Sashe 53
Luu Luu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Su uku ne tare dashi,abdii yana a gefan damansa,hamdi yana daga hannun hagunsa,sai Maher daya kasance sanannen dan gari.
Tun daga nesa kadan motarsa qirar Mercedes AMG g63,wanda zuwansa agadez ya siyeta da tarin daloli masu yawa.
Salawi ne yayi driving nasu,saidai kusan tazarar taku d'ari ya tsaida salawi din.
"Ka koma gidan,idan na kammala mu sake haduwa a nan ka maidani gida". Ya furta yana sanya hannunsa saman murfin motor zai bude,saidai kafin yakai ga budewar har hambal ya zagaya ya bude masa cikin matuqar girmamawa ya kuma ja baya yana jiran fitowarsa. Sanda yake fitowa beeno ya soma gyara masa zaman cloak robe dinsa,ya daga kai a nutse ya sauke masa wani kallo daya saka hantar cikin beeno din kadawa. Baya yaja yana sadda kanshi,ya mace da irin nasa tsarin,sam sam irin wadannan al'adun basu sha mishi kai ba,hasalima ba sonsu yake ba,to amma shi din amanarsu ne,da kuma umarnin mooti suke aiki,dole ne su bashi dukkan wata kulawa data kamata,su kula da dukka motsinsa da lafiyarsa koda ba kai tsaye ba don sauke amanar adalin sarkinsu mooti abba jifar.
"Of eeggannoo godhaa....hin irra deebi'iin(ka kula....kada ka sake maimata hakan)" Ya furta da yaren oromo yana dauke brown eyes dinsa da hasken rana ya sake maidasu wani launi me fusgar hankali.
"Am dhiifama...Dhiifama naaf godhaa(kayi haquri,ka gafarceni)" Ya furta yana ja baya.
Abdii ke binsa da kallon mamaki,yanason magana amma kuma yadda sukayi da beeno ya sanyashi sawa bakinsa sakata. Wacce rayuwa *PRINSII SHEIK MUHAMMAD HAISAM ABBA JIFAR* ke shirin yi a agadez?. Rayuwa ce irin ta kowanne mutum me matsayi daidai dana dan uwansa......ya manta waye shi wai a qasar jimma da Ethiopia gaba daya?.
Har yanzu da suke dab da SULTANE PALACE yana jin wani fargaba. Kada dai yaje yace zaiyi rayuwa irin ta qasqantattun mutane?. Idan hakan ya kasance anya zai iya jurar gani kuwa?,zai iya cin amanar nanay da sultane ba tare da ya gaya musu ba?.
"Ku koma......zamu shiga ne da iya Maher" Ya bada umarnin na kai tsaye,wanda a take dukkansu sukaja baya,banda abdii da yayi tsaye cak a wajen.
"Maaloo....(please)......." Abdii ya fadi yana duban bayan haisam da sukaci gaba da takawa shi da maher zuwa babban katafaren qofar gidan.
"Andii!" Yadan kira sunanshi a kausashe ba tare daya waiwayoshi ba.
Duk yadda abdii keson ya bisa bazai bar shi ya soma taka gidan yanzu ba,zai iya wargaza komai,don ba lallai yaga an masa ba ya iya dauke kanshi kaman ba kowa ba. Koda zai fara shiga da abdii ba yanzu ba,sai yayi masa kyakkyawan training da bazai sauka daga qa'ida ba.
Daya bayan daya suke wuce sassanni da shinge shinge na gidan,har zuwa sanda suka fara shiga hurumin jinin masarautar kadai da na kusa dasu da kuma wadanda aka yarjewa.
Babbar qofa ta qarshe daya daga cikin hadiman morsa safiyya ya qaraso,a bayanshi mutum uku ne da duka marabci haisam din.
"Zamu fara yin sallah tukunna" Ya amsa musu yana duban agogon hannunsa.
"Babu laifi.....me martaba yana buqatar ganawa dakai dama kafin soma zaman karatun.....shi dinma yana a masallacin". Kai ya jinjina kawai,ya kuma nemi su masa jagora zuwa cikin masallacin.
