← Book details Tabarmar Kashi Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 170 OF 171

Sashe 170

Tabarmar Kashi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"Ba wani, baki sona,bakin sadaukarwa da wata ni ba?"
Kuka ta sake ta sake masa tana bubbuga qafafunta a gasa tamkar qaramar yarinya, abinda ya bawa boobs dinta damar motsawa qwarai yadda zata samu damar jan hankalinsa sosai.

Burinta ya cika,don gaba daya kasa motsawa yayi daga inda yake zaunen, sosai take masa shagwaba tana tsaye daga gabansa,shi kuma ya lalace a kallonta yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da sauri da sauri.

A nutse ya miqe yana gyara zaman towel dinsa a qugunsa,sannu a hankali yake takowa a nutse saiji tayi ya sakata cikin jikinsa,ya rungumeta tsam ta baya.

Kusan lokaci guda kowannensu ya saki ajiyar zuciva ya dora tattausan tafin hannunsa saman ruwan cikinta ya fara yawo da su yana shafa fatar saman cikin wani yanayi yana ratsashi.

Hannu daya ya saka yayi gefe da gashinta sake fake va barbazu a bayan nata. Cikin wani irin yanayi dake nuna zallar shaugi da yadda qauna ke kassafa jiki jini da bargo ya dora labbansa saman wuyanta, abinda ya sanyata daukewar wuta sama numfashinta na wasu daqiqu kafin ya dawo dai dai

"No matter what happens you will always remain my biggest priority" ya furta mata da wani sirrintaccen sauti da ita kadai ta isa ta jishi.

) "No bodv above mistake,you are a wife material na sani, sometimes i look at you and i wonder How i got to be so damn Lucky" sosai kanta ya fasu,sai fa dinga jin duk duniya babu macen data dace da miii irinta"

"I will make up for all the days i ruined baby" itama ta maida masa cikin yanayi na rad'a hadi da sakar masa dumin numfashin bakinta.

Zafafabiyar

TABARMAR K'ASHI

HUGUMA

BOOK 02
PAGE 77 END

Wani numfashi ya aje mata da ya ratsata har cikin kunnenta,sai ya sake mannata sosai da jikinsa ya mayar mata shima cikin rada

" melt when you call me baby"

"And i like when you call me yours" ganqameta yay cikin jikinsa kamar zai maidata su hade su zama abu guda

"You are mine and only mine, all rights reserved" ido ta lumshe zuciyarta na dandana zaqin kalamansa,tanaji kamar ta sanya hannu ta fiddo zuciyar tata ta miqa masa

"Mohhhh" ta kirashi da wani sirrintaccen suna da ita daya ke kiransa da shi a irin wanann yanayin

"SAHR" ya amsa mata shima ilkinsa na amsa sagon da take aika masa dashi a fakaice ta sautin murvarta da tsaiwarta cikin jikinsa

"I really want to kiss you,and not just on the lips"

kaman an fusgeshi da lantarki yaji, sai ya sake qangameta da kyau kafin ya saketa, yaja baya sosai yana bude hannuwansa gaba daya kamar wanda yake jira ayi hugging nasa sanann yace

"Kiss me moonbeam,kiss me iya yadda kikeso, I don't care if it's 5minutes or a whole night,i am always ready to cheer you up,no matter the time place or situation"
•cikin wani irin taku me janye hankali ta garaso gabansa,ta Sanya hannunta ta rige gefe da gefan fuskarsa,sanann tayi dage don ta samu isa ga bakinsa saboda ya fita tsaho

"No...wait" ya fadi da sauri, hannunta ya riqe da kyau ya dagata ya dorata saman qafafunsa, ta tsaya sosai a kansu,ya tallafo qugunta ta baya yadda ba zata fadi ba tsaiwar kuma zatayi mata dadi

"Thank you" ta fada tana hade fuskokinsu guri guda.
Yadda take sauke masa salon kisses kala kala ya
sake narkar da zuciyarsa cikin gaunarta,tun suna a tsaye a hankali har tsaiwar ta gagaresu suka zube saman gado.

