Sashe 12
Luu Luu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ki daina kuka mammina s'il vouse plaît(please),ina tare dake koda cikin wanne irin yanayi ne......ke din uwata ce,babu wani abu sa zai canza wannan" Ta qarasa maganar tana jin zafi sosai cikin ranta. Tana jin wani mugun haushin morsa safiyya......tana ji inama koda sau daya mammina din ko sultane zasu bata daman yin wani abu......yin wani motsi me kama da hukunci akan morsa safiyya......tana jin har ranta ta cancanci hukunci.......butulcinta kuma me girma ne.
"Barni nayi kuka biftu......qyaleni nayi kuka akhnan..."
"Saboda me mammina?!.....saboda me zakiyi kuka?,baki cancanci kiyi kuka ba.....morsa safiyya ita ya kamata tayi kuka bake ba.....!!!" Tayi maganar a zafafe fiye da dazu,tana kuma nuna qofar da morsa safiyya ta fita.
"Khadeejatu" Sultane ya furta da wani raraunan sauti da sam bai dace da yanayinsa ba. Wani irin mutuwar jiki yakeji tana ratsashi da wani rashin karsashi sam,tun daga sanda momma tayi maganan qarshe ta kuma fice......sai ya zamana kamar ta fice da kuzarinsa ne da karsashinsa.
"Zo nan ki zauna". Ya fada yana nuna mata gefensa. Sai data zauna sannan ya dubi mammina itama
" Zaitun ya isa haka......samu guri ki zauna" Kai ta soma girgizawa tana sake sharce hawayen dake sake bulbulo mata.
"Kayi haquri......ba wai ina nufin nayi gardama da umarninka bane......amma ina jin cewa bai cancanci na zauna ba alhalin na saka zuciyar safeera a cikin qunci ba.......tabbas kome safeera ta fadi inajin kaman daidai ne.........tana da iko,tana da puissance(power) akan akhnan sama da tawa........ina tsoron fushinta kada yayi tasiri a kanmu......anya Allah bazai tambayemu ba?" Ta fadi da wata narkakkiyar murya dake nuna zallar tsoro da kuma fargaba.
Sosai abinda ke takore a wuyan akhnan yake sake fadada.......tana jin kamar zatayi aman zuciyarta. Ta kasa buda baki ta sake cewa da mammina komai,sai lumsassun idanunta da taketa juya manyan qwayar idanunta a ciki. Me mammina tayi da Allah zai tambayeta da haqqin morsa safeena?.
"Zoki zauna tukunna" Ya sake fadi yana nuna mata guri. A hankali take takowa harta iso inda yake nuna matan,saidai kamar kowanne lokaci......bata taba hada mazauni dashi ba,muddin yana tsaye ita tana tsugunne,idan yana tsugunne ita tana zaune,idan yana saman kujera ita din bata da wajen zama sai qasa,daya daga cikin abubuwan dake qara martabarta a idanunsa kenan.
"Akhnan.........kinfi kowa sanin morsa mommanki ce......don wani tsohon karatu ne da na tabbatar tun bakisan me kalamaina ke nufi ba kika haddacesu.....zan sake maimaita miki morsa mommanki ce......biyayya a gareta ya zama dole a kanki kamar yadda zakiyimin......kamar yadda zakiwa mammina"
"Qwarai kuwa" Mammina din ta fada tana goge fuskarta da hancinta da gefen lallausan mayafinta.
"Kije ki bawa morsa haquri........ki mata alqawari.......ki saka kuma a ranki zaki maida hankalinki ki fidda mijin aure". Kai mammina ke jinjinawa,jin sultane ya dakata ya sanya a nutse ta soma magana.
"Gaskiya ne.......a nan morsa ta fimu gaskiya ta kuma fiki gaskiya,kaman yadda naji tasha fada miki mutuncin mace dakin mijinta......cikar mutuncin mace shine aure,komai gatanta da martabarta........don Allah akhnan......ko don nayi haske a idanun morsa,ta daina tuhumata,na daina shiga zarginta ki tsayar da wanda kikeso......raina bayamin dadi......zuciyata bata min daidai" Ta qarasa maganar tana hade hannayenta alamun roqo muryarta na rawa kamar wani kukan yana dab da zuwan mata.
