Sashe 35
Luu Luu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Batace komai da ita ba,itama bata wani damu da hakan ba ta taka ta fice don ta turo birra ta qarasa aikinta. Da sallama birran ta shigo,ko kafin tace wani abu akhnan ta daga mata yatsunta,abinda ya alamta mata bataso tace komai.....ta wuce kawai tayi aikinta,sai ta wuce zuwa cikin.
Sashen kayan sawarta ta isa,ta kuma zabi sutura kala biyar kamar kullum,ta duba bangaren undies ta ciro mata,sannan ta fito dasu ta jera mata su saman gadon. Kusan a kowacce rana hakan ce take kasancewa,birra buhaina bushira da barra'u sune duk wani motsi nata,sune komai nata. Ida akwai wani abu da akhnan ta sani shine ta zare tufafin dake jikinta ta watsar ta shiga ta wanke fatarta ta dauro jikinta da towel,sai sanya under wears dinta kawai. Wani lokacin hatta da kayan nata sai sun taimaka mata wajen sanyawa,musamman idan suka kasance ba simple dressing zatayi a ranar ba. Kamar ta fannin abinci,abinda kawai ta sani shine........ta duba me aka dafa,idan yayi mata tace su zuba mata ta tsakura ta tashi tabar gurin,idan baiyi mata ba ta saka order na wani abun a kawo mata,musamman idan 'yan sarautar suna kusa,bata sha'awar fita. Wani lokaci ma ciye ciyenta zatayi kadan taci gaba da harkarta,kasancewar sam abincin bai dameta ba. Koda taci abincin dan abinda takeci din bai kai ya kawo ba,amma hakan bai hanata jikinta da fatarta wani irin kyau murjewa da kuma daukan hankali ba,kasancewar tana ta'ammali da madara shanu data raqumi tatacciya.
Ko a yanzu ma data gama system din nata kawai ta iya dauka saboda muhimmancinta tana wucewa ciki da ita. Bayan ta wuce toilet birra ta dawo ta kwashe komai ta killace,ta kuma dauke inner wears dinta ta wuce dasu zuwa laundry room don tsaftacesu kaman yadda suka saba.
Da dogon towel nannade saman kanta ta fito,wanda da alama wankeshi tayi saboda yadda qananun gaban goshinta suka kwanta sosai a goshinta. Da idanu takebin kayan daya bayan daya tana son gane wanne ne ya dace da yanayinta.
Qaramin tsaki taja tana ware towel din gami da zareshi daga kanta ta wurgar dashi a gefe,wannan ya bawa dogon gashinta da tsahonsa yakai har saman mazaunanta kadan bai qarasa kansu ba damar warewa. Hannu tasa ta sake daga kayan,batasan sai yaushe birra zata daina debo mata kayan da basu dace da yanayin ba.
Watsar dasu tayi ta koma bakin gado ta zauna,ta jawo wayarta tana qoqarin kiran birra kan tazo ta maida kayan ta debo mata wasu kiran momma din ya shigo.
Idanu ta zubawa screen din wayarta daketa motsa numbers din dake kai kawo saman screen din. Ko sau daya bata taba sha'awa ko marmarin saving number wayar matar ba. Har yanzu ta kasa jin akwai alaqa a tsakaninsu kamar yadda sultane da mammin suke fada. Zuciyarta empty take akan matar.......ko kwatar kwatar kwatar kwatar abinda takeji akan mammina babu shi ko digo a zuciyarta a kanta.
Sau da dama ma tana mancewa da ita cikin rayuwarta,tana mancewa da komai daya shafeta,ciki kuwa harda falaak din. Duk da cewa yarinyar bata cikakken sati bata tabata ba,kota watsapp din da take jimawa batabi ta kansa ba,ko ta email da sauran hanyoyin tura saqonni,saboda abune me wahalan gaske ta kirata,kamar yadda itama ba zata iya tuna lokaci na qarshe data kirata din ba.
