Sashe 168
Tabarmar Kashi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hana jan qofar ta bude, saita sake budeta sosai tana matsawa gaba zata shiga. Fes ya bude idanunsa da suka canza launi a kanta vana kallonta
"Kata'i" ya samu kansa da furtawa,wani bacin rai yana sake lullubeshi saboda mahaukacin kyan da tayi,abu daya ya hana zuciyarsa gazawa,shigarta ta boye halittun jikinta sosai,saidai yau din tayi masa mahaukacin kyan da sai daya dauki mintuna yana dubanta kafin ya janye idonsa ya maida gaban motar yana jin kamar ya fashe da kukan takaici. Me yasa ya biye mata sukayi fada har ta samu damar yin tafiye tafiyenta ita kadai?.
Fuskarta ta hade tsam kafin ta shiga motar bakinta dauke da sallama,har yanzu tana jin zafin cewa zai qara auren da yace zaiyi. Maida murfin tayi ta rufe,bai waiwayo ba vace
"Waye ya baki izinin zuwa nan?"
"Maji ce" ta amsa masa kai tsaye tana jin zuciyarta tana mata zafi itama
"Mugullin motar ma itace tace ki bawa wani gardin ya kawoki?" Waiwayawa tayi da hanzari
"Yusuf dinne gardi?" Ta jefa masa tambayar tana ) dubansa, shima juyowa yayi yana dubanta
"(dan ba gardi bane mene?" Abinda ta gani a idonsa ya sanyata janye dubanta daga kansa ba tare da tace komai ba
"Soyayyarki da nake miki ce ta Sanya kika fara rainani ko?" Yayi mata tambayar da zafi zafinsa yana jiran amsarta.
"Wannan kwallivar da kika fita da ita wani gazami yana kiran sunanki ta mic shima duka maji dince tace kiyi?" Ya sake jefa mata tambayar. Gaba daya taji ta diririce da tarin tambayoyinsa, ta rasa wacce amsar zata bashi,sai kawai ta fashe masa da kuka
"Ba aurenka zakayi ba?, kaje kayi,nima ka barni nayi rayuwata,dama ai ba sona kakeyi ba"
"Ni dake waye baison wani? 3yrs amma ana zancan haihuwa kina dojewa,kije ki zauna abunki zan dauko wadda zata yita haifamin yara, kuma zakisan da gaske nake" daga haka ya tayar da motar ya fusgeta cikin bacin rai suka haura kwalta. Sai da yayi dai dai akan titi sannan ya sassauta gudun saboda yadda kukanta vake kassara jiki da zuciyarsa,amma ko akan fuska yaqi ya nuna hakan,bayaso ya bata wata qofa da zata gane lagonsa.
Har taci kukanta ta godewa Allah basu isa gida ba,bata fahimci yawo kadai suka dinga yi saman titi ba sai bayan da taga sun qara goma a hanyar kafin su dauki hanyar gida.
Sanda suka isa gidan ita ta fara fita a motar,sai bayan mintuna kusan goma ya rufe motar ya wuce ciki shima.
Dakinta ta wuce abinta,ta fidda kayan jikinta ta fada wanka tana ajiyar zuciyar kuka. Karo na farko data fara kuka hankalinsa bai tashi ba bai kuma saurareta ba,abinda yayi matuqar sanyaya mata jiki kenan.
Koda ta gama wankan tsaye tayi gaban madubin bandakin daure da towel tana kallon kanta, idanunta ta sauke akan cikinta,kamar yasan shi take kalla wani motsi mai garfi ya ratsa ta qasan mararta. Hannu ta saka ta dafe marar tana furta
"'Subhana man khalaqal Janeen fil arham" wani hawaye yana cika mata idanu.
Karkiyi missing last page
Zafafabiyar
"HUGUMA”
•TABARMAR KASHI_*
Book 02 Page 75
Tasbihi ta dinga yi ga ubangiji cikin ranta,komai na rayuwa yana da iyaka,hakanan duk abinda bawa yaga bai samu ba lokacinsa ne baiyi ba.
