Sashe 7
Luu Luu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wani abu ya hadiye fargabarsa taba qaruwa,fargabar rasata,fargabar rasa damarsa. A baya bai zurfafa da yawa haka a kanta ba,don baisan yanayinta ba baisan kuma yadda take ba,amma a yanzun da idanunshi suka gauraya a kanta sai yakejin dukka burinsa na duniya ya ta'allaqa a kanta,duk burinsa na duniya ya rataya ne akan son ta zama MALLAKINSA,don haka ya hadiye dukka mamakin da take bashi hade da wani yawu daya zarce zuwa maqogoronsa ya fara magana.
"Sunana altaab dan sarkin tahoa sarki nu'uman......nine d'ansa na farko daya haifa kuma magajinsa da zai maye gurbinsa nan ba da jimawa ba in sha Allah........" Yatsunta na hagu ta kada masa,abinda ya fahimtar dashi dakatar dashi takeyi.
"Ba wannan nake nema ba.......waye kai A DUNIYA........wacce daraja gareka bayan SARAUTA?.......da wanne abu kake jin zaka iya mallakar AKHNAN?" Cak komai yaso tsaya masa,saboda tambayar tazo masa a sanda bai shirya mata ba,tazo masa ne a sanda baiyi zaton akwaita ba.
Dukka jarumatar da yakeji yana da ita ya tattaro guri guda,wani sashe na zuciyarsa na qarfafashi ta hanyar tuna masa.
"Kaine fa wannan altaab din da mata ke kuka a kanshi.....kada ka bada maza mana altaab......kada ka bari 'yar sarkin AGADEZ tayi nasara a kanka......ka kafa tarihi.......a kuma kafa tarihi a kanka,kayi nasarar da maza da yawa da suka nemi mallakarta suka kasa kafashi.
Wannan qwarin gwiwar daya samu ya sakashi sakin murmushi.
"Wannan ai tambaya ce me sauqi........ko waye kuma kika tambaya koda bani ba zaki samu amsarta.........sanin kowa ne mahaifinmu babban attajiri ne daya tara mana dukiyar da bana tunanin ko dan jika a zuri'armu zaiyi wahala a rayuwa.......komai da muke da buqata an tanadeshi tun kafin haihuwarmu.......bama buqatar karatu me zurfi don mun mallaki abinda takardar zata bamu tun kafin samuwarta..........idan kika auri altaab zaki san cewa kin samu kalar mijin da yakewa mata wahala........kin taki babbar sa'ar da ba kowacce mace keda irinta ba.....". Yatsunta ta sake motsa masa,tana jin kalamansa gaba daya sun mata banbarakwai.
Ita akhnan ce zata taki sa'ar mallakar altaab?.......ba altaab za'a yiwa murna ba idan har tsananin rabo ya ratso da sa'arsa cikin rayuwarta?.
A iya wannan gabar taji ta kowanne fanni altaab ya gama rikitowa.....
"Zaki nake nema ba kura ba.......me fita yayi farauta ba wanda ake farutowa ba.......ILIMI ina buqatar mijin da iliminsa ya kasance shine matakin qarshe na ilimi a DUNIYA......SA'A kuma tana ga wanda yayi nasarar mallakar diyar sarkin agadez.......bazan wahalar da lafuzza na ba wajen yi maka sauran tambayoyi ba.....don ka fadi tun a nan......abu na qarshe....." Ta furta da kalaman dake fita a jejjere kamar wadda ke irga adadin haruffan da zatayi amfani dasu a wajen...........
Abu na qarshen da bata fadeshi ba kenan saita miqe a qasaice,tana jin kamar iya haka ya kamata ya gama jin sautinta,kamar tayi masa alfarma me yawa idan ta qara bari yaci gaba da jin sautin nata........abu na qarshen data qi gaya masa ta kuma kalmashe magananta a cikinta ta fara takawa dashi,ya bita da wani irin razanannen kallo me cike da mamaki,saidai ita dinma tana jin ya kamata maganar ta fits a cikinta.........yadda aka halicceta kenan......yadda ta dabi'anci kanta kenan.....muddin tana ji a zuciyarta ya kamata magana ta fita tana barinta ta fita,bata ajiyar maganganun da takeji sun cancanci su fita din.
"Bakayimin ba......baka dace da irin tsarina ba".