Kai kawai take jinjinawa don bata da abinyi sama da haka. Akwai tarin maganganu da tarin ra'ayoyin da take buqatar furtasu ko qirjinta zai rage nauyin da yayi......amma a yanzu ba abinda take buqata sama da kebe kanta ita kadai.
"Allah yayi miki albarka........ya baki abokin rayuwa na gari" Sultane ya fadi idanunsa akan diyar tasa da wani irin qauna da kulawa me dimbin yawa.
"Ameen ya rahman ya Raheem" Mammina ta fada cikin tsantsar kulawa.
*Zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 08
______________________________
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mutanen Zuzeam ventures
Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku
Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k
1. Rabin kazar mallaka 4500
2. married femfresh wash 2k
3. garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k
4. Gumbarmadaradanonon rakumi 1500
5. Tsimin mallaka 2500
6. maganin infection 1500
7. matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k
Duka kayan 19k za a baki akan 7500
Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k
Matsin maida tsohuwa yarinya 1k
Gumbar emergency 1k
Turaren mallaka 2k
Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼
Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
____________________________
A nutse ta miqe tana takawa,tana kuma jin yadda bacin rai yake dawainiya da ita,tana lissafa yadda zata iya zuwa wajen morsa safeera tace ta yafe mata.........tana juya yiwuwar hakan,saidai kuma muddin umarnin sultane ne,ba wani abu dake canza wannan umarnin,ba a gurinta kadai ba.......umarninsa TABBATACCEN ABU ne da babu damar saba masa canza masa ko guje masa.
Har ta kusa da qofa ta dakata,ta waiwayo da wata irin kasala
"Papi"
"Na'am" Ya amsa mata yana dubanta,sai tayi qasa da kanta da salo na girmamawa.
"Inaso ayimin izini gobe na koma Niamey" Shuru ya danyi na wasu sakanni,wanda hakan zai nuna maka nazari yakeyi kafin yace
"Allah ya nuna mana......Allah ya tsare"
"Godiya nake" Ta fada da lallausar muryarta sannan ta taka ta soma ficewa.
Sanda ta bacewa ganinsu mammina ta dauke idanunta daga bakin qofar tana maidawa kan sultane,Shima ita yake kallo. Lokutta da dama tausayinta yana tasiri a ransa fiye da qauna da kuma soyayya. Rashin haihuwa a duniya wani irin ciwo ne da bashi da misali. Jarrabawar zaitun kenan.......yana daya daga cikin abubuwan daya kawo kyautatawa me dimbin yawa tsakaninsa da ita......baya ga wata irin tarin biyayya da take masa tamkar siyanta yayi a mazaunin baiwa bawai matar aurensa ba. Yana da qwayaye biyu a duniya da zai nuna yace nashi ne.....mallakinsa ne......mammina bata da ko guda daya,amma koshi da ya mallaki qwara biyun cikin bege da kewar samun masu yawa yakeyi.
"Ranka ya dade......me yasa ka yarje mata?,me yasa ka aminta ta koma Niamey tun a gobe gobe?,baka tunanin zata koma ne taje ta zauna ita kadai tayita tunani tana sakawa kanta damuwa?". Idanu ya zuba mata na wani dan lokaci kafin ya janye idanunsa. Irin wannan kulawar da qauna me yawan gaske yake gani a idanun mammina akan akhnan tsahon shekaru ashirin cif kenan. Har yanzu kuma baiga abinda ya canza wannan damuwar qaunar da kuma kulawar ba.
"Zuwa yanzu ya kamata ki rage sanya kanki a damuwar al'amuran akhnan.......ba biftun ki ta shekaru ashirin baya bace......wannan wata biftu da muke sanya ran aurar da ita nan gaba kadan,ta kuma bamu jikoki masu tarin yawa" Yayi maganar ta qarshe yana jin kwadayin son aurar da ita yana taso masa.
Yana tsananin son yara.....yayi burin tara iyali masu fadi da girma......saidai hakan bai samu ba......tashi rubutacciyar qaddarar kenan.
"Ita din wani sashe ce na zuciyata kamar yadda nasan sashe ce ta rayuwarka.......bazan taba iya daina qaunar biftu ba har gaban abada,don Allah ka tayani baiwa morsa haquri" Tayi maganar fuskarta na narkewa alamun zuciyarta ta karye sosai.