Cikin mutuwar iiki ta shirya ta haye gado, idanunta a rufe zuciyarta har yanzu babu dadi. Sunayen Allah ta dinga ambata a hankali, har wani bacci me nauyi yayi awon gaba da ita:
Tunda suka shiga gidan ya wuce sassansa ya kasa nutsuwa cikin ransa,duk shirinsa zuwa kwanciyarsa kukanta ke masa amsa kuwwa a kunnensa, saidai duk da haka baiso ta gane lagonsa, da haka ya dake ya gama shirinsa.
Har va kwanta ya dinga juyi,sam bacci ya gauracewa idanunsa, kusan minti arba'in yana a haka.
Migewa yayi ya kunna wutar dakin ya sanya slippers dinsa ya dauki wayarsa ya fito.
A nutse ya isa sassanta hancinsa na shagar wannan daddadan gamshin da yake mugun tasiri, qamshin da bai taba jin makamancin sa a wani waje ba sai a sassanta sai kuma jikinta,qamshi ne na musamman da gurinta kawai yakejin irinsa
Shuru har ya isa gofar bedroom dinta, cikin jikinsa ya dinga jin kewar yaransa, da yanzun suna zaune a nan yana fama da rigimaru da fadace fadacensu.
Dim light ne kawai a dakin, ya saki gofar ya taka
zuwa ciki. Daga gaban gadon ya tsaya,ya sanya hannu ya kunna side drawer lamp sai ya rage haskenta kadan ya jawo stool ya zauna gaban gadon.
Fes fuskarta ta bayyana cikin dan garamin hasken fitilar, innocent face din nan da yaga zallar kishinsa muraran a kwance a samanta, tuna hakan kadai ya sanya murmushi ya subuce masa,sai ya miga hannu ya shafi gefan fuskarta yana jin tausayinta kadan kadan yana ratsashi, ko yaushe qara kyau takeyi,sam shekarunta basa wani nunawa, idan kaga sa'ad da as'ad ba zaka ce itace ta haifesu ba sam.
Ya kusa awa guda zaune a wajen kafin ya miqe, a nutse ya gyara mata duvet dinta ya mayar mata da lallausan gashin ta baya ya kashe fitilar bayan yayi kissing dinta ya fito. Yana matuqar son kasancewa cikin ilkinta a daren da ya fara busa wani yanayi na sanyi sanyi,amma kuma yana son ya zama taayayyen namiji,wanda so baya rufe masa idanu ya hanashi aiwatar da abinda ya dace.
Yana shirin komawa ya kwanta kiran maji ya shigo masa waya,ya zauna sosai sannan ya daga wayar
"Tare kuka fita da maami?" Kansa yadan shafa, säahar na vawan sakashi sauka a layi a cikin idanun maji
"Eh muna gida"
"Allah ya tashemu lafiya" ta fada a taqaice, don idan da sabo ta riga ta saba,musamman da ya zamana wannan zuwan da tayi din shi ba haka yaso ba,yafiso kullum tazo ne ta koma.
"Zakuci ganiyarku tunda kuka bar yaran nan sun dawo din kenan" ta fadi a hankali.
Hilma (wata cousin dinta)ta tabe baki
"Wai nikam maji ko kishi yaronki bakyayi?, duka yarinyar nan ta gama juya masa tunani? ba zuwa ne na farko ba,duk zuwan da nakeyi abinda na karanta kamar yarinyar nan ta gama dashi, ya zama kamar wani bita zai zai, ya sanya ayiya ajiye miki yara suna yawo, ya maidata kamar alihunsa ke kina zaune?" Wayar ta saka tana duban hilma baki bude
"Kinsan akan waye kike magana? to säahar ko kamata nayi tana zubawa moha maganin mallaka a abinci saidai na tayata juyawa,saboda nayi imanin ba mallakar da zata cutar da shi zatayi masa ba,babu suruka irin tawa kaf zamanin nan saidai tsakanin rabo don Allah karki sake magana makamancin haka akanta, inda kinsan me ta yiwa rayuwarmu mu duka da baki fadi haka ba" sanyi jikin hilma yayi, bata kuma sake cewa komai ba taja bakinta tayi shuru.
