Sashe 43
Luu Luu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Buqatar tafiya a motar tafi ta tafiya a flight muhimmanci" Ya amsa a taqaice yana buda shafin gaba na littafinsa.
Shuru omari yayi yana sake zuba masa idanu. Wato halin zai gwada masa a aikace?.....shikam baya jurar wannan,bazai bari bama su shiga garin mutane da basusan komai nasu ba da wannan halin da haisam ya yanke nuna masa.
"Amma dukka wannan shariyar ta mece?,da magana a cikinka mafi kyau ka fito ka fadeta" Omari ya fada cikin nashi kalar iya rigimar yana hade rai da bata fuska kaman shi akawa laifin.
Bai kalleshi ba,amma yadda yayi maganar kadai haisam yasan me yake shirin yi,don haka yayi kaman baiji me yake cewa ba.
Bai magantun ba kuwa har sai da omari ya fidda rai zaice wani abu din,sannan ya rufe littafin a nutse bayan ya saka alama ya ajjiyeshi daga gefansa.
"Me kakeso nace maka omari?.......ince maka ka kyauta daka hadani tsere da wadda take ba muharramata ba?......ko ince maka kyauta daga sakani hada jiki da matar da take haramun nayi mata koda zuzzurfan kallo ballanta jikkunanmu su hadu?.....ko kuma nace maka ka kyauta data sanadinka d'iyar mutane ta kusa ransa lafiyarta ko ranta?". Idanu omari ya fidda yana duban haisam.
"Me kake cewa ne?....." Hannu haisam ya daga masa calmly yana lumshe idanunsa gami da budesu akansa.
"Karka musa akan komai.....zanta istigar......nasan Allah da zuciya yake amfani......amma zamuyi aiki dakai ne omari a bisa sharuddan da idan ba zaka iya kiyayesu ba.......zaka fita daga cikin deal dinnan......ina magana ne a matsayin boss dinka....a yanzu...a wannan lokacin.......not your friend?" Ya qarashe da sigar tambaya yana kallon idanun omari.
Idon haisam kadai ya gaya masa muhimmancin daya dauki aikin dashi. A komai haisam me sauqin fahimta ne,me kuma bada uzuri ne banda akan aikinsa. Zaiyiwa haisam uzuri sau million times idan har yanason hakan.....don yasan wayeshi a waje a kuma bayan aikinsa.
"Yes sir" Omari ya fada da dukka girmamawa da seriousness.
★Yadda ta farka a firgice shi ya sanya aisa dake daura dankwalinta gaban madubi tsorata itama. Sosai ta maida dubanta ga akhnan da farkawarta kenan a baccin.
(08187255862 lu'u lu'u paying)
Zama tayi sosai cikin kujerar tana saka fuskarta a tafin hannunta ba tare data damu da gyaran hargitsatsen gashin kanta ba.
Ajiyar zuciya aisa ta sauke tana maida hankalinta ga abinda takeyi cikin madubin. Tsakanin jiya da yau mafarkinta na uku kenan. Mafarkin data gama fahimtar ba akan komai bane sai akan abinda ya faru jiyan.
"Ya kamata ki sassautawa kanki haka,abinda ya faru ya riga ya faru,saidai kuma a kiyaye gaba" Aisa ta fadi hankalinta kwance. Ko kadan batajin zatayi tarayya da akhnan wajen tayata jin ciwon abinda ya faru da ita,komai daya farun tana dangantashi da zallar rashin jin magana da shawarar irin nasu ita da Shehinaz. Inda ta dauka shawararta,inda taji abinda ta fada mata for the first place ma da ba'azo nan din ba.
"Na wuce office......na bayar da sanarwar baki da lafiya don kada office dinki ya zama ba wani motsi......yana da kyau ki qwarara jikinki ki koma office dinki" Aisa ta fada tana yin gaba gami da ficewa daga dakin.