Hannunsa ya miqa ya riqo nata a tausashe,cikin salon son kwantar mata da hankali yake dubanta.
"Baki laifin komai ba zaitun.......kawai safiyya nada zafi.......tana da fushi......wannan ne tazara da banbancin dake tsakaninku......amma bata da riqo,bana tunanin abun zai dade". Kai mammina ke girgizawa,wani abu yana mat yawo cikin zuciya.
"Ka tayani fahimtar da ita.......ya kamata ta sassauta fushinta a kaina......indai akan qaunar biftu ne.......muddin kulawa da yawan adadin soyayyr da nake gwadawa biftu zata iya zama laifi......ka fahimtar da ita zanyita dawwama a mazaunin me laifi a wajenta" Tayi maganar tana riqe hannun sultane da kyau,wani hawaye me dumi yana zarto mata.
Hannunsa ya miqa a hankali yana qoqarin kauda hawayen daga fuskarta.
"Ba zaki taba zamowa me laifi ba.....don ba inda qauna ke jawowa qiyayya.....ko bata fuskanta yau ba.....koda bata fuskanta gobe ba tabbas wataran zata fahimta". kawai matsawa mammina tayi ta dora fuskarta saman kafadarsa tana sakin wani boyayyen kuka daya sake daga hankalinsa.
Gaba daya ranar zuciyarta a quntace take,a quntacen kuma cikin fushi da bacin rai ta qarasa yinta. Don tunda ta isa sassanta raji wani abu me kama da ciwon kai ya saukar mata,saita sallami kowa ciki harda cooks dinta dake hada hadar ganin sun shirya abincin da zasu burge uwar dakin nasu dashi a wannan ranar. Duk da cewa babu tabbacin fitowarta cin abincin a kowacce rana,amma hakan bai sanya sun gaji ko sun daga qafa da tunanin girka abinda zai burgeta ba.
Sun sani yardarta da amincinta idan mutum ya samu cikin masarautar agadez to ya taki babbar sa'a a rayuwa,wannan ya sanya basa wasa da duk wani abu daya shafeta ko ya danganceta.
Lamo kawai tayi cikin duvet,tana jin kamar wani irin zazzabi zazzabi yana son kamata,wanda ta tabbatar zallar bacin raine kawai dake sasaqar zuciyarta.
"Barni nayi kuka biftu......qyaleni nayi kuka akhnan..."
"Saboda me mammina?!.....saboda me zakiyi kuka?,baki cancanci kiyi kuka ba.....morsa safiyya ita ya kamata tayi kuka bake ba.....!!!" Tayi maganar a zafafe fiye da dazu,tana kuma nuna qofar da morsa safiyya ta fita.
"Khadeejatu" Sultane ya furta da wani raraunan sauti da sam bai dace da yanayinsa ba. Wani irin mutuwar jiki yakeji tana ratsashi da wani rashin karsashi sam,tun daga sanda momma tayi maganan qarshe ta kuma fice......sai ya zamana kamar ta fice da kuzarinsa ne da karsashinsa.
"Zo nan ki zauna". Ya fada yana nuna mata gefensa. Sai data zauna sannan ya dubi mammina itama
" Zaitun ya isa haka......samu guri ki zauna" Kai ta soma girgizawa tana sake sharce hawayen dake sake bulbulo mata.
"Kayi haquri......ba wai ina nufin nayi gardama da umarninka bane......amma ina jin cewa bai cancanci na zauna ba alhalin na saka zuciyar safeera a cikin qunci ba.......tabbas kome safeera ta fadi inajin kaman daidai ne.........tana da iko,tana da puissance(power) akan akhnan sama da tawa........ina tsoron fushinta kada yayi tasiri a kanmu......anya Allah bazai tambayemu ba?" Ta fadi da wata narkakkiyar murya dake nuna zallar tsoro da kuma fargaba.
Sosai abinda ke takore a wuyan akhnan yake sake fadada.......tana jin kamar zatayi aman zuciyarta. Ta kasa buda baki ta sake cewa da mammina komai,sai lumsassun idanunta da taketa juya manyan qwayar idanunta a ciki. Me mammina tayi da Allah zai tambayeta da haqqin morsa safeena?.