Washegari jikinta babu qwari ta tashi, amma a
daddafe ta shirya masa sassaugan breakfast ta koma daki ta kwanta. Sanda ya gama shirinsa na zuwa gidan maji,saboda a ranar nadeeya zasu wuce qatar da mijinta,ya bude breakfast din,sai baici komai ba ya hada ruwan tea ya sha ya fice,duk da zuciyarsa tanata otsa masa da son ganinta.
Itama bata jima ba bacci ya dauketa, koda ta tashi farkawa garfe dava na saura, mamakin kalar baccin da tayi ya kamata,ta shiga toilet ta wanke bakinta ta dawo tayi nata breakfast din tayi sallar azahar,duka sai wata kasalar ta sake rufeta, ko awa daya bata rufa ba wani baccin ya sake daukarta.
Stil ba ita ta tashi ba sai shida saura,a gurguje tayi la'asar tana istigfari,ta kalli agogo taba rayawa a ranta sauran mintuna kadan jirginsu nadeeya ya tashi.
Taso qwarai tayi ma nadeeya din rakiya, saboda ita din ganwar miji ce ta gari qwarai da gaske, wadda samun irinta a wannan lokacin sai an tona.
Samun kanta tavi da kunna wayarta da tun jiva
da zata kwanta ta kasheta,batason ma ta barta a kunne don ta tabbatar za'a yita kiranta ne ana daga mata hankali, yadda kuma taga yanayin toufeeq din kuma tayi imanin babu wani maganar ya barta fita a yau din.
Kamar jira akeyi kira kuwa ya shigo, nadeeya dince, muryarta can qasa ta daga
"Jikinne maami?"
"Alhamdulillah sister nadeeya da sauqi ai,ya taro?"
Raunana muryar nadeeya din tayi sosai
"Taro ya tashi maami, zamu wuce,ki yafemin...
." Sai kuka
ya qwacewa nadeeyar. Sosai zuciyar säahar ta raunana, itama muryarta na rawa amma lallashinta takeyi,daga gefe taji shigowar muryarsa
"Kiyi kuka ki sakata kuka? wanne irin shirme ne wannan?" Sai kuma taji wayar ta katse.
Kanta ta saka a gefan gado,sai kuka sosai ya
I gwace mata,kukan da take tasan bawai na nadeeya kadaj bane,wani raunin zuciya kawai takeji cikin girjinta,can deep inside her sabaninsu da toufeeq yana kassarata amma kuma taqi bawa zuciyarta amanna akan hakanne.
Ta jima a haka kafin tayi controlling kanta,ta miqe tana ninke abun sallarta, saita tsaya kalion kanta gaba madubi.
"Anya zata iya jurewa?" Ta tambayi kanta. Sai ta koma da baya ta zauna. A hankali ta fara tuna asalin faruwar matsalaryawan kiransa da yarinyar da batasan ko wacece ba takeyi,tun tana kau da kai har ta magantu.
Dariya sosai ya dinga yi kafin yayi mata bayani
"Ni ban santa ba, infact ma ban taba daga kiranta ba bare naji muryarta,ina dake bani da buqatar kowacce diya mace a duniya,so ki kwantar da hankalinki, a yanzun bana ganesu gaba daya". Hankalinta ya kwanta a lokacin, tunda tayi imanin baya magana biyu kamar yadda qarya ba dabi'arsa bace.
Ranar da ya rage saura kwana biyu bikin nadeeya,tana ta zagaye zagayen yadda zata gaya masa zasu tafi gobe, zasu kwana har sai an kammala biki, tunda tasan bayaso,bayan ya shigo sun gama welcoming nashi ya wuce wanka,ta bishi ta fidda masa pyjama din da zai sanya cikin sabbin pyjamas din data siya masa da kudinta. Tana zaune saman sofa kira ya dinga shigowa wayarsa,tun bata tsargu ba har ta tsargu, sai tasa hannu ta dauki wayar
"Soulmate" shine abinda taji an fada. Kalmar ta daketa sosai iya duka,amma sai tayi controlling kanta ta maida wayar ta ajjiye.
