Sashe 11
Luu Luu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
PAGE 07
__________________________
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mutanen Zuzeam ventures
Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku
Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k
1. Rabin kazar mallaka 4500
2. married femfresh wash 2k
3. garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k
4. Gumbarmadaradanonon rakumi 1500
5. Tsimin mallaka 2500
6. maganin infection 1500
7. matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k
Duka kayan 19k za a baki akan 7500
Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k
Matsin maida tsohuwa yarinya 1k
Gumbar emergency 1k
Turaren mallaka 2k
Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼
Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
____________________________
Duk da kasancewarsa mahaifinta.......mahaifin da tafi kusa dashi akan kowanne d'a namiji.......akan kowacce halitta ma dake duniya,to amma ita dinma bai fasa yi mata kwarjini ba. Wannan kwarjinin da kowanne talaka dake rayuwa qarqashinsa yake ganinsa......yake dukansa itama takanji haka game dashi lokuta da dama.
"Barka da warhaka sultane" Ta fadi har yanzu kanta yana qasa
"Barkanki dai biftu.....ina fatan kin wuni lafiya?" Ya fada cikin tsananin nuna kulawa da kuma tausasa harshe. Yanayin daya sanya wani abu ya tsayawa morsa safiyya dake duban akhnan a wuya......duba na bacib ran yadda ta dauketa. A lokuta da dama,a yanayi irin wannan.......tanayin abubuwan da a kullum take sake sauke darajarta ne daga idanun mammina. Daya daga cikin wasu abubuwa data tsana.......bata da matsayin da har yau akhnan zata gaidata sai bisa umarnin sultane ko ita kanta mammina.
Bata jin zafi idan sultane ne ya sanyata.......amma tana jin tsananin quna idan umarnin gaidata ya zama ya fito ne daga bakin mammina.
"Ranka ya dade barka da yammaci" Mammina data qaraso ciki ta fada a hankali tana me zamewa saman lallausar dardumar dake shimfide a dakin,da wani irin zama dake nuna zallar ban girma,tamkar irin zaman da bayinsa keyi a gabansa. Idanunshi ya dago yana dubanta
"Barkanki zaituna.......fatan kin yini lafiya?" Wani murmushi ta aje tana gyara zamanta sosai sannan a ladabce ta sake magana.
"Lpy alhmdlh......hakan kuma ya sake tabbatuwa a kanmu sakamakon naka wunin cikin aminci da qoshin lafiya" Kai ya jinjina a hankali,qaramin murmushi yana subuce masa wanda ya bayyana har saman labbansa.
"Ma sha Allah......ya kacaniyar jama'a".
"Har mun kaika ne ma Allah shi tayawa mulkinka?,kai ya kamata a yiwa wannan tambayar" Ta qarashe maganar tana sakin murmushi. Dole Shima ya maida mata sannan ya amsa.
"Alhamdulillahi bisa taimako da jagorancin ubangiji".
" Ma sha Allah,Allah ya qara lafiya ya qara taya maka"
"Allahumma ameen" Ya amsa a taqaice yana aza idanunsa akan akhnan
"Ga mommanki nan" Sultane ya fadi yana dan duban morsa safiyya sannna ya maida dubansa ga akhnan.
"Barka da yammaci" Akhnan din ta fadi ba tare data daga idanunta ko tayi wani abu da zai nuna morsa safiyya take gaidawa ba. Cikin tsananin juriya da shanye abubuwa kaman yadda ta saba ta hadiye wani abu,muryarta can qasa kuma a shaqe ta amsa mata
"Barka" Daga hakan sai wani irin kakkaifan shuru ya gifta,kafin sautin muryar akhanan ta sake motsasu
"Papi(kamar yadda wasu lokuta take kiransa idan tana buqatar UBA da zasuyi magana),na samu saqon kira daga gareka,ina fata ya kasance lafiya?" Murmushi kadan ya saki,ya ajiye tasbahar hannunsa yana sake bada hankalinsa a kanta.
"Khadeejatu"
"Na'am papi" Ta amsa tana sake yin qasa sosai da kanta.
"Altaab yazo dan sarki nu'uman haka ne?" Kai ta jinjina
"Yazo papi"
"Kun gama ganawa?" Ya jefa tambayar kai tsaye.
