Sashe 160
Tabarmar Kashi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Duk cutar da nayi maka ba zata kama gafar wadda fauziyya tayi maka ba,duk wani ha'inci da na aikata maka baiyi rabin rabin wanda jininka tayi maka ba. Ha'inci cin amana da ha'intar gauna tana kasnacewa me saugi ne akan ace makusancinka ne yayi maka, yau zan fito maka da ainihin wacece fauziyya da fuskarta da baka sani ba" sai ta tsugunna qasan table din.
Wata tsohuwar leda ta dauko da tasha qu|li ta fara kunceta. Kallon ledar kadai hajiya garama tayi hanakalinta yayi mugun tashi. Ashe!,har yanzu bata samu damar badda sahun wannan abun ba? ita kuwa ta yaya zata bari mansura tayi mata irin wannan tonon sililin a yau wanda yake dai dai da mutuwarta murus. A zabure. ta mige tana nuna mansura
"Qaryarki tasha qarya mansura,dama ashe da gaskene shi matsiyaci idan ka daukoshi daga rana zuwa inuwa yana hucewa burinsa na gaba shine yaga ya tunkudaka wannan ranar?, to kin makaro,duk wani sharrinki don ki shiga soyayya da fahimtar juna dake tsakanina da yayana da yaransa baki isa ki shiga tsakanin wannan hadin da ubangiji ba" murmushi me ciwo mansura ta fidda tana dakatawa daga bude ledar
"Ki bari na kammala fito da abinda ke ciki idan na gama nuna tawa shaidar kina iya musawa ko hajiya me gaskiya ) da amana?" . Koda Karen mahaukata ne ya cijeta ta yaya zata bari mansura ta kunce wannana ajiyar,sai ta maida dubanta ga dr mahmud wanda idanunsa yake a kansu yana kallonsu..
Kuka ta saki cikin salon da take amfani da shi a duk sanda takeson cimma wani buri nata akan yayan nata
"Dama na sani akwai mutane da yawa a duniya da basason suga kulawa cikin idanunka a kaina, to matarka da na yiwa halacci ashe tana ciki, kada ka saurareta yaaya,wallahi tallahi kome zata gabatar maka garya ne"
"Fauziyya!" Maji dake zaune tana karantar dukkan wani motsi na fauzivvan ta kirayi sunanta. Fitar sautin muryar maji da yadda ta kira sunan nata da wani irin amon sauti ya sakata waiwayowa ta kalleta
"Ki nutsu kinji fauziyya,ita gaskiya fure take ai bata
'ya'ya, gaskiya bata bugatar rantsuwa ko ay mata ado don a gawatata a idanun mutane a fidda ainihin kamanninta,tafi buqatar a qyaleta da zahirin kalarta...
...banga abun tashin hankali ba akan leda kawai
da ko budeta ba'a kai ga yi ba,ki dakata ta fadi duk abinda takeson ta fada din, ita gaskiya zatayi halinta da kanta" maganganun shifa sunyi dai dai da abinda Dr jarma yakeson fada,wanda tsabar mutuwar jiki ta hanashi furtasu. Haka kawai yaji jikinsa yayi wani mugun sanyi kamar babu laka a tare dashi.
"'Fauziyya kenan" mansura ta fadi tana ware ledar cikin karsashi da qwarin gwiwa.
Qulli biyu ne cikin ledar ta ajjiye qaramin ciki, sannan ta bude babbban. Wasu irin tarkace ne a ciki, wasu gananun tukwane da wasu tarin allurai da layoyi masu yawan gasken, sai ginin mutum mutumi guda biyu kowanne jilkinsa zagaye da allurar da layoyi da wasu gananun abubuwa kamar danyan nama yana wari wari.
Da mugun hanzari har tanayin taga taga kamar zata fadi hajiya qarama ta mige tana duban mansura, ilahirin jikinta da bakinta suna rawa. A ina mansura ta tono wanann tsimammen sirrin da ya dauki shekaru kusan talatin a binne?.