Akwai ragowar lokaci,don haka ba cika sosai a masallacin,uwa uba kuma me martaba da yake ciki yana ganawa da wasu baqin. Ganinsu tare da hadiman morsa safiyya ya sanya basu samu wani wahala ba,dakarun dake tsare lafiyar sultane din cikin shigar kayan sulke suka dinga janye manyan gororin hannunsa da mashi suna basu hanyar wucewa,daga nan har zuwa ainihin cikin masallacin.
"Iyakacinmu nan.....amma kai kana iya shiga,lokacin shigarmu baiyi ba yanzu" Suka fada suna dakatawa. Idanunshi kawai ya dauke a kansu,sannna ya juya a nutse da zummar zare half shoe din qafarsa. Da hanzari ya murxawa Maher yatsuntsa guda biyu,abinda ya sanya Maher din saurin tashi daga duqawar da yayi ya zummar zare masa takalmin
(08187255862 lu'u lu'u paying)
"Hin dagatinaa" Ya masa magana da yaren oromo qasa qasa,ta yadda yayi imanin babu me fahimta koda yaji,sai ya tsaya qyam yana daidaita nutsuwarsa,kafin su taka a tare suna shigewa masallacin.
Wani irin katafaren masallaci ne me wani irin girma da kuma daukan hankali. Tun gabanin su shiga cikin masallacin haisam din ya gama karantar yanayin gininsa,gini ne da yake nuna zallar qwarinsa da kuma hikima sosai gurin ginashi.
Duk da yaune karon farko da yayi ido da ido da masallacin me tsohon tarihi,amma ya jima yana haduwa da rubuce rubuce a kansa. Abinda yafi bashi mamaki shine maganar bawa Allahn da ya zama jagoran ginin masallacin wato mallam zakariyya daya bada tabbacin duk wanda yaga faduwar ginin masallacin,to ba shakka zaiga tashin qiyama.
Ba wani abun mamaki bane gane me sarauta daga jinin wani masaraucin,musamman ga nutsatsen mutum ne tsananin tsinkaye da dogon tunani da kuma hangen nasa irin haisam din. Sultane din na dabanne......kamar yadda kwarjininsa ya zama wani na daban.
Saman wata qawatacciyar shimfidar dake nuna asalin sarautar qasar agadez din yake zaune. Yasha ado da launin kayan da suka kasance koraye ne,irin launin koren dake da daukan hankali da idanun me kallo.
Daga hagunsa da kuma damarsa mutane ne zaune,mutanen da kana kallonsu kasan akwai kusanci tsakaninsu daya basu daman zama haka su dashi,sai kuma alamun dake nuna akwai magana me muhimmanci da suke tattaunawa.
Sarkin fada ne ya motsa,cikin tausasa harshe yake sanar da sultane isowar haisam din,abinda yaja hankalin sultane din a nutse ya daga idanunsa zuwa ga haisam wanda yake tattakowa cikin nutsuwarsa.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 44
Gauraya idanunsu sukayi guri guda,,idanun sultane muhammad hammud a kansa,yayin da haisam ya janye kallonsa daga kan sultane,saboda dabu'antuwa da yayi na rashin girma ga sanya ido cikin idanun manya. Amma a qasan ransa yakejin wani nauyin mutumin,mutumin da yau ne karon farko daya soma ganinsa ido da ido,duk da baisan adadin iya hotunansa daya kalla ba a sanda bincike ya biyo dashi ta qasar a sanda yake shirye shiryen tahowa agadez din.
Daga inda sultane yake zaune yana nazartar tahowar haisam din,cikin jikinsa yake jin wani abu na daban game da yaron. Baiyi tsammanin ganinsa haka ba,matashin dake da qananun shekarun da duka duka basufi talatin ba zuwa da uku,ya dauka wani babban mutum ne zai dauki jagorancin karatunsu falaak din. A nasa son yafison me shekaru,to amma hakanan cikin jikinsa karon farko yakejin ya aminta da yaron.