Da fari hawaye take zubarwa,amma maganganun aisa sai suka sake saka mata dafi a ranta. Da gaske ya cuceta ya tsaida komai nata. Walwalarta,nishadinta dama ayyukanta. Hakan kuma bai isa ba,har cikin baccin da take samun salama shima bai barta ba?. Wanne irin mutum ne shi?,wanne irin azzalumi ne?,anya ruhinta zai samu salama kuwa idan bata rama abinda yayi mata ba?.
Kuka me qaramin sauti ta saki ta jawo pillow tana kwantar da kanta gami da maida gashinta baya. Daidai sanda aisa ta dawo don ta manta tabar wayarta cikin dakin.
Wani mamaki ne ya sauko ya lullubeta ganin kukan da akhnan keyi,kuma ganinta bai sanyata ta dakatar da kukan ta ba. Bawai bata yin kuka bane.....a'ah.....hasalima ita din irin mutanen nan ne da abun kuka baya masu kadan,don ko a quruciyarsu a rana tayi kuka kadan tayi biyar zuwa bakwai,to amma tunda ta zama cikakkiyar mace waye ma zai bata ranta ballantana ya sakata kuka?.....ko na quruciyar ma da tayi ta yishi ne saboda yarinta da kuma dabi'a.
Ta manta rabon da taga akhnan din tana kuka,abun sai ya zame mata wani baqon abu. Cikin zuciyarta ta sake tabbatarwa,tunda har hawaye ya zuba daga idanun akhnan din lallai abun babba ne a zuciyarta.
Ta rasa yadda zatayi controlling dinta dole ta kira Shehinaz,saidai ko ita dinma akhnan bata saurara ba. Zafin da takeji a zuciyarta tana jin bashi da hanyar samun sassauci na farko irin su barta tayi kukan.
Mamaki yaqi barin aisa. Princess dinnan ta agadez?.....CEO ta sahel couture guda ta zauna tana kuka akan wani abu da a wajenta baida wannan girman?,to wai quruciya ce har yanzu a jikin akhnan ko kuma zallar radadi da k'i fadin ne yake taba zuciyarta?.
Duk yadda suka dauki abun da sauqi ita da Shehinaz sai suka lura sama da haka akhnan ta daukeshi. Wunin guda tana qunci,tsakanin aisa da Shehinaz dinma daga qarshe ba wanda ya fita office din.
*8:00 pm*
Yadda sultanate ya zubawa wayar idanu yana kallon abinda ke wakana haka itama morsa safiyya ta kafeshi da kaifafan idanunta tana kallon kowanne reaction nasa a duk gilmawar video din.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 36
___________________________
*_M&A EGYPTIAN ABAYAS_*
*Assalamualaikum*
*_Ina dandazon tawagar gayyar MATA 'YAN QWALISA?_*
*_WADANDA SUKAYI AMANNA DA ADO SUNE MUTUNCIN D'IYA MACE?_*👘🥻
*Ina masu son sari ko siyan daya na Egyptian abaya masu quality su iso garesu cikin Aminci???*
*M&A EGYPTIAN ABAYA itace zabinku NA FARKO*
*kuse ABAYAS takanas kuma kai tsaye DAGA EGYPT su iso gareku cikin kasa da kwana goma KACAL!✌🏽*
*_Ina masu son siyan abaya Amma Kuma basuda halin siya lokaci daya?_*
*_zaki iya ringa biya ahankali har ki kammala abaki abayarki cikin aminci_*🙌🏽
*Sannan gamasu San siyan airfreshener a farashi mai sauki muna dasu*
*muna turo da mayukan kitso original AMLA da VATIKA*
*Idan kana da wani personal shopping dakakesan ayi ma duk munayi CIKIN QASAR EGYPT da yardar Allah*
+20 114 341 0873 ko kuma
0810 959 7791
https://chat.whatsapp.com/Hm9HBCXeyfjFDwi3OPSFqP?mode=wwt
____________________________
"Na shiga uku!" Ta furta a fili tana cusa yatsunta cikin gashin kanta dake hargitse tana maidashi baya. Ita kanta a yanzun data kalli gurin,ta kuma sakashi a mizanin hasashen gata ga sultane suke kalla......mene zai iya faruwa?".