(08187255862 Lu'u lu'u novel paying)
Ganin kiran ya sake shigowa a karo na biyu ya sakata sakin qaramin tsaki,tana jin kamar ta dameta ne,tana da tabbacin kafin su kammala wayar saita gaya mata wani abu da zai sanya ranta ya baci. Batasan me yasa ba kullum wani irin kallo take mata,tana ganin kallon da take mata ma kaman bata aminta da zamanta a Niamey bane,tasha fadi kuma yasha shiga kunnuwanta,don matar macace da bata shakka ko shayin fadin maganar data dace da ra'ayinta,koda akan waye kuma koda a gaban waye.
Muryar falaak da taji tana sallama ta sassauta mata abinda takeji a ranta. Ta amsa sallamar cikin qasaitarnan tata.
"Bonsoir sœur chérié(barka da yamma lovely sister)" Falaak ta fada da wannan sanyin nata.
"Chérié?(abar so?)" Akhnan ta fadi qasa qasa tana juya kalmar. So take ta fadi wani abu da zai hambarar da kalmar ko yaya ne,amma sai bakinta ya gaza furta komai. Tadan nisa kadan muryarta a nutse ta amsa mata.
"Bonsoir"
"Kina lafiya yaaya?.......inata kiranki ban sameki ba" Falaak ta sake fadi can qasan ranta tana jin wani abu yana motsawa game da akhnan. Duk duniya zata iya cewa ita daya ce......tana jin wannan kadaicin har cikin jininta.......duk duniya akhnan kawai zata kalla a mazaunin shaqiqiyar 'yar uwa,wadda ba wani dama komai qanqatarta da zata iya yanke ko rarrabe jinin da yake gudana jikin akhnan da irin jinin da take gudana a nata jikin. Hairaan ce ta biyu....hairaan din ce kuma tayi qoqari matuqa wajen cike mata dukkan wani gibi da takejin tana dashi,saidai akwai wannan gurbin,har yanzu akwai wannan space din da babu abinda ya cikeshi.
"Je suis accupé(nayi busy)" Ta fadi a taqaice tana duban birra data shigo dakin a sannan ta kuma duqe tana jiran umarninta,sai tayi mata nuni da hannu akan ta kwashe kayan ta maidasu inda ta debo,daidai sanda falaak ke gaya mata.
"Na kira mu gaisa......na gaya miki mun dawo agadez.....ni da aeeda da Aafreen". Shuru tayi tana son tuna yaran su waye?. Tasan hairaan.....tasan kuma itace mamarsu......amma sukam yaran ko cikakken kamanninsu ba zata iya tunawa ba,hasalima sunayen nasu banda yanzun falaak data fadi babu guda daya data riqe. Ta taso a matsayin 'YA GUDA.....ta taso a sansanin da babu wani yaro da ake gani......ba wani yaro da ake bawa kula gata da tarairaya.......ba wani yaro daya isa ya gilma ya gaban shugabancinta,ta gaban qaunarta.....ta gaban iko da sangartarta,da haka zuciyarta ta ginu ta wani sha'awar yaro burgewa ko qauna. Ita daya take kalla a matsayin yarinya a wancan lokacin,a yanzun kuma ita daya take kalla a mazaunin wadda ta samu dukkan soyayya.
"Yayi" Ta sake amsawa a taqaice,qasan ranta tana jin meye hadinta da dukka wannan labarin?,meye alfanun da zata samu da falaak ke bata lokacinta haka?.