"Wanne tsarinne irin naki?,a shirye nake na dabi'anci kaina zuwa ga wannan yanayi da tsarin" Altaab da ya kasa zama ya miqe da wani irin sauri ya furta yana duban akhnan da bayanta kawai yake iya gani wanda ke lullube da babban mayafin dake sharar qasa wanda yazo hade da rigar.
"Ka makara........kafin ka shigo da'irata ya kamata kasan wannan" Abinda ta fada kenan a taqaice,sai taci gaba da takawa tana motsa yatsarta,abinda ya bawa birra daman matsowa dab da bayanta a rusune tana biye da ita.
"A fitar da kyauta mafi girma da nauyi wadda zata taba zuciyar masarutar tahou a hadashi da ita........akwai abota tsakanin mahaifinsa da sultane........ina buqatar tarin karamcin agadasawa yayi masa rakiya zuwa gida". Ta fada tana jin kamar a yau lambun yayi mata tsaho da yawa,don bata da burin da ya wuce ta kammala ficewa daga cikinsa.
"An gama Allah shi taya miki" Birran ta furta cikin tsananin girmamawa.
Haka kawai takejin wani nishadi yana ratsata sanda take takawa tana komawa zuwa cikin gida.......tunda ta samu ta kori altaab sai taji kamar ta zare wata qaya. Wannan nishadin nata ne ita kadai,kuma wani yanayi ne da bazai boyu a fuskarta ba,bata kuma buqatar tayi wani abu da zai sanya hadimai na gidan da nata hadiman sassauta matsayinta da izzarta,don haka ta sallami kowa ta soma takawa ita kadai zuwa nata sassan ta wata sirrintacciyar hanya data haramta kowa ya bita idan ba sultane ita ko su mammina ba.
Shukokine suka lullube hanyar suka zame mata tamkar sune rufin gurin,wasu irin shukoki dake sarqafe da junansu,wannan ya bawa tsintsaye da yawa daman baje kolin samar da guraren zama gurin. Wasu irin tsintsaye da dare da rana basa gajiya da raira waqoqi da wani irin kuka me sanyi. Duk da cewa nishadi ne qasan ranta amma sam bai nuna saman fuskarta ba. Tsaki taja karo na hudu kenan,tanaso ta kawo dakatar da zuwan da maza sukeyi neman aure gurinta. Ta fara gajiya,tana kuma hangen raguwar martaba ne kawai a gurinta. Batasan rana ko lokacin da wani namiji zai samu yarjewarta a aure ba......to meye duka na batawa kai lokaci irin haka?. Sam ita bata shirya rabo kowa cikin rayuwarta ba,bata sha'awar hakan sam,don bataga abinda zasu bata ba.
Hankalinta kwance ta isa ga qofar data sadata da sassanta,bata kuma tsaya ako ina ba ta zarce zuwa bedroom dinta.
*_Uhmmmm........tofa😊_*
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*LAST FREE PAGE 05*
_____________________________
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mutanen Zuzeam ventures
Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku
Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k
1. Rabin kazar mallaka 4500
2. married femfresh wash 2k
3. garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k
4. Gumbarmadaradanonon rakumi 1500
5. Tsimin mallaka 2500
6. maganin infection 1500
7. matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k
Duka kayan 19k za a baki akan 7500
Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k
Matsin maida tsohuwa yarinya 1k
Gumbar emergency 1k
Turaren mallaka 2k
Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼
Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
____________________________
★Yadda Armelle da take zaune a gabanta ta sadda kai cikin wani irin taushi da rashin son su hada idanu kadai ya darsa qaqqarfan zargi a ranta. Tun kafin Armelle ta bude bakinta tace komai ta soma hasashe iri daban daban,hasashen daya soma haifar da motsuwar zuciyarta da kuma soma taruwar gangamin tawagar fushi a qasan zuciyarta.
Ta sani......wannan din dabi'arta ce,tana da zafi,tana da fada tana kuma fushi,saidai dukka wadannan dabi'un nata akan gaskiyar ta suke faruwa. Ba ita ta yiwa kanta wannan shaidar ba......kusan shaida ce data sameta daga wajen kowa.
"Hasbunallahu wa ni'imal wakeel" Ta furta tana kuma sake zama sosai ta zauna cikin Kujerar,sannna ta ajiye carbin hannunta a glass table din dake kusa da ita.