"Zoki zauna tukunna" Ya sake fadi yana nuna mata guri. A hankali take takowa harta iso inda yake nuna matan,saidai kamar kowanne lokaci......bata taba hada mazauni dashi ba,muddin yana tsaye ita tana tsugunne,idan yana tsugunne ita tana zaune,idan yana saman kujera ita din bata da wajen zama sai qasa,daya daga cikin abubuwan dake qara martabarta a idanunsa kenan.
"Akhnan.........kinfi kowa sanin morsa mommanki ce......don wani tsohon karatu ne da na tabbatar tun bakisan me kalamaina ke nufi ba kika haddacesu.....zan sake maimaita miki morsa mommanki ce......biyayya a gareta ya zama dole a kanki kamar yadda zakiyimin......kamar yadda zakiwa mammina"
"Qwarai kuwa" Mammina din ta fada tana goge fuskarta da hancinta da gefen lallausan mayafinta.
"Kije ki bawa morsa haquri........ki mata alqawari.......ki saka kuma a ranki zaki maida hankalinki ki fidda mijin aure". Kai mammina ke jinjinawa,jin sultane ya dakata ya sanya a nutse ta soma magana.
"Gaskiya ne.......a nan morsa ta fimu gaskiya ta kuma fiki gaskiya,kaman yadda naji tasha fada miki mutuncin mace dakin mijinta......cikar mutuncin mace shine aure,komai gatanta da martabarta........don Allah akhnan......ko don nayi haske a idanun morsa,ta daina tuhumata,na daina shiga zarginta ki tsayar da wanda kikeso......raina bayamin dadi......zuciyata bata min daidai" Ta qarasa maganar tana hade hannayenta alamun roqo muryarta na rawa kamar wani kukan yana dab da zuwan mata.
Kai kawai take jinjinawa don bata da abinyi sama da haka. Akwai tarin maganganu da tarin ra'ayoyin da take buqatar furtasu ko qirjinta zai rage nauyin da yayi......amma a yanzu ba abinda take buqata sama da kebe kanta ita kadai.
"Allah yayi miki albarka........ya baki abokin rayuwa na gari" Sultane ya fadi idanunsa akan diyar tasa da wani irin qauna da kulawa me dimbin yawa.
"Ameen ya rahman ya Raheem" Mammina ta fada cikin tsantsar kulawa.
*Zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 08
______________________________
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mutanen Zuzeam ventures
Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku
Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k
1. Rabin kazar mallaka 4500
2. married femfresh wash 2k
3. garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k
4. Gumbarmadaradanonon rakumi 1500
5. Tsimin mallaka 2500
6. maganin infection 1500
7. matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k
Duka kayan 19k za a baki akan 7500
Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k
Matsin maida tsohuwa yarinya 1k
Gumbar emergency 1k
Turaren mallaka 2k
Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼
Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
____________________________
A nutse ta miqe tana takawa,tana kuma jin yadda bacin rai yake dawainiya da ita,tana lissafa yadda zata iya zuwa wajen morsa safeera tace ta yafe mata.........tana juya yiwuwar hakan,saidai kuma muddin umarnin sultane ne,ba wani abu dake canza wannan umarnin,ba a gurinta kadai ba.......umarninsa TABBATACCEN ABU ne da babu damar saba masa canza masa ko guje masa.
Har ta kusa da qofa ta dakata,ta waiwayo da wata irin kasala
"Papi"
"Na'am" Ya amsa mata yana dubanta,sai tayi qasa da kanta da salo na girmamawa.
"Inaso ayimin izini gobe na koma Niamey" Shuru ya danyi na wasu sakanni,wanda hakan zai nuna maka nazari yakeyi kafin yace
"Allah ya nuna mana......Allah ya tsare"
"Godiya nake" Ta fada da lallausar muryarta sannan ta taka ta soma ficewa.