"Yaushe zaki shigo agadez?......II y a longtemps que nous ne nous sommes pas rencountrés(mun dade bamu hadu ba)"
"Pas pour le moment(ba yanzu ba).....Appelle-moi plus tard,merci(kya sake kirana wani lokacin.....na gode)" Sai ta yanke kiran tana jan siririn tsaki gami da kangarar da wayar a gefe tana matse yatsunta guri daya.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 30
__________________________
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mutanen Zuzeam ventures
Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku
Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k
1. Rabin kazar mallaka 4500
2. married femfresh wash 2k
3. garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k
4. Gumbarmadaradanonon rakumi 1500
5. Tsimin mallaka 2500
6. maganin infection 1500
7. matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k
Duka kayan 19k za a baki akan 7500
Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k
Matsin maida tsohuwa yarinya 1k
Gumbar emergency 1k
Turaren mallaka 2k
Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼
Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
__________________________
Ta bangaren falaak shuru tayi,tana gaza sauke wayar daga kunnenta. Daga yadda momma safiyya taga falaak tayi tasan akwai wani abu,sai ta miqa hannu tana zare wayar a hankali daga kunnen falaak. Sosai ran falaak ya tabu,ta waiwayo a hankali tana kallon momma. Tayi zaton zataga bacin rai akan fuskar momma din......ta tsammaci zataga fushi ko nuna rashin jin dadi.....aah,a maimakon hakan murmushi taga tana yi.
"Kinji haushi ko?". Ta fada tana tsare falaak da ido. Qasa falaak tayi da kanta,don batason ta yiwa momma qarya,batasom ta cewa momma bataji haushi ba. A nutse armelle ta motsa,tanason basu guri ne don ta fahimci magana ce data shafesu zasuyi,batason jin kowanne sirri nasu,duk da tana dauke da manyan sirrikan momma safiyya,to amma ita din me kamewa ce gami da fidda kanta daga dukkan sha'anin da ba'a nemi ta tsoma kanta ba.
"Ki gafarceni......na katseki,malamin nan ne ya iso......an saukeshi kuma a masaukin baqi na farko,nace bari na sanar miki". Waiwayawa momma tayi tana maida hankalinta ga armelle.
"Ma sha Allah......a saukeshi da dukkan nau'in abinci da nasha......a bashi uzuri ya saurareni na minti biyar zuwa goma kacal,ina fitowa".
" An gama Allah shi taya miki" Armelle ta fadi tana miqewa. D'aneta aeeda tayi kuwa kam tace sai ta bita. Da murmushi a fuskar armelle ta tsugunna aeeda ta d'ane bayanta suka fice tare.
"Kinji ba dadi falaak?" Momma ta sake jefawa falaak tambayar. A wannan karon falaak din dago kanta tayi kai tsaye tana duban morsa safiyya.
"Don Allah momma......don Allah....."
Sashen kayan sawarta ta isa,ta kuma zabi sutura kala biyar kamar kullum,ta duba bangaren undies ta ciro mata,sannan ta fito dasu ta jera mata su saman gadon. Kusan a kowacce rana hakan ce take kasancewa,birra buhaina bushira da barra'u sune duk wani motsi nata,sune komai nata. Ida akwai wani abu da akhnan ta sani shine ta zare tufafin dake jikinta ta watsar ta shiga ta wanke fatarta ta dauro jikinta da towel,sai sanya under wears dinta kawai. Wani lokacin hatta da kayan nata sai sun taimaka mata wajen sanyawa,musamman idan suka kasance ba simple dressing zatayi a ranar ba. Kamar ta fannin abinci,abinda kawai ta sani shine........ta duba me aka dafa,idan yayi mata tace su zuba mata ta tsakura ta tashi tabar gurin,idan baiyi mata ba ta saka order na wani abun a kawo mata,musamman idan 'yan sarautar suna kusa,bata sha'awar fita. Wani lokaci ma ciye ciyenta zatayi kadan taci gaba da harkarta,kasancewar sam abincin bai dameta ba. Koda taci abincin dan abinda takeci din bai kai ya kawo ba,amma hakan bai hanata jikinta da fatarta wani irin kyau murjewa da kuma daukan hankali ba,kasancewar tana ta'ammali da madara shanu data raqumi tatacciya.
Ko a yanzu ma data gama system din nata kawai ta iya dauka saboda muhimmancinta tana wucewa ciki da ita. Bayan ta wuce toilet birra ta dawo ta kwashe komai ta killace,ta kuma dauke inner wears dinta ta wuce dasu zuwa laundry room don tsaftacesu kaman yadda suka saba.