Cloak robe dinsa yake qoqarin tattarewa don duqawa yakai gaisuwa ga sultane. Yadda yakeyi din kadai yasa sultane yakejin kamar ya dade cikin masarauta,sai ya daga hannu yana dakatar dashi daga qudawar da yake shirin masa,maimakon haka hannu ya bashi direct,haisam ma kuma ya miqa masa nasa sukayi musabaha,sannan sultane ya masa masauki kusa dashi.
Mamaki kadan ya d'arsu a zuciyar mutanen dake gurin,duk da cewa sultane din mutum ne me karamci qwarai,yana da girmama mutane sosai,babu ma kamar ace mutum masanin addini ne......kuma mahaddacin alqur'ani,wannan girman nasa yana ninkuwa a idanun sultane din.
Cikin nutsuwarsa yake bin tattaunawar da sukeyi akai,sai a sannan ya fahimci akan wasu dokoki ne na shari'a da akeson fiddasu,da wasu boyayyun qa'idoji na shari'a da za'a yisu a rubuce,ayi kuma seminar ta kwanaki ana wayarwa da malaman qasar agadez din kai.
Takardu aka raba a gurin,har tazo kan haisam. Idanun sultane a kansa sanda yasa hannu ya karba,ya bude ta a hankali yana duba maudu'an da suke ciki,da bayanan da ake buqatar warwaresu.
Murmushi kawai ya saki a nutse,ya maida takardar ya ajiye yana dora idanunsa akan sauran malaman da suke gurin.
"Ko zaka warware mana kowanne hukunci?" Muryar sultane ta sauka a kunnen haisam. A nutse ya waiwayo ya dubi sultane cikin girmamawa,a kallon farko kuma ya fahimci wani gwaji ne sultane yakeson masa.
"In fada tana da buqatar hakan sai nayi ranka ya dade" Ya furta da sasanyar nutsuwarsa cikin girmamawa.
Kai sultane ya gyada yana dauke idonsa daga kan haisam,murmushi kwance qasan zuciyar sultane din. 'Yan qananun mintunan da yayi da yaron ya fahimci yana da wata irin tarin nutsuwa da kuma kwarjinin da ba kasafai aka fiya samunsa jikin kowanne mutum ba,irin kwarjinin da yafi fita ne daga jikkunan ahalin sarauta.
Cikin qwarewa da tarin baiwar fasaha da zalaqar zance haisam din ya soma bayani da sharhi,bayanin da yaja hankalin duk wani wanda yake gurin,ya kuma sanya sultane maida hankalinsa kacokam kan haisam.
"Bari mu fara da hukunce hukuncen dake kan bayi mata......baiwa a daraja da martaba ba kamar d'iya take ba.......idan 'ya zatayi idda wata hudu da kwana goma,to baiwa wata biyu zatayi da kwana biyar shine iddarta.......,idan baiwa tayi zina,istibara'inta zai kasance haila daya ne wato jini daya,idan aka saki baiwa zatayi idda na wata biyu ne,ba kamar 'ya da zatayi wata uku ba,idan me baiwa ya siyar da ita ga wani,jini daya nan ma zatayi kafin ta zama mallakin wancan,sauran abinda ya shafi 'ya shine kamar haka. Duk wanda yayi zina da mace,sannan aka daura musu aure kafin tayi istibra'i to wannan auren batacce ne ba halastacce ba,dole a raba wannan auren,idan kuma har ya kebe da ita to taci sadaki,dole ya biya sadakinta,bayan ta gama istibra'i bayan rabuwarsu yana da ikon sake aurarta halal ne......"
"Amma kuma duk wanda ya daura aure da mace tana cikin idda,sannan ya tare da ita,to aurensu ya haramta har abada,koda ita dashi ne kawai suka rage a duniya,kwatankwacin hukuncin ma'auratan da sukayi li'ani(tsinenenuwa),ya rantse d'an data haifa ba nashi bane,itama ta rantse d'anshi ne,to bayan sunyi haka a kotu a gaban alqali wannan aure ya rabu har abada,kuma sun haramta ga juna har abada" Numfasawa yayi a hankali sannan yace.