"Mun gama,har ma ina tunanin zuwa yanzu yayi nesa da masarautar AGADEZ".
"Ma sha Allah.....yayi miki?,kina jin zaki iya zama dashi kiyi masa biyayya a matsayin mijin da zai kaiki aljanna?". Sultane muhammad hammud ya fada yana ci gaba da nazartarta.
Shuru ya ratsa na daqiqa daya zuwa biyun da basu haura biyar ba......daqiqar data wuce da bugun zukatan morsa da mammina........zukatan dake kwance qirazan da suke da mabanbantan burika da hasashe dukka akan AKHNAN din.
"Baiyimin ba papi......na kuma bayyana masa sannan na sallameshi" Ta fadi kanta tsaye cikin gwada daya daga cikin dabi'unta na fadin gaskiya kai tsaye ba tare da wani qumbiya qumbiya ko ado ba.
Shuru ya danyi yana wani nazari. Nazarin da yafi karkata kan rashin haramci cikin abinda ta aikata. Aure zama ne na mutum biyu da dukkaninsu suka aminta zasu rayu da juna har zuwa mutuwa.......ba wata yarjejeniya bace ta taqaitaccen lokaci.....ko kuma taron da zaa yishi tsakanin wasu awanni a gama a watse ba.
"Shikenan.......Allah ya tabbatar da abinda yafi alkhairi". Maganarsa ta qarshe da tayi daidai da saukar wani nannauyan abu a kunnuwa da zuciyar morsa safiyya......kalaman
"Ameen ameen" Da suka fito daga bakin mammina kuma suka sake gwamutsa tunaninta daga wani yanayi zuwa wani bigire na daban.
"Zan iya tafiya idan an yarjemin?" Akhnan ta furta cikin neman izini.
"Mommanki nason yin magana dake itama" Ya fadi yana mata nuni da morsa safiyya.
"Da d'iyata kadai nakeson nayi magana baya gakai dake cikin dakin" Ta furta cikin wani irin yanayi da zai nuna alamu nason nuna mallaka da kuma isarta.
Dukka su ukun suka zuba mata idanu suna dubanta. Yanayin da tayi magana kadai wani irin sauti ne dake tafe da izza da nuna taqama.
A Hankali mammina ta yunqura ta miqe tana furta.
"Bismillah". Tsam akhnan ta miqe itama tana gyara zaman yafen dake saman kanta,wanda santsin gashinta ya hanashi zama dai dai.
"Ina zaki?,mommanki keson magana dake fa?" Mammina ta fada tana duban tsakiyar idanun akhnan.
"Ba wata magana dake da muhimmanci idan babu ke a cikinta........babu wata magana da zata bada ma'ana muddin akace an cire uwa daga rayuwar d'anta......".
"Khadeejatu" Sultane da ya miqe daga saman daddumarsa ya koma saman daya daga cikin kujerun ya kira sunanta. Waiwayowa akhnan tayi tana duban sultane din ba tare data iya amsa kiran da yayi mata ba.
"Ki koma kiyi magana da mommanki kamar yadda ta buqata".
"Rabu da ita......ka qyaleta,khadeejatu qaramar yarinya ce?......idan kin manta irgen shekarunki ya kamata ki koma baya ki tariyosu da kyau!" Morsa safiyya tayi maganar a zafafe da bayyanannen fushin da sultane da kansa zaice ya jima bai ganshi haka ba.
"Zanyi maganar kamar yadda kika buqata a gabanta......bazan kuma fasa fadin duk abinda nake da niyyar fada din ba...........ke diya macace gajeriyar rayuwa gareki......damarmakinki gajeru ne......mafarkanki basu da tsaho......burikanku kuma qayyadaddu ne.......kina da taqaitaccen lokacin da idan kikayi wasa dashi saikinyi kuka da idanunki........a sanda kukan nan bazai amfana miki komai ba. Waye UBANKI da kike ganin kowanne namiji ba tsaran aurenki bane AKHNAN?!!!" Ta qarashe maganar da madaukakin zafin daya tokare mata dukkan wata mashaqar numfashi da kuma iska data hada maqogaronta da hunhunta.
