← Book details Tabarmar Kashi Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 144 OF 171

Sashe 144

Tabarmar Kashi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"A cikani don Allah na samu damar zuwa na shaidawa su maji" da hanzari taja da baya tana sakinsa a kunyace tare dauke kanta gefe guda kamar ba it bace yanzu tabar iikinsa ba,dariya ta kubce masa,sai ya girgiza kai kawai yana soma yin gaba,yanzun ya fara dawowa hayyacinsa,zai dora daga inda ya tsaya,saboda har yanzu baiji kalmar i love you daga bakinta ba.

Tunda suka tsaye a gurin sun magana hankalinsa yake kanta,kamar yadda hankalin hajiya qarama yake kansu su dukka.

Ta fahimci bayan wucewar kowanne second hamsin zuwa sittin sai yayan nata ya waiwaya ya kalleta, saidai ko sau daya ita maji din bataga ta juya ta dubeshi ba,tamkar ma basarwa takeyi batasan da zamansa ba.

Isowarsu ya sanya maji migewa kunnuwanta suna sauraren albishir din da yake tafe dashi. Gaba daya kowa dake gurin rudewa yayi, yana sake kiran sunan Allah tare da qara tsarkake girma da buwayarsa. A hankali ta zame ta koma da baya ta zauna bugun zuciyarta na bugawa da matsanancin garfi,can gasan ranta taji tana fata da addu'ar samuwar tabuwar memory din yarinyar ko kuma sashen maganar na qwaqwalwarta ya tabu,roqo me tsanani cikin ranta, saboda ita daya ce hanya qwal dsya tilo mafi saugi da zata zare sãahar daga rayuwar kowannensu cikin ruwan sanyi, ta kuma maye gurbinta da haseenarta.

Kowanne mode na hajiyan da ya sauya yana bibive dashi yana kuma karance da ita,ba kuma wai shi daya ba,daga maji har sãahar suna ankare da hakan, gefe daya afifa itama tana monitoring komai, tana sake samun limani da yaginin matar da gaske akwai wata guba a tattare da ita,walwalarta ta banbanta da walwalar duk mutumin dake gurin.

Cikin gasa da awannin da suka fadi komai ya
kammala, suka samu tabbacin komai nata ya davo
normal, abinda ya rage mata kawai shine kwana bakwai
da zatavi a asibitin ana sake kula da ita. Cikin mintuna
galilan suka dawo da ita general ward dake qarqashin
neurology department.

Sãahar ce mutum ta farko da fadeelan ta fara
runguma sannan abby dinta. Maji taja da baya tana dan harararta

"Au, haka zamuyi dake? lallai sai kin nuna kishina kikeyi ko?" Ta furta cikin wasa,wasan da yasa fadeelan dariya

""Sorry grandma,dukka nayi kewarku fa, kwana na nawa ban ganku ba?" Ta furta tana son lissafa kwanakin, to amma ita Ranta batasan kwana nawa bane. Duka kowa sai data ambaci sunansa, fuskarta cikin murmushi don ita din tun asali nadeeya tayo wajen fara'a ba oga toufeeq ba Duk wani kai kawo säahar ita ta dinga yi,wajen bawa fadeelan abinci da sauransu. Tsakanin toufeeq dr mahmud da maji bansan waye yafi yabawa tare da jin qaunar säahar din cikin ransa ba, taqi yarda kowa ya karba hidimar fadeelan.

Tana tsaka da bata abinci kadan kadan tace

"Ina mommy garama?" Tambayar da aka rasa me amsa mata tsakanin toufeeq da ita sahar da aka yiwa tambayar. Idanu sãahar ta maida kan toufeeg,don shi yafi cancanta ya amsa tambayar, ita kadai taga lokacin da yake magana da security kan kada su bari ta shigo dakin. Ido daya ya kashe mata tare da vi mata nuni da taci gaba da aikinta,saita maida kanta ga fadeelan dai dai lokacin da yace

"Zaki ganta angel, bata kusa" daga haka bata sake tambayar ba.