"I Know you want me but I want you to tell me" ya fada numfashin yana fusgarsa, ko ina na jikinsa yana rawa

"I want you,i need you...." ta fada itama lafuzzan suna rarrabe mata saboda bugun da zuciyarta keyi da qarfi sosai. Daga nan ya kasa ci gaba da bata dama,ya fara maida mata zazzafan martani, wanda shi yayi jagorancin kaisu wata duniva me nisa wadda daga shi sai ita suke iya fahimtarta.

Tsahon rabin awa kafin komai ya daidaita,jinsa shuru baice komai ba sai saukar numfashinsa me dumi a fatar ilkinta ya sanyata motsawa,da sauri yace

"Shshshis..... don't move,when i am holding you,the whole world makes sense" sake gyara mata kwanciya yayi sosai a jikinsa,dumin jikkunansu yana ratsa kowannensu

"Ki qaramin lokaci,inason wanann yanayin,i prefer silent conversation,ones our bodies speak and our hearts listen" birkota kanta da kanta tayi fa juyo tana fuskantarsa,saita shige cikin jikin nasa sosai ta kwantar da kan nata a qirjinsa tana lumshe ido hade da murmushi. Wannan ya bata damar jin qamshinsa sosai,ta zuqi numfashi tanajin dadin qamshin kamar yau ta fara ji.

Yatsantsa daya ta saka tana wasa da gargasar qirjinsa

"Mohhh" ta sake kiransa a nutse

"Am all ears"

"Am jealous" wani qaramin kyakkyawan miskilin murmushi ne ya qwace masa

"Yes i know"

"Ehhnnn?" Ta fadi tana buqatar qarin bayani, zamewa yayi a hankali yana boye fuskarsa tsakiyar qirjinta

"Am sorry NUGGET,na fada ne kawai saboda nayi tsokana,saboda kada ki tafi, but bazan sake cewa zan kawo wata ba gidan nan, banyi alqawarin bazanyi ba, amma banayi da sha'awa bana kuma fata har abada"

"I can't bare to loose you"

"Zamu zama a tare har abada" kalmominsa sun wanke mata rai fes sai ta sake narkewa a ilkinsa. Migewa yayi da hanzari

"Gate up nugget" ya furta yana qogarin dagata tana dariya qasa gasa hadi da sake narke masa.

******Washegari**

Tana farkawa hayaniyarsu da kakacinsu ne ya isketa har kan gadonta, muryar toufeeq asad da as'ad sai fadeela. Kai ta girgiza a hankali tana sakin murmushi, qarfi da yaji sun maida abby din nasu magananne wani lokaci ita dinma ko da ta gudu ta barsu sai sun zagulo ta Wayarta ta daga ta kalla tana murmushi, babu arziqin da ya wuce wannan a rayuwa,samun lafiyayyen family me cike da farinciki da qaunar juna,ga arizigi da wadatar rayuwa.

"Ikon Allah" ya furta a hankali, saboda kwanan wata yana nunawa yau hajiya qarama ta cika kwanaki arba'in da rasuwa. Wayarta ta ajjiye tana sauka daga gadon tana ji a ranta ya kamata suyi mata sadaka na kwanan arba'in din.

Toilet ta wuce kai tsaye don ta tabbatar gidanta a gyare yake fes sannan breakfast ma ya kammala, abinda kawai zatayi gyaran bedrooms dinsu. Cikin mintuna qalilan ta gyare bedrooms din nasu. Wani kyakkyawan zama sukeyi wanda zaka samu Muhammad toufeeg jarma kamar bashi ba cikin gidansa. Yana iya zagewa su gyara duk part din da suka kwana a ciki fadeela na tayashi.
Säahar takan jima tana mamaki har wataran yace

"Komai isa dukiya da taqamarka a wajen matarka
holoqo ne kai, sannan komai izzarka da jin ka isa kai din ba kowa bane idan bakayi koyi da fiyayyen halitta ba,yace mafi alkhairinku shine mafi alkhairinku ga iyalinsa,shin bazan so na kasance mafi alkhairi ba nima don ranar gobe na shiga jerin sahun mutanen da prophet Muhammad S A W zaiyi alfahari dasu ba?" A ranar har qwalla sai da tayi.