"Idan an kutsa cikind duk wani sassan dake daukan sauti zuwa kwanyarki......an miki busar ke din d'iyar da tafi kowa ce to KIN CUCI kanki........idan a baya kedin yarinya ce.....yanzu cikakkiyar mace kike da takai minzalin aure daidai da daidai..........karki manta uwarki ba kowa bace tamkar BUZUWA kamar kowa........hakanan mahaifin daya kasance shine taqamarki......zaki tsufa a sanda mazan da kika raina sukayi miki nisan da baza suji kiranki ba harma su waiwayeki..........zaki tsufa a sanda su suke tsaka da sharafinsu da kuma ganiyarsu......" Saita juya inda mammina ke tsaye.
Wani irin fusatacce kuma wulaqantaccen kallo ta watsa mata.
"Naso ace zan iya bar miki akhnan kiyi yadda kikaga dama da rayuwarta.......saidai kuma girman maganadisun jinin SAFEENA dake kewaya a jikinta bazai barni na iya hakan ba.........bugu da qari UWA ake iya barwa D'A.......ba muna UWA ba.......akwai da dama da basusan ciwon haihuwar ba.........amma suna da zarra irin ta nagartattun uwaye........AMSA SUNA ta sigar da sunan yazo dashi wata baiwa ce da ba kowa Allah yake baiwa ba......."
"Safiyya!......" Sultane ya kira sunanta da wani irin sauti daya sanya kalamanta lanqwashewa ba tare da sun gama fita gaba daya ba.
Waiwayowa tayi tana dubansa da birkitacciyar fuskarta.
"A gabana kuke.......sassauci na da bayar da dama ga iyalina bawai yana nufin kowa yayi irin maganar da yaga dama ba" Yayi maganar da irin harshen daya dawo mata da hayyacinta,ya sake jadda kalmar SULTANE ne a gabanta har tsakiyar kwanyarta.
Sadda kanta tayi qasa a sanyaye tana tattalin hawayenta. Alqawari ne wannan.......alwashine wannan na haramtawa kanta kuka a gaban zaitun HAR ABADA.
"Tuba nake.......amma dukkanku abun kiwo ne.....kuma zaa tambayeku game da abinda aka baku kiwon". Lafazinta na qarshe kenan ta juya tana barin dakin da hanzarinta.
Tamkar suka haka yaji lafazinta na qarshe yana sauka saman tsokar zuciyarsa,ya lumshe idanunsa yana saukesu saman fuskar mammina da hawaye suna fara sauka daga ramin idanuwanta zuwa saman fuskarta.
"Bansan me zan yiwa safiyya na burgeta ba.......bansan me zan yiwa safiyya na amintar da ita ba,dama nuna soyayya ga wani jinin yana iya zama qiyayya babba irin haka?". Mammina ta fadi muryarta na wani irin rawa,ba muryarta kawai ba hatta da hannuwanta.
Sosai akhnan ta kamo hannuwanta ta riqe cikin nata,wani irin matsanancin fushi yana tasirantuwa tun daga cikin idanuwanta zuwa saman fuskarta. Me yasa matar nan sam bata da kirki?,me yasa baa taba zaman lafiya da ita?,me yasa kullum burinta ta wulaqanta ta kuma tozarta mammina?.....me yasa koda yaushe idanunta a kulle suke bata ganin alkhairi?,wanne irin butulci ne wannan?......shin bata jin kunya da nauyin yiwa mammina GORIN HAIHUWA a koda yaushe muddin magana me shigen haka zata hadasu?
"Mammina......." Tayi maganar muryarta tana rawa.