"Biftu......Calme-toi! Uhmnn(ki kwantar da hankalinki uhmm)"
"Shehinaz......sultane ne fa da kanshi ya kirani......bana ji a jikina lafiya ko dadi ne suka sa hakan......kira da kuma umarni dukka na kai tsaye?" Tayi maganar idanunta na nuna tabata da abun yayi.
"Détends-toi!,(ki nutsu),Qu'est-ce qu'il a dit exactement?(me yace miki?)" Numfashi taja sosai,tana son tsoron da takeji yana task masa ya narke da kansa,a nutse ta motsa labbanta.
"Kome da nake na bari,alhamis tayimin a agadez,akwai abu me muhimmanci a ranar juma'a". Shuru shehinaz tayi,ita kanta tasan lallai tabbas akwai wani magana a qasa,banda hakan sultane bai taba yi musu ko yiwa akhnan zabin ranar zuwanta agadez ko ranar barinta ba.
"Calme-toi,il ne va rien se passer,khairan in sha Allah(ki kwantar da hankalinki......babu abinda zai faru,khairan in sha Allah". Shehinaz ta fada tana sake son gamsar da akhnan din cewa ba wani abu din bane.
*_AGADEZ_*
Batayi ajiyar komai cikin ranta ba saboda samun tabbacin ta kafawa sultane qusar da zai wahala akhnan ta cireta.....zai wahala wannan karon tarin soyayyar da yake mata......tarin qauna da riritawar yayi tasirin kasa daukar matakin daya dace cikin rayuwarta.
Don haka hankali kwance ta isa farfajiyar da takan zauna a duk yammaci irin wannan. Kusan idan tayi irin wannan zaman,zama ne na musamman saboda al'ummar agadez......takan zauna ne don sauraren koken al'umma,wanda asma'u mataimakiyarta ta musamman data ajiye saboda sauraren koke da damuwar jama'ar masarautar dama na wajenta.
Buqatu na mutane birjik da damuwoyinsu data maida nata. Cikin kudinta,cikin arziqin da Allah ya hore mata. Sam bata taba gajiyawa ko kuma kasawa ba koda sau daya.
Kunnuwanta suna kan asama'u dake lissafosu daki daki,yayin da take matsa carbin hannunta a nutse zuciyarta kuma tayi nisa karanta "subhanallahi wabi hamdihi,subhanallahil azeem" (Kalmomi ne da Allah yake sonsu,suke kuma nauyaya ma'aunin aikin bayi ranar awon ayyuka).
Muryar aeera ta jiyo daga inda take ita da Aafreen,kafin daga bisani ta hangi falaak na tahowa,hannunta dauke da qur'anin Aafreen.
Jikin momma aeera ta fada tana bata labarin ta haddace karatunta na jiya har an qara mata wani. Murmushin momma ta saki,a duk sanda ta gansu suna tafiya ko dawowa daga daukan karatun,tana jin wani nutsuwa gami da aminci har qasan ranta,tana jin wani kwanciyar hankali yana saukar mata.
"Momma.....malam yace yana buqatar magana dake idan an masa izini". Aafreen ta fada tana zama kan daya daga cikin tuntum din da aka qawata wajen dashi saboda hutawa. Sai data kalli falaak ta gyada mata kai alamun haka ne,sannan ta dakatar da asama'u.
"Ayi masa iso" Tace da asama'u tana gyara zamanta gami da sake lullube ilahirin jikinta da kyau.
Cikin qasa da mintuna goma ya bayyana a wajen. Cikin shigar manyan kaya na wani tattausan yadi babbar riga da 'yar ciki. Akwai kamala da nutsuwa sosai tare dashi,shekarunsa na haihuwa zasu kai aqalla arba'in da biyar zuwa da takwas.