"Armelle"
"Ranki shi dade" Ta amsa mata tana gaza dubanta.
"Ki gayamin komai kada kice zaki boyemin". Kai sosai Armelle ta jinjina,sannan ta daga kanta a hankali ba tare data iya duban momma ba.
"Shima taqi amsarsa.......taqi karbar tayinsa na aurenta".
"Allahumma la sahla illa maja'altahu sahla.......la haula wala quwwata illa billahil aliyyul azeem" Ta fada tana qoqarin danne fushin dake taso mata.
Maida kanta qasa Armelle kawai tayi ba tare data sake cewa komai da ita ba. Kowanne motsi na uwar dakinta sananne ne a wajenta da abinda yake nufi,koda bata fada ba tasan cewa fushi ne sosai yake taso mata shi yasa take maimaita addu'ar. Da alama tana qoqarin danne fushinne da nauyin addu'ar don gudun aikata abinda zai jawo musu dana sani.
"Armelle.......idan na lissafa daidai wannan shine karo na goma sha daya da biftu ke aikata haka?". Kai armelle ta jinjina,tana jin tausayin momma din yana ratsata da yadda take sake dulmiya cikin damuwa cikin kowanne wucewar rana kwanaki da kuma watanni dukka akan AKHNAN din ita kadai.
"Haka ne ranki shi dade.......amma dole abi abun a sannu....don......" Hannu momma ta daga mata tana dakatar da ita.
"Jeki abinki armelle......kiyi haquri......nan gaba kadan zan nemeki". Tsam armelle ta miqe,tasan halin dattakonta,tasan kuma halin karamcinta,da gaske tana buqatar space dinne kamar yadda ta buqata.
"Allah shi huci zuciyarki" Bata iya amsawa armelle ba,don tana jin kamar zuciyarta zata balle daga qirjinta ne ta fito.
"Sunana altaab dan sarkin tahoa sarki nu'uman......nine d'ansa na farko daya haifa kuma magajinsa da zai maye gurbinsa nan ba da jimawa ba in sha Allah........" Yatsunta na hagu ta kada masa,abinda ya fahimtar dashi dakatar dashi takeyi.
"Ba wannan nake nema ba.......waye kai A DUNIYA........wacce daraja gareka bayan SARAUTA?.......da wanne abu kake jin zaka iya mallakar AKHNAN?" Cak komai yaso tsaya masa,saboda tambayar tazo masa a sanda bai shirya mata ba,tazo masa ne a sanda baiyi zaton akwaita ba.
Dukka jarumatar da yakeji yana da ita ya tattaro guri guda,wani sashe na zuciyarsa na qarfafashi ta hanyar tuna masa.
"Kaine fa wannan altaab din da mata ke kuka a kanshi.....kada ka bada maza mana altaab......kada ka bari 'yar sarkin AGADEZ tayi nasara a kanka......ka kafa tarihi.......a kuma kafa tarihi a kanka,kayi nasarar da maza da yawa da suka nemi mallakarta suka kasa kafashi.
Wannan qwarin gwiwar daya samu ya sakashi sakin murmushi.
"Wannan ai tambaya ce me sauqi........ko waye kuma kika tambaya koda bani ba zaki samu amsarta.........sanin kowa ne mahaifinmu babban attajiri ne daya tara mana dukiyar da bana tunanin ko dan jika a zuri'armu zaiyi wahala a rayuwa.......komai da muke da buqata an tanadeshi tun kafin haihuwarmu.......bama buqatar karatu me zurfi don mun mallaki abinda takardar zata bamu tun kafin samuwarta..........idan kika auri altaab zaki san cewa kin samu kalar mijin da yakewa mata wahala........kin taki babbar sa'ar da ba kowacce mace keda irinta ba.....". Yatsunta ta sake motsa masa,tana jin kalamansa gaba daya sun mata banbarakwai.
Ita akhnan ce zata taki sa'ar mallakar altaab?.......ba altaab za'a yiwa murna ba idan har tsananin rabo ya ratso da sa'arsa cikin rayuwarta?.
A iya wannan gabar taji ta kowanne fanni altaab ya gama rikitowa.....