**Rubuce rubuce likitan ya sakeyi gefe daya yana sake musu bayani tare da tabbatar musu da komai lafiya yake

"Kuna iya tafiya gida, likitocinmu zasuci gaba da lura da ita har wayewar gari kamar yadda aka saba" ya fada yana ajjiye musu file din sannan ya fice.

Sassanyan boyayyar ajiyar zuciya toufeed ya saki, dama yana da buqatar hakan,a kwanakin gaba daya ta hautsine ta hautsinashi,ko dumin jikinta bata bari yaji.

Kai tsave kawai sai va ciro wayarsa ya fara yi musu booking daki na hotel, don yanaji a jikinsa hotel din da yake ciki vanzunma yayi masa kadan.

Daki daya tal ya kama musu me hade da komai
da komai,sai kuma ya sake laluba wani hotel din ya sake kama dakuna uku. Daya na Dr jarma,daya na maji dasu nadeeya,daya kuma na sajjad. Kadaici yake buqata, bayason su hada hotel da kowa nasu,shi yasa yayi hakan. Sai daya kammala komai sannan hankalinsa ya kwanta dai dai da isowar taxi guda uku. Da daya da daya suka yiwa fadeela sallama suka fice, saura shi da sãahar din suka rage. Maimakon yaga tayi hanyar waje kamar kowa,sai yaga ta samu gu ta zauna

"'Let's go" ya fada idanunsa a narke a kanta, dan daga kai tayi ta dubeshi

"Ni ba zasu hanani kwana ba,nayi magana da wata nurse" idonsa ya dauke daga kanta,ba tare da yace mata komai ba ya isa gabanta, yasa hannu ya zare wayar dake hannunta ya jawo jakarta ya jefa a ciki qasa qasa yana cewa

"Na fuskanci har yanzu yarinyar nan baki da wayo, sai na fara miki magana da manyan baqi a gaban kowa" baice da ita komai ba ya qarasa yayi kissing hannun fadeela yayi ficewarsa.

Komai nata yana cikin jakar, kuma ya hada ya fice dashi, babu yadda ta iya dole ta matsa gaban fadeelan tayl sallama da ita,tare da yi mata alqawarin dawowa gobe da wuri.

Dukka taxi's din su maji sun bar gurin da alama sun tafi, saishi ta samu a tsaye yana danna waya rige da jakarta yana jiran isowarta. Qofar yabar mata a bude ya zagaya daya sashen ya shiga. A nutse ta shiga itama ta rufe, driver din taxi din ya tayar da motar suma suka fice daga asibitin a hankali.

Tun basuyi nisa ba lalubi hannunta ya matse cikin nasa ta daga idonta a hankali ta zube cikin nasa. Kafeta yayi da kakkaifan kallonsa har ta kasa janye nata idanun, cikin taushi da laushin murya yace

"'Baki ganewa a duk sanda mijinki yayi missing dinki ne? duka kin hautsina ni kamar ance fadeela zata wuce ta barki?, finally fadeela ta warke ina bugatan kulawarki" ya fadi da idanunsa da suka rusuna kamar wanda yakejin bacci

"Please please, ko kwatan kulawan da fadeela ta samu nima adan sanmin" da car ta zare idonta daga cikin nasa tana jin bugun zuciyarta na qaruwa, kamar wanda va zubawa sassan jikinta wani guba ko dafi da suka kassara gabobinta. Tana jin wani yanayi sosai a likinta matuga da gaske, irin vanavin da bata taba in kamarsa ba, amma cike take da tsoro da kuma firgicin sake afkawarta wani rami, kada sai ta saki zuciyarta tayi nisan kiwo kuma ya zamana ta barota a inda daukota zaivi mata mugun wahala.

Daga shi har ita ba wanda va sake cewa wani abu, har zuwa sanda suka isa hotel din.