Cikin karramawa tasa aka tarbeshi,kafin su fara magana.
Shuru omari yayi yana sake zuba masa idanu. Wato halin zai gwada masa a aikace?.....shikam baya jurar wannan,bazai bari bama su shiga garin mutane da basusan komai nasu ba da wannan halin da haisam ya yanke nuna masa.
"Amma dukka wannan shariyar ta mece?,da magana a cikinka mafi kyau ka fito ka fadeta" Omari ya fada cikin nashi kalar iya rigimar yana hade rai da bata fuska kaman shi akawa laifin.
Bai kalleshi ba,amma yadda yayi maganar kadai haisam yasan me yake shirin yi,don haka yayi kaman baiji me yake cewa ba.
Bai magantun ba kuwa har sai da omari ya fidda rai zaice wani abu din,sannan ya rufe littafin a nutse bayan ya saka alama ya ajjiyeshi daga gefansa.
"Me kakeso nace maka omari?.......ince maka ka kyauta daka hadani tsere da wadda take ba muharramata ba?......ko ince maka kyauta daga sakani hada jiki da matar da take haramun nayi mata koda zuzzurfan kallo ballanta jikkunanmu su hadu?.....ko kuma nace maka ka kyauta data sanadinka d'iyar mutane ta kusa ransa lafiyarta ko ranta?". Idanu omari ya fidda yana duban haisam.
"Me kake cewa ne?....." Hannu haisam ya daga masa calmly yana lumshe idanunsa gami da budesu akansa.
"Karka musa akan komai.....zanta istigar......nasan Allah da zuciya yake amfani......amma zamuyi aiki dakai ne omari a bisa sharuddan da idan ba zaka iya kiyayesu ba.......zaka fita daga cikin deal dinnan......ina magana ne a matsayin boss dinka....a yanzu...a wannan lokacin.......not your friend?" Ya qarashe da sigar tambaya yana kallon idanun omari.
Idon haisam kadai ya gaya masa muhimmancin daya dauki aikin dashi. A komai haisam me sauqin fahimta ne,me kuma bada uzuri ne banda akan aikinsa. Zaiyiwa haisam uzuri sau million times idan har yanason hakan.....don yasan wayeshi a waje a kuma bayan aikinsa.
"Yes sir" Omari ya fada da dukka girmamawa da seriousness.
★Yadda ta farka a firgice shi ya sanya aisa dake daura dankwalinta gaban madubi tsorata itama. Sosai ta maida dubanta ga akhnan da farkawarta kenan a baccin.
(08187255862 lu'u lu'u paying)
Zama tayi sosai cikin kujerar tana saka fuskarta a tafin hannunta ba tare data damu da gyaran hargitsatsen gashin kanta ba.
Ajiyar zuciya aisa ta sauke tana maida hankalinta ga abinda takeyi cikin madubin. Tsakanin jiya da yau mafarkinta na uku kenan. Mafarkin data gama fahimtar ba akan komai bane sai akan abinda ya faru jiyan.
"Ya kamata ki sassautawa kanki haka,abinda ya faru ya riga ya faru,saidai kuma a kiyaye gaba" Aisa ta fadi hankalinta kwance. Ko kadan batajin zatayi tarayya da akhnan wajen tayata jin ciwon abinda ya faru da ita,komai daya farun tana dangantashi da zallar rashin jin magana da shawarar irin nasu ita da Shehinaz. Inda ta dauka shawararta,inda taji abinda ta fada mata for the first place ma da ba'azo nan din ba.
"Na wuce office......na bayar da sanarwar baki da lafiya don kada office dinki ya zama ba wani motsi......yana da kyau ki qwarara jikinki ki koma office dinki" Aisa ta fada tana yin gaba gami da ficewa daga dakin.