Da dogon towel nannade saman kanta ta fito,wanda da alama wankeshi tayi saboda yadda qananun gaban goshinta suka kwanta sosai a goshinta. Da idanu takebin kayan daya bayan daya tana son gane wanne ne ya dace da yanayinta.
Qaramin tsaki taja tana ware towel din gami da zareshi daga kanta ta wurgar dashi a gefe,wannan ya bawa dogon gashinta da tsahonsa yakai har saman mazaunanta kadan bai qarasa kansu ba damar warewa. Hannu tasa ta sake daga kayan,batasan sai yaushe birra zata daina debo mata kayan da basu dace da yanayin ba.
Watsar dasu tayi ta koma bakin gado ta zauna,ta jawo wayarta tana qoqarin kiran birra kan tazo ta maida kayan ta debo mata wasu kiran momma din ya shigo.
Idanu ta zubawa screen din wayarta daketa motsa numbers din dake kai kawo saman screen din. Ko sau daya bata taba sha'awa ko marmarin saving number wayar matar ba. Har yanzu ta kasa jin akwai alaqa a tsakaninsu kamar yadda sultane da mammin suke fada. Zuciyarta empty take akan matar.......ko kwatar kwatar kwatar kwatar abinda takeji akan mammina babu shi ko digo a zuciyarta a kanta.
Sau da dama ma tana mancewa da ita cikin rayuwarta,tana mancewa da komai daya shafeta,ciki kuwa harda falaak din. Duk da cewa yarinyar bata cikakken sati bata tabata ba,kota watsapp din da take jimawa batabi ta kansa ba,ko ta email da sauran hanyoyin tura saqonni,saboda abune me wahalan gaske ta kirata,kamar yadda itama ba zata iya tuna lokaci na qarshe data kirata din ba.
(08187255862 Lu'u lu'u novel paying)
Ganin kiran ya sake shigowa a karo na biyu ya sakata sakin qaramin tsaki,tana jin kamar ta dameta ne,tana da tabbacin kafin su kammala wayar saita gaya mata wani abu da zai sanya ranta ya baci. Batasan me yasa ba kullum wani irin kallo take mata,tana ganin kallon da take mata ma kaman bata aminta da zamanta a Niamey bane,tasha fadi kuma yasha shiga kunnuwanta,don matar macace da bata shakka ko shayin fadin maganar data dace da ra'ayinta,koda akan waye kuma koda a gaban waye.
Muryar falaak da taji tana sallama ta sassauta mata abinda takeji a ranta. Ta amsa sallamar cikin qasaitarnan tata.
"Bonsoir sœur chérié(barka da yamma lovely sister)" Falaak ta fada da wannan sanyin nata.
"Chérié?(abar so?)" Akhnan ta fadi qasa qasa tana juya kalmar. So take ta fadi wani abu da zai hambarar da kalmar ko yaya ne,amma sai bakinta ya gaza furta komai. Tadan nisa kadan muryarta a nutse ta amsa mata.
"Bonsoir"
"Kina lafiya yaaya?.......inata kiranki ban sameki ba" Falaak ta sake fadi can qasan ranta tana jin wani abu yana motsawa game da akhnan. Duk duniya zata iya cewa ita daya ce......tana jin wannan kadaicin har cikin jininta.......duk duniya akhnan kawai zata kalla a mazaunin shaqiqiyar 'yar uwa,wadda ba wani dama komai qanqatarta da zata iya yanke ko rarrabe jinin da yake gudana jikin akhnan da irin jinin da take gudana a nata jikin. Hairaan ce ta biyu....hairaan din ce kuma tayi qoqari matuqa wajen cike mata dukkan wani gibi da takejin tana dashi,saidai akwai wannan gurbin,har yanzu akwai wannan space din da babu abinda ya cikeshi.
"Je suis accupé(nayi busy)" Ta fadi a taqaice tana duban birra data shigo dakin a sannan ta kuma duqe tana jiran umarninta,sai tayi mata nuni da hannu akan ta kwashe kayan ta maidasu inda ta debo,daidai sanda falaak ke gaya mata.