__________________________
https://wa.link/l1gcz8
ASSALAMU ALAIKUM
Mutanen Zuzeam ventures
Ga wani sabon promo na bullo muku dashi don farin cikinku dajin dadinku
Kunsan promo na na dabanne namu ba irin nasu bane hajiya ta mai kike jira da 7500 dinki ki kwashi kayan 19k
1. Rabin kazar mallaka 4500
2. married femfresh wash 2k
3. garuka 7in1 masu wata 7 ajiki 2k
4. Gumbarmadaradanonon rakumi 1500
5. Tsimin mallaka 2500
6. maganin infection 1500
7. matsin mallaka ba aba mai kishiya 5k
Duka kayan 19k za a baki akan 7500
Kuma mutun 20 na farko sunada kyautar kayan 4k
Matsin maida tsohuwa yarinya 1k
Gumbar emergency 1k
Turaren mallaka 2k
Allah yaba mai rabo sa a Zuzeam ventures takuce 🥰👍🏼
Zuzeam ventures takawo maku ingantattun magunguna masu inganci cikin Aminci Muna da kaya kamar haka
Mallaka Maganin sanyi Maganin cire tumbiMaganin farin jini
Maganin matsiMaganin sa ni’ima da dandano Dulka Amare Set na gyran jiki
Set na amarya
Tabaje tsumin Gomba
Xuma kiba ta hips and Brest
Magungunan gyran Brest
Magungunan Karin hips
Maganin sliming
Muna da kaya masu inganci cikin sauki da rahusa
Ina wadda keneman mallaka sahihiya quaranty wlh hajiya kixo ga zuzeam ventures xakiji ddin mallaka duk fadin ran ogah duk fadansa wlh sai yyi sanyi https://wa.link/l1gcz8 gyran jiki kikeso gyran fata gyran Brest magungunan sa kiba da hips
DOMIN samunta Kai tsaye ta WhatsApp 08144015291 muna tura kayanmu ko ina cikin iKon allah 🥰👌🏻
😁😁😁 https://wa.link/l1gcz8 kedai dannan link dinnan don samun naki ki maza kiyi bucking koda kudinki saida Rabonki
____________________________
Duk da kasancewarsa mahaifinta.......mahaifin da tafi kusa dashi akan kowanne d'a namiji.......akan kowacce halitta ma dake duniya,to amma ita dinma bai fasa yi mata kwarjini ba. Wannan kwarjinin da kowanne talaka dake rayuwa qarqashinsa yake ganinsa......yake dukansa itama takanji haka game dashi lokuta da dama.
"Barka da warhaka sultane" Ta fadi har yanzu kanta yana qasa
"Barkanki dai biftu.....ina fatan kin wuni lafiya?" Ya fada cikin tsananin nuna kulawa da kuma tausasa harshe. Yanayin daya sanya wani abu ya tsayawa morsa safiyya dake duban akhnan a wuya......duba na bacib ran yadda ta dauketa. A lokuta da dama,a yanayi irin wannan.......tanayin abubuwan da a kullum take sake sauke darajarta ne daga idanun mammina. Daya daga cikin wasu abubuwa data tsana.......bata da matsayin da har yau akhnan zata gaidata sai bisa umarnin sultane ko ita kanta mammina.
Bata jin zafi idan sultane ne ya sanyata.......amma tana jin tsananin quna idan umarnin gaidata ya zama ya fito ne daga bakin mammina.
"Ranka ya dade barka da yammaci" Mammina data qaraso ciki ta fada a hankali tana me zamewa saman lallausar dardumar dake shimfide a dakin,da wani irin zama dake nuna zallar ban girma,tamkar irin zaman da bayinsa keyi a gabansa. Idanunshi ya dago yana dubanta
"Barkanki zaituna.......fatan kin yini lafiya?" Wani murmushi ta aje tana gyara zamanta sosai sannan a ladabce ta sake magana.
"Lpy alhmdlh......hakan kuma ya sake tabbatuwa a kanmu sakamakon naka wunin cikin aminci da qoshin lafiya" Kai ya jinjina a hankali,qaramin murmushi yana subuce masa wanda ya bayyana har saman labbansa.
"Ma sha Allah......ya kacaniyar jama'a".
"Har mun kaika ne ma Allah shi tayawa mulkinka?,kai ya kamata a yiwa wannan tambayar" Ta qarashe maganar tana sakin murmushi. Dole Shima ya maida mata sannan ya amsa.
"Alhamdulillahi bisa taimako da jagorancin ubangiji".
" Ma sha Allah,Allah ya qara lafiya ya qara taya maka"
"Allahumma ameen" Ya amsa a taqaice yana aza idanunsa akan akhnan
"Ga mommanki nan" Sultane ya fadi yana dan duban morsa safiyya sannna ya maida dubansa ga akhnan.