Da fari hawaye take zubarwa,amma maganganun aisa sai suka sake saka mata dafi a ranta. Da gaske ya cuceta ya tsaida komai nata. Walwalarta,nishadinta dama ayyukanta. Hakan kuma bai isa ba,har cikin baccin da take samun salama shima bai barta ba?. Wanne irin mutum ne shi?,wanne irin azzalumi ne?,anya ruhinta zai samu salama kuwa idan bata rama abinda yayi mata ba?.
Kuka me qaramin sauti ta saki ta jawo pillow tana kwantar da kanta gami da maida gashinta baya. Daidai sanda aisa ta dawo don ta manta tabar wayarta cikin dakin.
Wani mamaki ne ya sauko ya lullubeta ganin kukan da akhnan keyi,kuma ganinta bai sanyata ta dakatar da kukan ta ba. Bawai bata yin kuka bane.....a'ah.....hasalima ita din irin mutanen nan ne da abun kuka baya masu kadan,don ko a quruciyarsu a rana tayi kuka kadan tayi biyar zuwa bakwai,to amma tunda ta zama cikakkiyar mace waye ma zai bata ranta ballantana ya sakata kuka?.....ko na quruciyar ma da tayi ta yishi ne saboda yarinta da kuma dabi'a.
Ta manta rabon da taga akhnan din tana kuka,abun sai ya zame mata wani baqon abu. Cikin zuciyarta ta sake tabbatarwa,tunda har hawaye ya zuba daga idanun akhnan din lallai abun babba ne a zuciyarta.
Ta rasa yadda zatayi controlling dinta dole ta kira Shehinaz,saidai ko ita dinma akhnan bata saurara ba. Zafin da takeji a zuciyarta tana jin bashi da hanyar samun sassauci na farko irin su barta tayi kukan.
Mamaki yaqi barin aisa. Princess dinnan ta agadez?.....CEO ta sahel couture guda ta zauna tana kuka akan wani abu da a wajenta baida wannan girman?,to wai quruciya ce har yanzu a jikin akhnan ko kuma zallar radadi da k'i fadin ne yake taba zuciyarta?.
Duk yadda suka dauki abun da sauqi ita da Shehinaz sai suka lura sama da haka akhnan ta daukeshi. Wunin guda tana qunci,tsakanin aisa da Shehinaz dinma daga qarshe ba wanda ya fita office din.
*8:00 pm*
Yadda sultanate ya zubawa wayar idanu yana kallon abinda ke wakana haka itama morsa safiyya ta kafeshi da kaifafan idanunta tana kallon kowanne reaction nasa a duk gilmawar video din.
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
PAGE 36
___________________________
*_M&A EGYPTIAN ABAYAS_*
*Assalamualaikum*
*_Ina dandazon tawagar gayyar MATA 'YAN QWALISA?_*
*_WADANDA SUKAYI AMANNA DA ADO SUNE MUTUNCIN D'IYA MACE?_*👘🥻
*Ina masu son sari ko siyan daya na Egyptian abaya masu quality su iso garesu cikin Aminci???*
*M&A EGYPTIAN ABAYA itace zabinku NA FARKO*
*kuse ABAYAS takanas kuma kai tsaye DAGA EGYPT su iso gareku cikin kasa da kwana goma KACAL!✌🏽*
*_Ina masu son siyan abaya Amma Kuma basuda halin siya lokaci daya?_*
*_zaki iya ringa biya ahankali har ki kammala abaki abayarki cikin aminci_*🙌🏽
*Sannan gamasu San siyan airfreshener a farashi mai sauki muna dasu*
*muna turo da mayukan kitso original AMLA da VATIKA*
*Idan kana da wani personal shopping dakakesan ayi ma duk munayi CIKIN QASAR EGYPT da yardar Allah*
+20 114 341 0873 ko kuma
0810 959 7791
https://chat.whatsapp.com/Hm9HBCXeyfjFDwi3OPSFqP?mode=wwt
____________________________
"Na shiga uku!" Ta furta a fili tana cusa yatsunta cikin gashin kanta dake hargitse tana maidashi baya. Ita kanta a yanzun data kalli gurin,ta kuma sakashi a mizanin hasashen gata ga sultane suke kalla......mene zai iya faruwa?".