"Na kira mu gaisa......na gaya miki mun dawo agadez.....ni da aeeda da Aafreen". Shuru tayi tana son tuna yaran su waye?. Tasan hairaan.....tasan kuma itace mamarsu......amma sukam yaran ko cikakken kamanninsu ba zata iya tunawa ba,hasalima sunayen nasu banda yanzun falaak data fadi babu guda daya data riqe. Ta taso a matsayin 'YA GUDA.....ta taso a sansanin da babu wani yaro da ake gani......ba wani yaro da ake bawa kula gata da tarairaya.......ba wani yaro daya isa ya gilma ya gaban shugabancinta,ta gaban qaunarta.....ta gaban iko da sangartarta,da haka zuciyarta ta ginu ta wani sha'awar yaro burgewa ko qauna. Ita daya take kalla a matsayin yarinya a wancan lokacin,a yanzun kuma ita daya take kalla a mazaunin wadda ta samu dukkan soyayya.
"Yayi" Ta sake amsawa a taqaice,qasan ranta tana jin meye hadinta da dukka wannan labarin?,meye alfanun da zata samu da falaak ke bata lokacinta haka?.
"Yaushe zaki shigo agadez?......II y a longtemps que nous ne nous sommes pas rencountrés(mun dade bamu hadu ba)"
"Pas pour le moment(ba yanzu ba).....Appelle-moi plus tard,merci(kya sake kirana wani lokacin.....na gode)" Sai ta yanke kiran tana jan siririn tsaki gami da kangarar da wayar a gefe tana matse yatsunta guri daya.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 30
__________________________
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mutanen Zuzeam ventures
Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku
Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k
1. Rabin kazar mallaka 4500
2. married femfresh wash 2k
3. garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k
4. Gumbarmadaradanonon rakumi 1500
5. Tsimin mallaka 2500
6. maganin infection 1500
7. matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k
Duka kayan 19k za a baki akan 7500
Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k
Matsin maida tsohuwa yarinya 1k
Gumbar emergency 1k
Turaren mallaka 2k
Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼
Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
__________________________
Ta bangaren falaak shuru tayi,tana gaza sauke wayar daga kunnenta. Daga yadda momma safiyya taga falaak tayi tasan akwai wani abu,sai ta miqa hannu tana zare wayar a hankali daga kunnen falaak. Sosai ran falaak ya tabu,ta waiwayo a hankali tana kallon momma. Tayi zaton zataga bacin rai akan fuskar momma din......ta tsammaci zataga fushi ko nuna rashin jin dadi.....aah,a maimakon hakan murmushi taga tana yi.
"Kinji haushi ko?". Ta fada tana tsare falaak da ido. Qasa falaak tayi da kanta,don batason ta yiwa momma qarya,batasom ta cewa momma bataji haushi ba. A nutse armelle ta motsa,tanason basu guri ne don ta fahimci magana ce data shafesu zasuyi,batason jin kowanne sirri nasu,duk da tana dauke da manyan sirrikan momma safiyya,to amma ita din me kamewa ce gami da fidda kanta daga dukkan sha'anin da ba'a nemi ta tsoma kanta ba.
"Ki gafarceni......na katseki,malamin nan ne ya iso......an saukeshi kuma a masaukin baqi na farko,nace bari na sanar miki". Waiwayawa momma tayi tana maida hankalinta ga armelle.
"Ma sha Allah......a saukeshi da dukkan nau'in abinci da nasha......a bashi uzuri ya saurareni na minti biyar zuwa goma kacal,ina fitowa".
" An gama Allah shi taya miki" Armelle ta fadi tana miqewa. D'aneta aeeda tayi kuwa kam tace sai ta bita. Da murmushi a fuskar armelle ta tsugunna aeeda ta d'ane bayanta suka fice tare.
"Kinji ba dadi falaak?" Momma ta sake jefawa falaak tambayar. A wannan karon falaak din dago kanta tayi kai tsaye tana duban morsa safiyya.
"Don Allah momma......don Allah....."