"Zaki nake nema ba kura ba.......me fita yayi farauta ba wanda ake farutowa ba.......ILIMI ina buqatar mijin da iliminsa ya kasance shine matakin qarshe na ilimi a DUNIYA......SA'A kuma tana ga wanda yayi nasarar mallakar diyar sarkin agadez.......bazan wahalar da lafuzza na ba wajen yi maka sauran tambayoyi ba.....don ka fadi tun a nan......abu na qarshe....." Ta furta da kalaman dake fita a jejjere kamar wadda ke irga adadin haruffan da zatayi amfani dasu a wajen...........
Abu na qarshen da bata fadeshi ba kenan saita miqe a qasaice,tana jin kamar iya haka ya kamata ya gama jin sautinta,kamar tayi masa alfarma me yawa idan ta qara bari yaci gaba da jin sautin nata........abu na qarshen data qi gaya masa ta kuma kalmashe magananta a cikinta ta fara takawa dashi,ya bita da wani irin razanannen kallo me cike da mamaki,saidai ita dinma tana jin ya kamata maganar ta fits a cikinta.........yadda aka halicceta kenan......yadda ta dabi'anci kanta kenan.....muddin tana ji a zuciyarta ya kamata magana ta fita tana barinta ta fita,bata ajiyar maganganun da takeji sun cancanci su fita din.
"Bakayimin ba......baka dace da irin tsarina ba".
"Wanne tsarinne irin naki?,a shirye nake na dabi'anci kaina zuwa ga wannan yanayi da tsarin" Altaab da ya kasa zama ya miqe da wani irin sauri ya furta yana duban akhnan da bayanta kawai yake iya gani wanda ke lullube da babban mayafin dake sharar qasa wanda yazo hade da rigar.
"Ka makara........kafin ka shigo da'irata ya kamata kasan wannan" Abinda ta fada kenan a taqaice,sai taci gaba da takawa tana motsa yatsarta,abinda ya bawa birra daman matsowa dab da bayanta a rusune tana biye da ita.
"A fitar da kyauta mafi girma da nauyi wadda zata taba zuciyar masarutar tahou a hadashi da ita........akwai abota tsakanin mahaifinsa da sultane........ina buqatar tarin karamcin agadasawa yayi masa rakiya zuwa gida". Ta fada tana jin kamar a yau lambun yayi mata tsaho da yawa,don bata da burin da ya wuce ta kammala ficewa daga cikinsa.
"An gama Allah shi taya miki" Birran ta furta cikin tsananin girmamawa.
Haka kawai takejin wani nishadi yana ratsata sanda take takawa tana komawa zuwa cikin gida.......tunda ta samu ta kori altaab sai taji kamar ta zare wata qaya. Wannan nishadin nata ne ita kadai,kuma wani yanayi ne da bazai boyu a fuskarta ba,bata kuma buqatar tayi wani abu da zai sanya hadimai na gidan da nata hadiman sassauta matsayinta da izzarta,don haka ta sallami kowa ta soma takawa ita kadai zuwa nata sassan ta wata sirrintacciyar hanya data haramta kowa ya bita idan ba sultane ita ko su mammina ba.
Shukokine suka lullube hanyar suka zame mata tamkar sune rufin gurin,wasu irin shukoki dake sarqafe da junansu,wannan ya bawa tsintsaye da yawa daman baje kolin samar da guraren zama gurin. Wasu irin tsintsaye da dare da rana basa gajiya da raira waqoqi da wani irin kuka me sanyi. Duk da cewa nishadi ne qasan ranta amma sam bai nuna saman fuskarta ba. Tsaki taja karo na hudu kenan,tanaso ta kawo dakatar da zuwan da maza sukeyi neman aure gurinta. Ta fara gajiya,tana kuma hangen raguwar martaba ne kawai a gurinta. Batasan rana ko lokacin da wani namiji zai samu yarjewarta a aure ba......to meye duka na batawa kai lokaci irin haka?. Sam ita bata shirya rabo kowa cikin rayuwarta ba,bata sha'awar hakan sam,don bataga abinda zasu bata ba.
Hankalinta kwance ta isa ga qofar data sadata da sassanta,bata kuma tsaya ako ina ba ta zarce zuwa bedroom dinta.