Daure da towel ya fito a gugunsa, jilkinsa sharkaf da lema data jige gargasa da sumar qirjinsa. Tana gaba madubi,ya risketa ya kama qugunta ya hade da nasa,ya dora kansa saman kafadarta yana kallon fuskarta ta dikin madubi
"Kata'i" ya samu kansa da furtawa,wani bacin rai yana sake lullubeshi saboda mahaukacin kyan da tayi,abu daya ya hana zuciyarsa gazawa,shigarta ta boye halittun jikinta sosai,saidai yau din tayi masa mahaukacin kyan da sai daya dauki mintuna yana dubanta kafin ya janye idonsa ya maida gaban motar yana jin kamar ya fashe da kukan takaici. Me yasa ya biye mata sukayi fada har ta samu damar yin tafiye tafiyenta ita kadai?.
Fuskarta ta hade tsam kafin ta shiga motar bakinta dauke da sallama,har yanzu tana jin zafin cewa zai qara auren da yace zaiyi. Maida murfin tayi ta rufe,bai waiwayo ba vace
"Waye ya baki izinin zuwa nan?"
"Maji ce" ta amsa masa kai tsaye tana jin zuciyarta tana mata zafi itama
"Mugullin motar ma itace tace ki bawa wani gardin ya kawoki?" Waiwayawa tayi da hanzari
"Yusuf dinne gardi?" Ta jefa masa tambayar tana ) dubansa, shima juyowa yayi yana dubanta
"(dan ba gardi bane mene?" Abinda ta gani a idonsa ya sanyata janye dubanta daga kansa ba tare da tace komai ba
"Soyayyarki da nake miki ce ta Sanya kika fara rainani ko?" Yayi mata tambayar da zafi zafinsa yana jiran amsarta.
"Wannan kwallivar da kika fita da ita wani gazami yana kiran sunanki ta mic shima duka maji dince tace kiyi?" Ya sake jefa mata tambayar. Gaba daya taji ta diririce da tarin tambayoyinsa, ta rasa wacce amsar zata bashi,sai kawai ta fashe masa da kuka
"Ba aurenka zakayi ba?, kaje kayi,nima ka barni nayi rayuwata,dama ai ba sona kakeyi ba"
"Ni dake waye baison wani? 3yrs amma ana zancan haihuwa kina dojewa,kije ki zauna abunki zan dauko wadda zata yita haifamin yara, kuma zakisan da gaske nake" daga haka ya tayar da motar ya fusgeta cikin bacin rai suka haura kwalta. Sai da yayi dai dai akan titi sannan ya sassauta gudun saboda yadda kukanta vake kassara jiki da zuciyarsa,amma ko akan fuska yaqi ya nuna hakan,bayaso ya bata wata qofa da zata gane lagonsa.
Har taci kukanta ta godewa Allah basu isa gida ba,bata fahimci yawo kadai suka dinga yi saman titi ba sai bayan da taga sun qara goma a hanyar kafin su dauki hanyar gida.
Sanda suka isa gidan ita ta fara fita a motar,sai bayan mintuna kusan goma ya rufe motar ya wuce ciki shima.
Dakinta ta wuce abinta,ta fidda kayan jikinta ta fada wanka tana ajiyar zuciyar kuka. Karo na farko data fara kuka hankalinsa bai tashi ba bai kuma saurareta ba,abinda yayi matuqar sanyaya mata jiki kenan.
Koda ta gama wankan tsaye tayi gaban madubin bandakin daure da towel tana kallon kanta, idanunta ta sauke akan cikinta,kamar yasan shi take kalla wani motsi mai garfi ya ratsa ta qasan mararta. Hannu ta saka ta dafe marar tana furta
"'Subhana man khalaqal Janeen fil arham" wani hawaye yana cika mata idanu.
Karkiyi missing last page
Zafafabiyar
"HUGUMA”
•TABARMAR KASHI_*
Book 02 Page 75
Tasbihi ta dinga yi ga ubangiji cikin ranta,komai na rayuwa yana da iyaka,hakanan duk abinda bawa yaga bai samu ba lokacinsa ne baiyi ba.