"Barka da yammaci" Akhnan din ta fadi ba tare data daga idanunta ko tayi wani abu da zai nuna morsa safiyya take gaidawa ba. Cikin tsananin juriya da shanye abubuwa kaman yadda ta saba ta hadiye wani abu,muryarta can qasa kuma a shaqe ta amsa mata
"Barka" Daga hakan sai wani irin kakkaifan shuru ya gifta,kafin sautin muryar akhanan ta sake motsasu
"Papi(kamar yadda wasu lokuta take kiransa idan tana buqatar UBA da zasuyi magana),na samu saqon kira daga gareka,ina fata ya kasance lafiya?" Murmushi kadan ya saki,ya ajiye tasbahar hannunsa yana sake bada hankalinsa a kanta.
"Khadeejatu"
"Na'am papi" Ta amsa tana sake yin qasa sosai da kanta.
"Altaab yazo dan sarki nu'uman haka ne?" Kai ta jinjina
"Yazo papi"
"Kun gama ganawa?" Ya jefa tambayar kai tsaye.
"Mun gama,har ma ina tunanin zuwa yanzu yayi nesa da masarautar AGADEZ".
"Ma sha Allah.....yayi miki?,kina jin zaki iya zama dashi kiyi masa biyayya a matsayin mijin da zai kaiki aljanna?". Sultane muhammad hammud ya fada yana ci gaba da nazartarta.
Shuru ya ratsa na daqiqa daya zuwa biyun da basu haura biyar ba......daqiqar data wuce da bugun zukatan morsa da mammina........zukatan dake kwance qirazan da suke da mabanbantan burika da hasashe dukka akan AKHNAN din.
"Baiyimin ba papi......na kuma bayyana masa sannan na sallameshi" Ta fadi kanta tsaye cikin gwada daya daga cikin dabi'unta na fadin gaskiya kai tsaye ba tare da wani qumbiya qumbiya ko ado ba.
Shuru ya danyi yana wani nazari. Nazarin da yafi karkata kan rashin haramci cikin abinda ta aikata. Aure zama ne na mutum biyu da dukkaninsu suka aminta zasu rayu da juna har zuwa mutuwa.......ba wata yarjejeniya bace ta taqaitaccen lokaci.....ko kuma taron da zaa yishi tsakanin wasu awanni a gama a watse ba.
"Shikenan.......Allah ya tabbatar da abinda yafi alkhairi". Maganarsa ta qarshe da tayi daidai da saukar wani nannauyan abu a kunnuwa da zuciyar morsa safiyya......kalaman
"Ameen ameen" Da suka fito daga bakin mammina kuma suka sake gwamutsa tunaninta daga wani yanayi zuwa wani bigire na daban.
"Zan iya tafiya idan an yarjemin?" Akhnan ta furta cikin neman izini.
"Mommanki nason yin magana dake itama" Ya fadi yana mata nuni da morsa safiyya.
"Da d'iyata kadai nakeson nayi magana baya gakai dake cikin dakin" Ta furta cikin wani irin yanayi da zai nuna alamu nason nuna mallaka da kuma isarta.
Dukka su ukun suka zuba mata idanu suna dubanta. Yanayin da tayi magana kadai wani irin sauti ne dake tafe da izza da nuna taqama.
A Hankali mammina ta yunqura ta miqe tana furta.
"Bismillah". Tsam akhnan ta miqe itama tana gyara zaman yafen dake saman kanta,wanda santsin gashinta ya hanashi zama dai dai.
"Ina zaki?,mommanki keson magana dake fa?" Mammina ta fada tana duban tsakiyar idanun akhnan.
"Ba wata magana dake da muhimmanci idan babu ke a cikinta........babu wata magana da zata bada ma'ana muddin akace an cire uwa daga rayuwar d'anta......".
"Khadeejatu" Sultane da ya miqe daga saman daddumarsa ya koma saman daya daga cikin kujerun ya kira sunanta. Waiwayowa akhnan tayi tana duban sultane din ba tare data iya amsa kiran da yayi mata ba.
"Ki koma kiyi magana da mommanki kamar yadda ta buqata".
"Rabu da ita......ka qyaleta,khadeejatu qaramar yarinya ce?......idan kin manta irgen shekarunki ya kamata ki koma baya ki tariyosu da kyau!" Morsa safiyya tayi maganar a zafafe da bayyanannen fushin da sultane da kansa zaice ya jima bai ganshi haka ba.