"Mansura!!!" Ta kirata da garfi, kiran da ya maido idanun kowa kanta. A take kuma kaicon yadda take qoqarin tonawa kanta a siri ya kamata,sai ta koma da baya ta zauna kafin irin da ta soma ji yana yawo da ita ya kwasheta ya zubar
Ko kallon inda hajiya garama mansura batayi ba gaban maji da Dr jarma ta turasu tana dubansu
"Wannan duka an shiryasu ne saboda ku,a raba tsakanin zucivarka da ta shifa,a raba tsakanin shifa da nadeeva Muhammad dake da gauna da qulafucin uwa a cire masa shifa daga zuciyarsa, sannan a mantar da shi uwarsa,saboda shi din namiji ne,yana da
power taurarinsa tun a wancan shekarun sun haska,sun nuna kuma shi din rayuwarsa na cike da arzigi me yalwa da ya ninka na mahaifinsa, fauziyya kuma ta shirya ita daya zata mori wannan arziqin, daga nasa har na ubansa sai wanda taga dama"
"Qarva kike mansura,garva ne wallahi " haiiya garama ta fada cikin hargagi tana nuna mansura da yatsa,duk da ciwon da kanta ya fara kamar zai rabe gida biyu.
Murmushi mansura ta sake mata tana jin farincikin yadda fauziyya ta soma birkicewa tana fita daga saitinta,alamu kuma suna nuna dukka dabarunta sun fara qwace mata.
"Saurin me kike fauziyya? idan duka kin musa wadan nan saboda daga ke sai malaminki kuka shirya shi,bakisan ina biye da kowanne taku naki ba,wannan ai baki isa ki garyatashi ba" ta fadi tana takawa dauke da qaramar ledar tana garasa budeta, sannan kanta tsaye ta isa ga tafkekiyar TV plasma din dake dining room din. A nutse ta jona komai, ta cire garamin memory card din ta soka shi a gefan tv din. Cikin qasa da second goma yayi loading ya hau,video clip guda daya ne akai, hajiya mansura ta daukj remote din tayi clicking akan video din.
_TURK'ASHI_*
Zafafabiyar
"HUGUMA*
•_TABARMAR KASHI*
Book 02 Page 67
• TURK'ASHI_*
Tarrrr baby fadeela da a lokacin da kwanan watan dake a rubuce b'aro b'aro ya nuna tana da shekaru uku ne a duniya ta bayyana,sanye da wata pink gown wadda tsahonta yake iya qaurinta, an raba dogon sassalkan gashinta gida biyu an matseshi da pink din bands gananu masu kyau‚ba takalmi gafarta sai pink sock's me ‘yar teddy qananu a samanta.
Tana tsave saman stair na can qarshe, bakin qofar da idan aka budeta zata sadaka da ainihin babban parlor zuwa bedroom din toufeeq. Bubbuga qofar takeyi a hankali tana faman kiran sunan ameesha
"Mommy, Imommy yunwa nakeji, mummy kingi fitowa tun dazu,kizo ki bani abincin bacci zanyi mommy, mommy don Allah" daga yadda yarinyar ke magana tana goge hawayenta zai nuna maka ta jima tana bugun gofar, kuma tabbas har ta fara gajiya da bugawar. Zamewa tayi ta tsugunna bakin gofar dakin dai dai lokacin da video din ya dauko hoton hajiya qarama.
Cikin sand'a da alamu na rashin gaskiya ta zame takalman gafarta ta ajjiye gasan stairs din, ta fara takawa cikin sanda da takatsantsan, ta yadda ko cikakken motsinta baka isa kaji ba. Bata tsaya ba har ta cimma fadeela wadda ta bawa stairs din baya, babu kuma ta yadda za'a yi taga tahowar wani don kamar ma ta fara gyangadi a wajen.
Kamar qiftawar ido da budewarsa ta miga
hannunta ta finciko gashin kan fadeela ta wancakalar da ita , abinda yayi sanadiyyar wata muguwar gangarowa da yarinyar ta farayi ba matakala bayan matakala ba,'ah bibbiyu bibbiyu ta dinga tsallakewa jikinta da kanta yana buguwa ta kowanne sashe, kama daga tiles din dake shimfide a wajen zuwa garfen jikin stairs din
"Ab......mom....abbyyyy...." Sunan data furta kenan na qarshe ta qarsa gangarowa stair din garshe ji kake tassss! kanta ya bugu da marbles din.