Cikin mutuwar iiki ta shirya ta haye gado, idanunta a rufe zuciyarta har yanzu babu dadi. Sunayen Allah ta dinga ambata a hankali, har wani bacci me nauyi yayi awon gaba da ita:
Tunda suka shiga gidan ya wuce sassansa ya kasa nutsuwa cikin ransa,duk shirinsa zuwa kwanciyarsa kukanta ke masa amsa kuwwa a kunnensa, saidai duk da haka baiso ta gane lagonsa, da haka ya dake ya gama shirinsa.
Har va kwanta ya dinga juyi,sam bacci ya gauracewa idanunsa, kusan minti arba'in yana a haka.
Migewa yayi ya kunna wutar dakin ya sanya slippers dinsa ya dauki wayarsa ya fito.
A nutse ya isa sassanta hancinsa na shagar wannan daddadan gamshin da yake mugun tasiri, qamshin da bai taba jin makamancin sa a wani waje ba sai a sassanta sai kuma jikinta,qamshi ne na musamman da gurinta kawai yakejin irinsa
Shuru har ya isa gofar bedroom dinta, cikin jikinsa ya dinga jin kewar yaransa, da yanzun suna zaune a nan yana fama da rigimaru da fadace fadacensu.
Dim light ne kawai a dakin, ya saki gofar ya taka
zuwa ciki. Daga gaban gadon ya tsaya,ya sanya hannu ya kunna side drawer lamp sai ya rage haskenta kadan ya jawo stool ya zauna gaban gadon.
Fes fuskarta ta bayyana cikin dan garamin hasken fitilar, innocent face din nan da yaga zallar kishinsa muraran a kwance a samanta, tuna hakan kadai ya sanya murmushi ya subuce masa,sai ya miga hannu ya shafi gefan fuskarta yana jin tausayinta kadan kadan yana ratsashi, ko yaushe qara kyau takeyi,sam shekarunta basa wani nunawa, idan kaga sa'ad da as'ad ba zaka ce itace ta haifesu ba sam.
Ya kusa awa guda zaune a wajen kafin ya miqe, a nutse ya gyara mata duvet dinta ya mayar mata da lallausan gashin ta baya ya kashe fitilar bayan yayi kissing dinta ya fito. Yana matuqar son kasancewa cikin ilkinta a daren da ya fara busa wani yanayi na sanyi sanyi,amma kuma yana son ya zama taayayyen namiji,wanda so baya rufe masa idanu ya hanashi aiwatar da abinda ya dace.
Yana shirin komawa ya kwanta kiran maji ya shigo masa waya,ya zauna sosai sannan ya daga wayar
"Tare kuka fita da maami?" Kansa yadan shafa, säahar na vawan sakashi sauka a layi a cikin idanun maji
"Eh muna gida"
"Allah ya tashemu lafiya" ta fada a taqaice, don idan da sabo ta riga ta saba,musamman da ya zamana wannan zuwan da tayi din shi ba haka yaso ba,yafiso kullum tazo ne ta koma.
"Zakuci ganiyarku tunda kuka bar yaran nan sun dawo din kenan" ta fadi a hankali.
Hilma (wata cousin dinta)ta tabe baki
"Wai nikam maji ko kishi yaronki bakyayi?, duka yarinyar nan ta gama juya masa tunani? ba zuwa ne na farko ba,duk zuwan da nakeyi abinda na karanta kamar yarinyar nan ta gama dashi, ya zama kamar wani bita zai zai, ya sanya ayiya ajiye miki yara suna yawo, ya maidata kamar alihunsa ke kina zaune?" Wayar ta saka tana duban hilma baki bude
"Kinsan akan waye kike magana? to säahar ko kamata nayi tana zubawa moha maganin mallaka a abinci saidai na tayata juyawa,saboda nayi imanin ba mallakar da zata cutar da shi zatayi masa ba,babu suruka irin tawa kaf zamanin nan saidai tsakanin rabo don Allah karki sake magana makamancin haka akanta, inda kinsan me ta yiwa rayuwarmu mu duka da baki fadi haka ba" sanyi jikin hilma yayi, bata kuma sake cewa komai ba taja bakinta tayi shuru.