"Biftu......Calme-toi! Uhmnn(ki kwantar da hankalinki uhmm)"
"Shehinaz......sultane ne fa da kanshi ya kirani......bana ji a jikina lafiya ko dadi ne suka sa hakan......kira da kuma umarni dukka na kai tsaye?" Tayi maganar idanunta na nuna tabata da abun yayi.
"Détends-toi!,(ki nutsu),Qu'est-ce qu'il a dit exactement?(me yace miki?)" Numfashi taja sosai,tana son tsoron da takeji yana task masa ya narke da kansa,a nutse ta motsa labbanta.
"Kome da nake na bari,alhamis tayimin a agadez,akwai abu me muhimmanci a ranar juma'a". Shuru shehinaz tayi,ita kanta tasan lallai tabbas akwai wani magana a qasa,banda hakan sultane bai taba yi musu ko yiwa akhnan zabin ranar zuwanta agadez ko ranar barinta ba.
"Calme-toi,il ne va rien se passer,khairan in sha Allah(ki kwantar da hankalinki......babu abinda zai faru,khairan in sha Allah". Shehinaz ta fada tana sake son gamsar da akhnan din cewa ba wani abu din bane.
*_AGADEZ_*
Batayi ajiyar komai cikin ranta ba saboda samun tabbacin ta kafawa sultane qusar da zai wahala akhnan ta cireta.....zai wahala wannan karon tarin soyayyar da yake mata......tarin qauna da riritawar yayi tasirin kasa daukar matakin daya dace cikin rayuwarta.
Don haka hankali kwance ta isa farfajiyar da takan zauna a duk yammaci irin wannan. Kusan idan tayi irin wannan zaman,zama ne na musamman saboda al'ummar agadez......takan zauna ne don sauraren koken al'umma,wanda asma'u mataimakiyarta ta musamman data ajiye saboda sauraren koke da damuwar jama'ar masarautar dama na wajenta.
Buqatu na mutane birjik da damuwoyinsu data maida nata. Cikin kudinta,cikin arziqin da Allah ya hore mata. Sam bata taba gajiyawa ko kuma kasawa ba koda sau daya.
Kunnuwanta suna kan asama'u dake lissafosu daki daki,yayin da take matsa carbin hannunta a nutse zuciyarta kuma tayi nisa karanta "subhanallahi wabi hamdihi,subhanallahil azeem" (Kalmomi ne da Allah yake sonsu,suke kuma nauyaya ma'aunin aikin bayi ranar awon ayyuka).
Muryar aeera ta jiyo daga inda take ita da Aafreen,kafin daga bisani ta hangi falaak na tahowa,hannunta dauke da qur'anin Aafreen.
Jikin momma aeera ta fada tana bata labarin ta haddace karatunta na jiya har an qara mata wani. Murmushin momma ta saki,a duk sanda ta gansu suna tafiya ko dawowa daga daukan karatun,tana jin wani nutsuwa gami da aminci har qasan ranta,tana jin wani kwanciyar hankali yana saukar mata.
"Momma.....malam yace yana buqatar magana dake idan an masa izini". Aafreen ta fada tana zama kan daya daga cikin tuntum din da aka qawata wajen dashi saboda hutawa. Sai data kalli falaak ta gyada mata kai alamun haka ne,sannan ta dakatar da asama'u.
"Ayi masa iso" Tace da asama'u tana gyara zamanta gami da sake lullube ilahirin jikinta da kyau.
Cikin qasa da mintuna goma ya bayyana a wajen. Cikin shigar manyan kaya na wani tattausan yadi babbar riga da 'yar ciki. Akwai kamala da nutsuwa sosai tare dashi,shekarunsa na haihuwa zasu kai aqalla arba'in da biyar zuwa da takwas.
Cikin karramawa tasa aka tarbeshi,kafin su fara magana.