Tun daga nesa kadan motarsa qirar Mercedes AMG g63,wanda zuwansa agadez ya siyeta da tarin daloli masu yawa.
Salawi ne yayi driving nasu,saidai kusan tazarar taku d'ari ya tsaida salawi din.
"Ka koma gidan,idan na kammala mu sake haduwa a nan ka maidani gida". Ya furta yana sanya hannunsa saman murfin motor zai bude,saidai kafin yakai ga budewar har hambal ya zagaya ya bude masa cikin matuqar girmamawa ya kuma ja baya yana jiran fitowarsa. Sanda yake fitowa beeno ya soma gyara masa zaman cloak robe dinsa,ya daga kai a nutse ya sauke masa wani kallo daya saka hantar cikin beeno din kadawa. Baya yaja yana sadda kanshi,ya mace da irin nasa tsarin,sam sam irin wadannan al'adun basu sha mishi kai ba,hasalima ba sonsu yake ba,to amma shi din amanarsu ne,da kuma umarnin mooti suke aiki,dole ne su bashi dukkan wata kulawa data kamata,su kula da dukka motsinsa da lafiyarsa koda ba kai tsaye ba don sauke amanar adalin sarkinsu mooti abba jifar.
"Of eeggannoo godhaa....hin irra deebi'iin(ka kula....kada ka sake maimata hakan)" Ya furta da yaren oromo yana dauke brown eyes dinsa da hasken rana ya sake maidasu wani launi me fusgar hankali.
"Am dhiifama...Dhiifama naaf godhaa(kayi haquri,ka gafarceni)" Ya furta yana ja baya.
Abdii ke binsa da kallon mamaki,yanason magana amma kuma yadda sukayi da beeno ya sanyashi sawa bakinsa sakata. Wacce rayuwa *PRINSII SHEIK MUHAMMAD HAISAM ABBA JIFAR* ke shirin yi a agadez?. Rayuwa ce irin ta kowanne mutum me matsayi daidai dana dan uwansa......ya manta waye shi wai a qasar jimma da Ethiopia gaba daya?.
Har yanzu da suke dab da SULTANE PALACE yana jin wani fargaba. Kada dai yaje yace zaiyi rayuwa irin ta qasqantattun mutane?. Idan hakan ya kasance anya zai iya jurar gani kuwa?,zai iya cin amanar nanay da sultane ba tare da ya gaya musu ba?.
"Ku koma......zamu shiga ne da iya Maher" Ya bada umarnin na kai tsaye,wanda a take dukkansu sukaja baya,banda abdii da yayi tsaye cak a wajen.
"Maaloo....(please)......." Abdii ya fadi yana duban bayan haisam da sukaci gaba da takawa shi da maher zuwa babban katafaren qofar gidan.
"Andii!" Yadan kira sunanshi a kausashe ba tare daya waiwayoshi ba.
Duk yadda abdii keson ya bisa bazai bar shi ya soma taka gidan yanzu ba,zai iya wargaza komai,don ba lallai yaga an masa ba ya iya dauke kanshi kaman ba kowa ba. Koda zai fara shiga da abdii ba yanzu ba,sai yayi masa kyakkyawan training da bazai sauka daga qa'ida ba.
Daya bayan daya suke wuce sassanni da shinge shinge na gidan,har zuwa sanda suka fara shiga hurumin jinin masarautar kadai da na kusa dasu da kuma wadanda aka yarjewa.
Babbar qofa ta qarshe daya daga cikin hadiman morsa safiyya ya qaraso,a bayanshi mutum uku ne da duka marabci haisam din.
"Zamu fara yin sallah tukunna" Ya amsa musu yana duban agogon hannunsa.
"Babu laifi.....me martaba yana buqatar ganawa dakai dama kafin soma zaman karatun.....shi dinma yana a masallacin". Kai ya jinjina kawai,ya kuma nemi su masa jagora zuwa cikin masallacin.