Washegari jikinta babu qwari ta tashi, amma a
daddafe ta shirya masa sassaugan breakfast ta koma daki ta kwanta. Sanda ya gama shirinsa na zuwa gidan maji,saboda a ranar nadeeya zasu wuce qatar da mijinta,ya bude breakfast din,sai baici komai ba ya hada ruwan tea ya sha ya fice,duk da zuciyarsa tanata otsa masa da son ganinta.
Itama bata jima ba bacci ya dauketa, koda ta tashi farkawa garfe dava na saura, mamakin kalar baccin da tayi ya kamata,ta shiga toilet ta wanke bakinta ta dawo tayi nata breakfast din tayi sallar azahar,duka sai wata kasalar ta sake rufeta, ko awa daya bata rufa ba wani baccin ya sake daukarta.
Stil ba ita ta tashi ba sai shida saura,a gurguje tayi la'asar tana istigfari,ta kalli agogo taba rayawa a ranta sauran mintuna kadan jirginsu nadeeya ya tashi.
Taso qwarai tayi ma nadeeya din rakiya, saboda ita din ganwar miji ce ta gari qwarai da gaske, wadda samun irinta a wannan lokacin sai an tona.
Samun kanta tavi da kunna wayarta da tun jiva
da zata kwanta ta kasheta,batason ma ta barta a kunne don ta tabbatar za'a yita kiranta ne ana daga mata hankali, yadda kuma taga yanayin toufeeq din kuma tayi imanin babu wani maganar ya barta fita a yau din.
Kamar jira akeyi kira kuwa ya shigo, nadeeya dince, muryarta can qasa ta daga
"Jikinne maami?"
"Alhamdulillah sister nadeeya da sauqi ai,ya taro?"
Raunana muryar nadeeya din tayi sosai
"Taro ya tashi maami, zamu wuce,ki yafemin...
." Sai kuka
ya qwacewa nadeeyar. Sosai zuciyar säahar ta raunana, itama muryarta na rawa amma lallashinta takeyi,daga gefe taji shigowar muryarsa
"Kiyi kuka ki sakata kuka? wanne irin shirme ne wannan?" Sai kuma taji wayar ta katse.
Kanta ta saka a gefan gado,sai kuka sosai ya
I gwace mata,kukan da take tasan bawai na nadeeya kadaj bane,wani raunin zuciya kawai takeji cikin girjinta,can deep inside her sabaninsu da toufeeq yana kassarata amma kuma taqi bawa zuciyarta amanna akan hakanne.
Ta jima a haka kafin tayi controlling kanta,ta miqe tana ninke abun sallarta, saita tsaya kalion kanta gaba madubi.
"Anya zata iya jurewa?" Ta tambayi kanta. Sai ta koma da baya ta zauna. A hankali ta fara tuna asalin faruwar matsalaryawan kiransa da yarinyar da batasan ko wacece ba takeyi,tun tana kau da kai har ta magantu.
Dariya sosai ya dinga yi kafin yayi mata bayani
"Ni ban santa ba, infact ma ban taba daga kiranta ba bare naji muryarta,ina dake bani da buqatar kowacce diya mace a duniya,so ki kwantar da hankalinki, a yanzun bana ganesu gaba daya". Hankalinta ya kwanta a lokacin, tunda tayi imanin baya magana biyu kamar yadda qarya ba dabi'arsa bace.
Ranar da ya rage saura kwana biyu bikin nadeeya,tana ta zagaye zagayen yadda zata gaya masa zasu tafi gobe, zasu kwana har sai an kammala biki, tunda tasan bayaso,bayan ya shigo sun gama welcoming nashi ya wuce wanka,ta bishi ta fidda masa pyjama din da zai sanya cikin sabbin pyjamas din data siya masa da kudinta. Tana zaune saman sofa kira ya dinga shigowa wayarsa,tun bata tsargu ba har ta tsargu, sai tasa hannu ta dauki wayar
"Soulmate" shine abinda taji an fada. Kalmar ta daketa sosai iya duka,amma sai tayi controlling kanta ta maida wayar ta ajjiye.
Daure da towel ya fito a gugunsa, jilkinsa sharkaf da lema data jige gargasa da sumar qirjinsa. Tana gaba madubi,ya risketa ya kama qugunta ya hade da nasa,ya dora kansa saman kafadarta yana kallon fuskarta ta dikin madubi