Kwata kwata idan ka kwantanta rayuwar ADAN da
TOUFEEQ misalin rayuwar matacce ne da rayayye. Takan rasa da wanne irin kalmomi zata godewa Allah da bata shi da yayi.

Tana shiryawa bayan ta fito daga wankan tana tuna jinyar hajiya qarama, har ta mutu bakinta yanason fadin wasu maganganu amma kuma Allah bai bata iko ba,saboda ba'a ji ba'a kuma gane abinda take fada, saidai duk sanda taga wani abu da ya shafi dr ko toufeeq tayita kallonsa tana hawaye, idan taga su asad kuwa tayita son kama hannuwansu kenan.

"Allah yasa muyi kaykkyawan qarshe" säahar ta fadi tana warware sabuwar lafayarta 'yar borno me tsananin kyau da tsada.

Haka kawai yau tayi sha'awar yi masa kwallivarta da safe,tsaf ta nade jikinta da ita,ta kuma lullube gashinta me tsaho da santsi wanda ta zubo dashi gaba ya rufe rabin goshinta ta zagaya dashi vabi ta bavan kunnenta ta kuma daureshi da babban ribbon.

Best perfumes nashi ta yayyafawa jikinta sannan ta dauki wayarta ta fito.

Idanunta na akan wayarta, bata lura da shi ba saida sukayi clashing. Dukkansu sukaja baya suna kallon juna, babu abinda yazo zukatansu sai rayuwarsu a MT JARMA GLOBAL COMPANY.

Baya yaja ya harde hannayensa a qirjinsa yana mata wani azababben kallo from head to toe,ba abinda yake masa yawo a kai sai sanda take irin dressing din nan,ganinta na farko da ya farayi a mt jarma a matsayin president dinsa.

"Wanne irin mutum ne kai mara kirki mara iya mu'amala? wanda baisan kima da martabar dan adam ba? me yasa dukkan zancanka kudi? me yasa kake hangen kudi sune gaba da komai?" Ta fada tana tsuke fuska tamkar a lokacin abun yake faruwa. Takowa yayi a hankali yana sauke dogayen yatsun qafarsa saman
Tallausan carfet din hallway din. Gabanta ya iso ya sulale yana sauke dukka gwiwoyinsa a gasa hadi da hade tafukan hannayensa guri daya ya kawosu saitin bakinsa

"Am sorry mr president, am arrogant, ki yafemin" kai ta dauke gefe

"Nooo, you are fired" dariya ta qwace masa ya mige da sauri ya dagata cak yana dariya

"Baki isa ki koreni ba, zan karba kora daga kowanne guri a fadin dunivar nan amma banda daga nan wajen" ya fadi yana nuna saitin zuciyarta da yatsarsa. Dariya itama sosai ta qwace mata tana sake rigeshi

"Nasha wahala qwarai da gaske don duk sanda kikazo da shigar laffayar nan haka kawai sai naji zuciyata tana zafi, kuma gashi kullum ina sake qoqarin tabbatarwa kaina komai bai hadamu ba,coz na tsorata da na kasa jin haushi da tsanarki a zuciyata kamar yadda nakeji ta sauran dukka mata at once....... shigar na masifar yi miki kyau da qara miki kwarjini,zaki iya tuna ranar da na kori jamal?" Kai ta gyada don ta tuna
"Kamashi nayi yana hirar kyan da kikeyi da laffaya,sannan kina boye dirinki ne a ciki, ranar kwana nayi da zazzabi, kamar zan mutu haka naji, but ban gane so bane, rabon dai sai na sha wahala kafin na sameki" murmushi ta saki tana jin dadin labarin, uwa uba kuma tana a jikinsa ne yana takawa da ita zuwa parlor
Chapter 170 · 0% Book details