Sanda ta bacewa ganinsu mammina ta dauke idanunta daga bakin qofar tana maidawa kan sultane,Shima ita yake kallo. Lokutta da dama tausayinta yana tasiri a ransa fiye da qauna da kuma soyayya. Rashin haihuwa a duniya wani irin ciwo ne da bashi da misali. Jarrabawar zaitun kenan.......yana daya daga cikin abubuwan daya kawo kyautatawa me dimbin yawa tsakaninsa da ita......baya ga wata irin tarin biyayya da take masa tamkar siyanta yayi a mazaunin baiwa bawai matar aurensa ba. Yana da qwayaye biyu a duniya da zai nuna yace nashi ne.....mallakinsa ne......mammina bata da ko guda daya,amma koshi da ya mallaki qwara biyun cikin bege da kewar samun masu yawa yakeyi.
"Ranka ya dade......me yasa ka yarje mata?,me yasa ka aminta ta koma Niamey tun a gobe gobe?,baka tunanin zata koma ne taje ta zauna ita kadai tayita tunani tana sakawa kanta damuwa?". Idanu ya zuba mata na wani dan lokaci kafin ya janye idanunsa. Irin wannan kulawar da qauna me yawan gaske yake gani a idanun mammina akan akhnan tsahon shekaru ashirin cif kenan. Har yanzu kuma baiga abinda ya canza wannan damuwar qaunar da kuma kulawar ba.
"Zuwa yanzu ya kamata ki rage sanya kanki a damuwar al'amuran akhnan.......ba biftun ki ta shekaru ashirin baya bace......wannan wata biftu da muke sanya ran aurar da ita nan gaba kadan,ta kuma bamu jikoki masu tarin yawa" Yayi maganar ta qarshe yana jin kwadayin son aurar da ita yana taso masa.
Yana tsananin son yara.....yayi burin tara iyali masu fadi da girma......saidai hakan bai samu ba......tashi rubutacciyar qaddarar kenan.
"Ita din wani sashe ce na zuciyata kamar yadda nasan sashe ce ta rayuwarka.......bazan taba iya daina qaunar biftu ba har gaban abada,don Allah ka tayani baiwa morsa haquri" Tayi maganar fuskarta na narkewa alamun zuciyarta ta karye sosai.
Hannunsa ya miqa ya riqo nata a tausashe,cikin salon son kwantar mata da hankali yake dubanta.
"Baki laifin komai ba zaitun.......kawai safiyya nada zafi.......tana da fushi......wannan ne tazara da banbancin dake tsakaninku......amma bata da riqo,bana tunanin abun zai dade". Kai mammina ke girgizawa,wani abu yana mat yawo cikin zuciya.
"Ka tayani fahimtar da ita.......ya kamata ta sassauta fushinta a kaina......indai akan qaunar biftu ne.......muddin kulawa da yawan adadin soyayyr da nake gwadawa biftu zata iya zama laifi......ka fahimtar da ita zanyita dawwama a mazaunin me laifi a wajenta" Tayi maganar tana riqe hannun sultane da kyau,wani hawaye me dumi yana zarto mata.
Hannunsa ya miqa a hankali yana qoqarin kauda hawayen daga fuskarta.
"Ba zaki taba zamowa me laifi ba.....don ba inda qauna ke jawowa qiyayya.....ko bata fuskanta yau ba.....koda bata fuskanta gobe ba tabbas wataran zata fahimta". kawai matsawa mammina tayi ta dora fuskarta saman kafadarsa tana sakin wani boyayyen kuka daya sake daga hankalinsa.
Gaba daya ranar zuciyarta a quntace take,a quntacen kuma cikin fushi da bacin rai ta qarasa yinta. Don tunda ta isa sassanta raji wani abu me kama da ciwon kai ya saukar mata,saita sallami kowa ciki harda cooks dinta dake hada hadar ganin sun shirya abincin da zasu burge uwar dakin nasu dashi a wannan ranar. Duk da cewa babu tabbacin fitowarta cin abincin a kowacce rana,amma hakan bai sanya sun gaji ko sun daga qafa da tunanin girka abinda zai burgeta ba.
Sun sani yardarta da amincinta idan mutum ya samu cikin masarautar agadez to ya taki babbar sa'a a rayuwa,wannan ya sanya basa wasa da duk wani abu daya shafeta ko ya danganceta.
Lamo kawai tayi cikin duvet,tana jin kamar wani irin zazzabi zazzabi yana son kamata,wanda ta tabbatar zallar bacin raine kawai dake sasaqar zuciyarta.