dari. Har sultane din yaso bata dariya sanda yace.
"So samu ko sau daya a sati mu dinga zama dashi yana karantar dani safiyya" Murmushi me kama da dariya ta saki.
"Sultane guda?,kuma ina kaga lokacin?". Ta fadi duk da tasan halinsa. Mutum ne me sauqin kai idan ka fahimceshi,hakanan ma'abocin son karatuttukan addini ne. Sau da dama idan ya kebe baya komai,zaka sameshi yana sauraren karatuttukan malam da ya aminta da koyarwarsu ne. Yakance.
"Muna mulki ne kawai don ya zama dole a kanmu,amna shugabanci masifa ce da saidai mu roqi Allah ya fiddamu ranar qiyama,duk yadda mukakai ga kwatanta adalci kuwa.......rayuwa duniya ba komai a cikin ta safiyya face rudu,idan baka nema ilimi ba.....duk girman rawaninka ba ruwan Allah da wannan,ranar qiyama zai saita hanyarka zuwa wuta"
To ko a yanzun ma murmushi shima ya maida mata.
"Safiyya......ilimi kogi ne,ta inda ka qare ta nan wani ya fara......na hangi wata irin nutsuwa a tare dashi,da wani irin hasken ilimi,zai wahala nan gaba kadan ban shugabantar dashi ba,inaji a jikina na samu wani mashawarci na kusa kusa da bani dashi sanadin rashin haihuwar d'a namiji".
Dukka bayanansu shida falaak itama ya sake saka mata nutsuwa dashi,duk da cewa bata samu ganawa dashi ba a ranar,don kafin ta fito har ya wuce bayan ya sallami su falaak.
"Ba asalin dan qasar nan bane,ba wani bane kuma,almajiri ne mai tarin ilimin addini,kawai kinsan ilimin addini yana sawa mutum wani irin kwarjini ne.........to amma alhamdulillah......dama abinda ake gudu a samu qasa da wanda ya kai oustaz Ousmane din" Kai falaak ta jinjina.
"Amma da gaske yana da doka momma......yace dole saidai na samu me rakani karatun,ko mu dauka tare,ko ta zauna ta jira a kammala qaramin".
"Ba damuwa bane......ga badi'a"
"Nima itace tazo raina" Falaak ta fadi tana diban abincin takai bakinta.
A gefe ta ajiye littafin tana hawa saman babbar daddumar da momma ke kashingide akai.
"Allah yasa manya ne hijaban badi'a".
"Manyan kike sha'awa kuma?" Momma ta fada tana juya wani dan qaramin akwati a hannunta wanda ke dauke da wata irin azurfa me daraja da aka sarrafata daga turkey.
"Haka yace......sheikh haisam ne yace shi zan dinga sakawa" Ta furta idanunta akan hijaban da badi'a ta zazzage tana daga mata su. Murmushi ya qwacewa falaak,ta hade hannunta guri daya.
"Wanne irin jilbab ne haka masu kyau badi'a?".
"Huguma closet.......can na shiga na dubasu......yanzun nan sarkin gida ya aika aka karbosu,har qofar gida daga garejin mota suka bayar takanas aka kawo". Kai falaak ta jinjina,bata sake ma cewa komai ba don tasan irin kayan da huguma closet din suke saidawa. Wani irin quality garesu,price din su kullum mamaki yake bata. Tana hira wani lokaci da hadimanta da sukan shiga Nigeria siyayya,sun sha gaya mata ko cikin kano ba kowanne kasuwa da shago bane yake da irin nata price din ba.
08187255862
Join our WhatsApp group.
https://chat.whatsapp.com/FrqgC0YmUWP4FPmUzYuLJX
(Muna aika kaya ko ina cikin Nigeria,nijer,ghana da Cameron).
"Ki kaimin ciki badi'a,saura awa biyu lokacin shiga aji yayi"
"An gama ranki ya dade". Ta fadi ta yunqura tana kwashe kayan.
Barin badi'a gurin morsa ta ajiye akwatin zoben hannunta. Ta dubi falaak,har qasan ranta tana jin dadin yadda karatu ya kama zuciyar falaak din,inama ace hakan zata faru da akhnan ko sau daya ne?.
"Momma.......don Allah ba gulma ba" Falaak ta fada tana murmushi. Itama qaramin murmushin ta saka.
"Gulma mana falaak" Murmushi tayi sosai,har sai da jerarrun haqoranta suka bayyana.
"Allah ba gulma ba kawai inason sani".
" Fadi falaak" Morsa ta fada tana kallon agogon dake daura dasu.
"Don Allah wanne kalan baqo wannan karon yaa akhnan zatayi......ina fata ya zama shine miji na qarshe da zata zaba" Shuru kadan morsa din tayi,abinda yaja hankalin falaak ta zubawa morsa din idanu. Nisawa tayi a hankali,ta miqe ta zauna tana duban falaak.
(08187255862 lu'u lu'u paying)
"Shine mijinta in sha Allah......miji me addini.......mijin da zai saita rayuwarta,ya fiddata daga duhu zuwa haske.....mijin da zatayi alfahari dashi duniya da lahira.......HAKEEM JALAAL". Idanu falaak ta waro kafin ta samu ta hadiye wani yawu,tana duban morsa kaman ba zata daina ba,kafin daga bisani ta tattaro qwarin gwiwarta tace.