"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un" sãahar ta furta da garfin amo cikin gigicewa tana kama fadeela gami da kauda fuskarta daga gain jinin dake malala saman kanta. Tsam fadeelan ta riqeta da gaske,ga mamakin säahar kuka yarinyar ta saki
"Randa na fadin nan ko anty? tun daga ranar abby yace bani da lafiya,ashe fadowa nayi daga stairs" yarinyar dake lullube cikin jikin säahar ta fadi.
Tuni Dr jarma ya mige tsaye yanajin jikinsa kamar an kwara masa tafasashen ruwan zafi, maji kuwa tafukan hannayenta ta sanya ta lullube fuskarta tana kiran sunayen Allah duk nau'in wanda yazo bakinta cikin gigita da bada amannar tabbas fauziyya ba mutum bace.
Nadeeva gam ta rige maji tana wani irin kuka,tsoron haiiva garama yana mugun shigarta, tana jin kamar zata dauki wuga a yanzun nan ta sossoke cikin kowa a cikinsu.
"Bagar annamimiya ni zaki shiryawa wannan sharrin?.
"Shut up!, Ba sharri bane" toufeeq ya furta yana qogarin zaqulo nasa memory din ya jona musu da abinda suka gama gani yanzu. Doka wayar yayi da gasa saboda rawar da hannunsa yakeyi ya kuma samu ya cire memory din da gyar. Fusge wancan yayi ya watsar don ko ganin Ralarsa bayason yi ya saka na hannunsa.
A hankali video din ya fara da nuna blank kafin fitowarta daga bedroom dinta cikin tsakiyar daren tai zaman irga tablet din. Wani dadi ya ratsa hajiya qarama,qasan ranta ta cika da fatan ya kasance komai yayi formatting ne.
Tsulum kamar wadda aka jeho sai gata ta fito,wani annamimin gumi ya soma tsatstsafo mata ta kowacce kafa ta jikinta. Komai ya fara bayyana tiryan tiryan, tun daga nan har zuwa isarta dakin fadeela,musanyan magungunan da kalaman bakinta da sai da taji kamar ta hadiye kanta da kanta a lokacin
_bagar matsiyaciya,kin kusa fita daga rayuwata,kin kusa barin gidan nan, gidan nan gidan meenal ne, toufeeq da abinda ya mallaka dama wanda ubansa ya mallaka duka na meenal ne da abinda zata haifa_
*Qarya ta gare bori ya kar boka*
"Innalillahi wa inna laihi raji' un, allahumma la sahla illa ma ja'altuhu sahla,wa'anta taj' alal hazna iza shi'ita sahla" shine abinda Dr kawai yake fadi jikinsa na wani kakkarwa da mazari,ko ina na jikinsa yana rawa kai kace ciwon fargadiya yana shirin kamashi.
Duka hankula sai sukayo kansa,hankalin maji
'yayi mummunan tashi, ta dafashi da hanzari, toufeea ya garaso da gaggawa yana yunqurin zaunar da shi.
"Yaaya....don Allah yaaya!" Hajiya qarama dake gunjin kuka ta taso tana son isowa inda yake
"Kina garasowa nan zan manta dake wacace karki kuskura ki garaso nan, kiyi gaggawar fita a wajen nan,idan ba haka ba na sakar miki karnuka su yagalgalamin namanki da ranki!munafuka azzaluma annamimiya" Toufeeq din ya furta wasu hawaye masu tsananin zafi da radadi suna zartowa a idanunsa.
Idanuwan da sukayi wani mugun jaaa har baya iya ganin abinda ke gabansa sosai
"Yaaya..... toufeeq......
"Kibar gurin nan fauziyya,bana qaunar na sake ganin fuskarki har abada" Dr jarma da yake fusgar numfashinsa da qyar ya fada yana dafe qirjinsa,ji yake kamar zuciyarsa tana shirin bugawa.