Akwai ragowar lokaci,don haka ba cika sosai a masallacin,uwa uba kuma me martaba da yake ciki yana ganawa da wasu baqin. Ganinsu tare da hadiman morsa safiyya ya sanya basu samu wani wahala ba,dakarun dake tsare lafiyar sultane din cikin shigar kayan sulke suka dinga janye manyan gororin hannunsa da mashi suna basu hanyar wucewa,daga nan har zuwa ainihin cikin masallacin.
"Iyakacinmu nan.....amma kai kana iya shiga,lokacin shigarmu baiyi ba yanzu" Suka fada suna dakatawa. Idanunshi kawai ya dauke a kansu,sannna ya juya a nutse da zummar zare half shoe din qafarsa. Da hanzari ya murxawa Maher yatsuntsa guda biyu,abinda ya sanya Maher din saurin tashi daga duqawar da yayi ya zummar zare masa takalmin
(08187255862 lu'u lu'u paying)
"Hin dagatinaa" Ya masa magana da yaren oromo qasa qasa,ta yadda yayi imanin babu me fahimta koda yaji,sai ya tsaya qyam yana daidaita nutsuwarsa,kafin su taka a tare suna shigewa masallacin.
Wani irin katafaren masallaci ne me wani irin girma da kuma daukan hankali. Tun gabanin su shiga cikin masallacin haisam din ya gama karantar yanayin gininsa,gini ne da yake nuna zallar qwarinsa da kuma hikima sosai gurin ginashi.
Duk da yaune karon farko da yayi ido da ido da masallacin me tsohon tarihi,amma ya jima yana haduwa da rubuce rubuce a kansa. Abinda yafi bashi mamaki shine maganar bawa Allahn da ya zama jagoran ginin masallacin wato mallam zakariyya daya bada tabbacin duk wanda yaga faduwar ginin masallacin,to ba shakka zaiga tashin qiyama.
Ba wani abun mamaki bane gane me sarauta daga jinin wani masaraucin,musamman ga nutsatsen mutum ne tsananin tsinkaye da dogon tunani da kuma hangen nasa irin haisam din. Sultane din na dabanne......kamar yadda kwarjininsa ya zama wani na daban.
Saman wata qawatacciyar shimfidar dake nuna asalin sarautar qasar agadez din yake zaune. Yasha ado da launin kayan da suka kasance koraye ne,irin launin koren dake da daukan hankali da idanun me kallo.
Daga hagunsa da kuma damarsa mutane ne zaune,mutanen da kana kallonsu kasan akwai kusanci tsakaninsu daya basu daman zama haka su dashi,sai kuma alamun dake nuna akwai magana me muhimmanci da suke tattaunawa.
Sarkin fada ne ya motsa,cikin tausasa harshe yake sanar da sultane isowar haisam din,abinda yaja hankalin sultane din a nutse ya daga idanunsa zuwa ga haisam wanda yake tattakowa cikin nutsuwarsa.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 44
Gauraya idanunsu sukayi guri guda,,idanun sultane muhammad hammud a kansa,yayin da haisam ya janye kallonsa daga kan sultane,saboda dabu'antuwa da yayi na rashin girma ga sanya ido cikin idanun manya. Amma a qasan ransa yakejin wani nauyin mutumin,mutumin da yau ne karon farko daya soma ganinsa ido da ido,duk da baisan adadin iya hotunansa daya kalla ba a sanda bincike ya biyo dashi ta qasar a sanda yake shirye shiryen tahowa agadez din.
Daga inda sultane yake zaune yana nazartar tahowar haisam din,cikin jikinsa yake jin wani abu na daban game da yaron. Baiyi tsammanin ganinsa haka ba,matashin dake da qananun shekarun da duka duka basufi talatin ba zuwa da uku,ya dauka wani babban mutum ne zai dauki jagorancin karatunsu falaak din. A nasa son yafison me shekaru,to amma hakanan cikin jikinsa karon farko yakejin ya aminta da yaron.