"Zanyi maganar kamar yadda kika buqata a gabanta......bazan kuma fasa fadin duk abinda nake da niyyar fada din ba...........ke diya macace gajeriyar rayuwa gareki......damarmakinki gajeru ne......mafarkanki basu da tsaho......burikanku kuma qayyadaddu ne.......kina da taqaitaccen lokacin da idan kikayi wasa dashi saikinyi kuka da idanunki........a sanda kukan nan bazai amfana miki komai ba. Waye UBANKI da kike ganin kowanne namiji ba tsaran aurenki bane AKHNAN?!!!" Ta qarashe maganar da madaukakin zafin daya tokare mata dukkan wata mashaqar numfashi da kuma iska data hada maqogaronta da hunhunta.
"Idan an kutsa cikind duk wani sassan dake daukan sauti zuwa kwanyarki......an miki busar ke din d'iyar da tafi kowa ce to KIN CUCI kanki........idan a baya kedin yarinya ce.....yanzu cikakkiyar mace kike da takai minzalin aure daidai da daidai..........karki manta uwarki ba kowa bace tamkar BUZUWA kamar kowa........hakanan mahaifin daya kasance shine taqamarki......zaki tsufa a sanda mazan da kika raina sukayi miki nisan da baza suji kiranki ba harma su waiwayeki..........zaki tsufa a sanda su suke tsaka da sharafinsu da kuma ganiyarsu......" Saita juya inda mammina ke tsaye.
Wani irin fusatacce kuma wulaqantaccen kallo ta watsa mata.
"Naso ace zan iya bar miki akhnan kiyi yadda kikaga dama da rayuwarta.......saidai kuma girman maganadisun jinin SAFEENA dake kewaya a jikinta bazai barni na iya hakan ba.........bugu da qari UWA ake iya barwa D'A.......ba muna UWA ba.......akwai da dama da basusan ciwon haihuwar ba.........amma suna da zarra irin ta nagartattun uwaye........AMSA SUNA ta sigar da sunan yazo dashi wata baiwa ce da ba kowa Allah yake baiwa ba......."
"Safiyya!......" Sultane ya kira sunanta da wani irin sauti daya sanya kalamanta lanqwashewa ba tare da sun gama fita gaba daya ba.
Waiwayowa tayi tana dubansa da birkitacciyar fuskarta.
"A gabana kuke.......sassauci na da bayar da dama ga iyalina bawai yana nufin kowa yayi irin maganar da yaga dama ba" Yayi maganar da irin harshen daya dawo mata da hayyacinta,ya sake jadda kalmar SULTANE ne a gabanta har tsakiyar kwanyarta.
Sadda kanta tayi qasa a sanyaye tana tattalin hawayenta. Alqawari ne wannan.......alwashine wannan na haramtawa kanta kuka a gaban zaitun HAR ABADA.
"Tuba nake.......amma dukkanku abun kiwo ne.....kuma zaa tambayeku game da abinda aka baku kiwon". Lafazinta na qarshe kenan ta juya tana barin dakin da hanzarinta.
Tamkar suka haka yaji lafazinta na qarshe yana sauka saman tsokar zuciyarsa,ya lumshe idanunsa yana saukesu saman fuskar mammina da hawaye suna fara sauka daga ramin idanuwanta zuwa saman fuskarta.
"Bansan me zan yiwa safiyya na burgeta ba.......bansan me zan yiwa safiyya na amintar da ita ba,dama nuna soyayya ga wani jinin yana iya zama qiyayya babba irin haka?". Mammina ta fadi muryarta na wani irin rawa,ba muryarta kawai ba hatta da hannuwanta.
Sosai akhnan ta kamo hannuwanta ta riqe cikin nata,wani irin matsanancin fushi yana tasirantuwa tun daga cikin idanuwanta zuwa saman fuskarta. Me yasa matar nan sam bata da kirki?,me yasa baa taba zaman lafiya da ita?,me yasa kullum burinta ta wulaqanta ta kuma tozarta mammina?.....me yasa koda yaushe idanunta a kulle suke bata ganin alkhairi?,wanne irin butulci ne wannan?......shin bata jin kunya da nauyin yiwa mammina GORIN HAIHUWA a koda yaushe muddin magana me shigen haka zata hadasu?
"Mammina......." Tayi maganar muryarta tana rawa.