*_Uhmmmm........tofa😊_*
zaki samu daman karanta wannan QASAITACCEN LABARIN ta hanyoyin siyan tikitinki kamar haka da naira (700) kacal*
*Lambar asusu:- 6019473875*
*Safiya musa abdullahi*
*Keystone bank*
*KI TURA SHAIDAR BIYA TA NAN*
09166221261
KO
08187255862
*Al'ummar qasar nijer 🇳🇪*
*2349166221261*
*Safiya musa abdullahi*
*NITA*
*CFA 500*
*SAIKU TURA SHAIDAR BIYA TA LAMBAR DAI*
09166221261
*GA WADANDA ZASU SAKA KATIN WAYA NA MTN SUMA NUMBER DUKA DAYA CE*
*MTN CREDIT 700 ZUWA GA*
09166221261
*SHAIDAR BIYA*
09166221261
*_TAFIYAR 'YAR GASKE CE........LABARIN QASAITACCIYAR MACE CE KAWAI KE IYA SIYANSA_*
*QASAITA👑*
*HUGUMANKU CE*✍🏽
💎 *L U'U L U'U*
*_(The diamond)_*💎
*H U G U M A*
*LAST FREE PAGE 05*
_____________________________
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mutanen Zuzeam ventures
Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku
Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k
1. Rabin kazar mallaka 4500
2. married femfresh wash 2k
3. garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k
4. Gumbarmadaradanonon rakumi 1500
5. Tsimin mallaka 2500
6. maganin infection 1500
7. matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k
Duka kayan 19k za a baki akan 7500
Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k
Matsin maida tsohuwa yarinya 1k
Gumbar emergency 1k
Turaren mallaka 2k
Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼
Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
____________________________
★Yadda Armelle da take zaune a gabanta ta sadda kai cikin wani irin taushi da rashin son su hada idanu kadai ya darsa qaqqarfan zargi a ranta. Tun kafin Armelle ta bude bakinta tace komai ta soma hasashe iri daban daban,hasashen daya soma haifar da motsuwar zuciyarta da kuma soma taruwar gangamin tawagar fushi a qasan zuciyarta.
Ta sani......wannan din dabi'arta ce,tana da zafi,tana da fada tana kuma fushi,saidai dukka wadannan dabi'un nata akan gaskiyar ta suke faruwa. Ba ita ta yiwa kanta wannan shaidar ba......kusan shaida ce data sameta daga wajen kowa.
"Hasbunallahu wa ni'imal wakeel" Ta furta tana kuma sake zama sosai ta zauna cikin Kujerar,sannna ta ajiye carbin hannunta a glass table din dake kusa da ita.
"Armelle"
"Ranki shi dade" Ta amsa mata tana gaza dubanta.
"Ki gayamin komai kada kice zaki boyemin". Kai sosai Armelle ta jinjina,sannan ta daga kanta a hankali ba tare data iya duban momma ba.
"Shima taqi amsarsa.......taqi karbar tayinsa na aurenta".
"Allahumma la sahla illa maja'altahu sahla.......la haula wala quwwata illa billahil aliyyul azeem" Ta fada tana qoqarin danne fushin dake taso mata.
Maida kanta qasa Armelle kawai tayi ba tare data sake cewa komai da ita ba. Kowanne motsi na uwar dakinta sananne ne a wajenta da abinda yake nufi,koda bata fada ba tasan cewa fushi ne sosai yake taso mata shi yasa take maimaita addu'ar. Da alama tana qoqarin danne fushinne da nauyin addu'ar don gudun aikata abinda zai jawo musu dana sani.
"Armelle.......idan na lissafa daidai wannan shine karo na goma sha daya da biftu ke aikata haka?". Kai armelle ta jinjina,tana jin tausayin momma din yana ratsata da yadda take sake dulmiya cikin damuwa cikin kowanne wucewar rana kwanaki da kuma watanni dukka akan AKHNAN din ita kadai.
"Haka ne ranki shi dade.......amma dole abi abun a sannu....don......" Hannu momma ta daga mata tana dakatar da ita.
"Jeki abinki armelle......kiyi haquri......nan gaba kadan zan nemeki". Tsam armelle ta miqe,tasan halin dattakonta,tasan kuma halin karamcinta,da gaske tana buqatar space dinne kamar yadda ta buqata.
"Allah shi huci zuciyarki" Bata iya amsawa armelle ba,don tana jin kamar zuciyarta zata balle daga qirjinta ne ta fito.