Cloak robe dinsa yake qoqarin tattarewa don duqawa yakai gaisuwa ga sultane. Yadda yakeyi din kadai yasa sultane yakejin kamar ya dade cikin masarauta,sai ya daga hannu yana dakatar dashi daga qudawar da yake shirin masa,maimakon haka hannu ya bashi direct,haisam ma kuma ya miqa masa nasa sukayi musabaha,sannan sultane ya masa masauki kusa dashi.
Mamaki kadan ya d'arsu a zuciyar mutanen dake gurin,duk da cewa sultane din mutum ne me karamci qwarai,yana da girmama mutane sosai,babu ma kamar ace mutum masanin addini ne......kuma mahaddacin alqur'ani,wannan girman nasa yana ninkuwa a idanun sultane din.
Cikin nutsuwarsa yake bin tattaunawar da sukeyi akai,sai a sannan ya fahimci akan wasu dokoki ne na shari'a da akeson fiddasu,da wasu boyayyun qa'idoji na shari'a da za'a yisu a rubuce,ayi kuma seminar ta kwanaki ana wayarwa da malaman qasar agadez din kai.
Takardu aka raba a gurin,har tazo kan haisam. Idanun sultane a kansa sanda yasa hannu ya karba,ya bude ta a hankali yana duba maudu'an da suke ciki,da bayanan da ake buqatar warwaresu.
Murmushi kawai ya saki a nutse,ya maida takardar ya ajiye yana dora idanunsa akan sauran malaman da suke gurin.
"Ko zaka warware mana kowanne hukunci?" Muryar sultane ta sauka a kunnen haisam. A nutse ya waiwayo ya dubi sultane cikin girmamawa,a kallon farko kuma ya fahimci wani gwaji ne sultane yakeson masa.
"In fada tana da buqatar hakan sai nayi ranka ya dade" Ya furta da sasanyar nutsuwarsa cikin girmamawa.
Kai sultane ya gyada yana dauke idonsa daga kan haisam,murmushi kwance qasan zuciyar sultane din. 'Yan qananun mintunan da yayi da yaron ya fahimci yana da wata irin tarin nutsuwa da kuma kwarjinin da ba kasafai aka fiya samunsa jikin kowanne mutum ba,irin kwarjinin da yafi fita ne daga jikkunan ahalin sarauta.
Cikin qwarewa da tarin baiwar fasaha da zalaqar zance haisam din ya soma bayani da sharhi,bayanin da yaja hankalin duk wani wanda yake gurin,ya kuma sanya sultane maida hankalinsa kacokam kan haisam.
"Bari mu fara da hukunce hukuncen dake kan bayi mata......baiwa a daraja da martaba ba kamar d'iya take ba.......idan 'ya zatayi idda wata hudu da kwana goma,to baiwa wata biyu zatayi da kwana biyar shine iddarta.......,idan baiwa tayi zina,istibara'inta zai kasance haila daya ne wato jini daya,idan aka saki baiwa zatayi idda na wata biyu ne,ba kamar 'ya da zatayi wata uku ba,idan me baiwa ya siyar da ita ga wani,jini daya nan ma zatayi kafin ta zama mallakin wancan,sauran abinda ya shafi 'ya shine kamar haka. Duk wanda yayi zina da mace,sannan aka daura musu aure kafin tayi istibra'i to wannan auren batacce ne ba halastacce ba,dole a raba wannan auren,idan kuma har ya kebe da ita to taci sadaki,dole ya biya sadakinta,bayan ta gama istibra'i bayan rabuwarsu yana da ikon sake aurarta halal ne......"
"Amma kuma duk wanda ya daura aure da mace tana cikin idda,sannan ya tare da ita,to aurensu ya haramta har abada,koda ita dashi ne kawai suka rage a duniya,kwatankwacin hukuncin ma'auratan da sukayi li'ani(tsinenenuwa),ya rantse d'an data haifa ba nashi bane,itama ta rantse d'anshi ne,to bayan sunyi haka a kotu a gaban alqali wannan aure ya rabu har abada,kuma sun haramta ga juna har abada" Numfasawa yayi a hankali sannan yace.