Shine va bude dakin sannan va matsa vana bata hanyar shigowa. A nutse take kallon dakin,wani irin daki dake da wani tsari me kyau burgewa da kuma sanyaya zukata. A nutse ya maida gofar ya rufe yana takowa tsakiyar dakin idanunsa har vanzu vana kanta, sai kuma ya kauda kai vana wucewa gaban wardrobe na dakin ya bude ya zube kayansu a ciki.

Kayan jikinsa ya fara zarewa saboda wanka da yake bugatar yayi,ya gaji sosai kuma dare na sakeyi yanaso yayi bacci yadda ya kamata saboda gajiyar da ya dibawa jikinsa ta kwana da kwanaki..

Idanunta ta kawar gefe, don ba kadan ba qirar jikinsa take mata kwariini. Qaramin murmushi ya saki yana karantarta,har yau bata taba tsaida idanunta a jikinsa ta gare masa kallo ba,yana lura da duk wani motsinta tun ba yau ba. Ya gama fidda kayan daga shi sai pant,ya fara takowa a hankali,bai tsaya ba har ya cimmata, ya tsaya dab da ita yana dan taka yatsunta da nasa yatsar ta vadda zatasan da isowarsa. Sarai ta jishi, amma bugawar
da zuciyarta keyi ya hanata motsawa
"A bani towel" va furta vana kallonta. Cikin rawar jiki ta
waiwaya tana duban gefanta ko zataga towel din, suna
ninke a kusa da ita,hannu ta miga ta dauko ta miga masa ta baya ba tare data waiwayo ba. Hannunsa ya miga ya riqe towel din hadi da jawota gaba daya sai gata a tsaye a gabansa,dukka qugunta ya kama ya rigeta tsam yana matsowa da ita jikinsa ya mannata da qugunsa. Wani irin shock mai qarfi ya fusgeta ya kuma ratsa kowanne sashe na jikinta ya tayar mata da tsigar jiki, dumin fatarsa yana ratsata qwarai

"'Look into my eyes" yafadi qasa qasa shima yana jin
wani yanayi na sauka a nasa jikin sanadiyyar haduwar
jikkunansu guri guda. Na second daya tak ta iya daga kai ta kalleshi sai taji ba zata iya jurewa ba. Ya sani dama saboda abinda ya sakar mata ta cikin idon zaiyi wahala ta iya jura,sai ya saki qaramin murmushi na gefan baki yana kallon lips dinta. A duniya labbanta na daya daga cikin abinda ke tafiya da tunaninsa yake kuma jin marmari, iya kallonsu kadai suna haifar masa da tarin bugatuwa zuwa gareta

"You are one person with the power to give me a
thousand feelings...can i order a large tight hug until I
feel okay please?" Ya fadi yanason kallon tsakiyar
qwayar idanunta da har yanxu taqi yarda ta kalleshi dasu, saboda wani irin feeling da yake saukar mata

"Please" ya fada a narke, nan ma bata amsa ba,kasa jurewa tayl a karo na biyu,yanzun kuma taji duk duniya idanun nasa takeson kallo,tanason ta tabbatar da salon muryar da kuma wannan shagwabewar ita MT JARMA yake yiwa.

Sosai vaja numfashi sanda idanunta suka shiga nasa,ya kama kanta da hannunsa dukka biyun ya riqe, numfashinsa na kai kawo da sauri cikin zafin nama ya matso da fuskarta dai dai tasa

"You just stole my words" ya garashe fada yana hade bakinsu guri guda.

Wani irin kiss me zafi yake sauke mata ko ta ina, tuni ya sanya jikinta itama ya dauki rawa, lokaci kadan ya fara juye mata tsantsar kewarta da yayi da kuma yadda zuciyarsa ta azabtu da soyayyarta, tun tana iya dauka har ta fahimci abun nasa nisa yakeyi, kamar yana shirin ficewa daga hayyacinsa. Kasa tsaiwa sukayi dukkansu suka zube saman lallausan carfet din dake iya area din da suke a tsaye. Sai tayi qarfin halin tureshi, muryarta na fita da qyar saboda gudun da zuciyarta keyi
Chapter 144 · 0% Book details