Wata tsohuwar leda ta dauko da tasha qu|li ta fara kunceta. Kallon ledar kadai hajiya garama tayi hanakalinta yayi mugun tashi. Ashe!,har yanzu bata samu damar badda sahun wannan abun ba? ita kuwa ta yaya zata bari mansura tayi mata irin wannan tonon sililin a yau wanda yake dai dai da mutuwarta murus. A zabure. ta mige tana nuna mansura
"Qaryarki tasha qarya mansura,dama ashe da gaskene shi matsiyaci idan ka daukoshi daga rana zuwa inuwa yana hucewa burinsa na gaba shine yaga ya tunkudaka wannan ranar?, to kin makaro,duk wani sharrinki don ki shiga soyayya da fahimtar juna dake tsakanina da yayana da yaransa baki isa ki shiga tsakanin wannan hadin da ubangiji ba" murmushi me ciwo mansura ta fidda tana dakatawa daga bude ledar
"Ki bari na kammala fito da abinda ke ciki idan na gama nuna tawa shaidar kina iya musawa ko hajiya me gaskiya ) da amana?" . Koda Karen mahaukata ne ya cijeta ta yaya zata bari mansura ta kunce wannana ajiyar,sai ta maida dubanta ga dr mahmud wanda idanunsa yake a kansu yana kallonsu..
Kuka ta saki cikin salon da take amfani da shi a duk sanda takeson cimma wani buri nata akan yayan nata
"Dama na sani akwai mutane da yawa a duniya da basason suga kulawa cikin idanunka a kaina, to matarka da na yiwa halacci ashe tana ciki, kada ka saurareta yaaya,wallahi tallahi kome zata gabatar maka garya ne"
"Fauziyya!" Maji dake zaune tana karantar dukkan wani motsi na fauzivvan ta kirayi sunanta. Fitar sautin muryar maji da yadda ta kira sunan nata da wani irin amon sauti ya sakata waiwayowa ta kalleta
"Ki nutsu kinji fauziyya,ita gaskiya fure take ai bata
'ya'ya, gaskiya bata bugatar rantsuwa ko ay mata ado don a gawatata a idanun mutane a fidda ainihin kamanninta,tafi buqatar a qyaleta da zahirin kalarta...
...banga abun tashin hankali ba akan leda kawai
da ko budeta ba'a kai ga yi ba,ki dakata ta fadi duk abinda takeson ta fada din, ita gaskiya zatayi halinta da kanta" maganganun shifa sunyi dai dai da abinda Dr jarma yakeson fada,wanda tsabar mutuwar jiki ta hanashi furtasu. Haka kawai yaji jikinsa yayi wani mugun sanyi kamar babu laka a tare dashi.
"'Fauziyya kenan" mansura ta fadi tana ware ledar cikin karsashi da qwarin gwiwa.
Qulli biyu ne cikin ledar ta ajjiye qaramin ciki, sannan ta bude babbban. Wasu irin tarkace ne a ciki, wasu gananun tukwane da wasu tarin allurai da layoyi masu yawan gasken, sai ginin mutum mutumi guda biyu kowanne jilkinsa zagaye da allurar da layoyi da wasu gananun abubuwa kamar danyan nama yana wari wari.
Da mugun hanzari har tanayin taga taga kamar zata fadi hajiya qarama ta mige tana duban mansura, ilahirin jikinta da bakinta suna rawa. A ina mansura ta tono wanann tsimammen sirrin da ya dauki shekaru kusan talatin a binne?.
"Mansura!!!" Ta kirata da garfi, kiran da ya maido idanun kowa kanta. A take kuma kaicon yadda take qoqarin tonawa kanta a siri ya kamata,sai ta koma da baya ta zauna kafin irin da ta soma ji yana yawo da ita ya kwasheta ya zubar
Ko kallon inda hajiya garama mansura batayi ba gaban maji da Dr jarma ta turasu tana dubansu
"Wannan duka an shiryasu ne saboda ku,a raba tsakanin zucivarka da ta shifa,a raba tsakanin shifa da nadeeva Muhammad dake da gauna da qulafucin uwa a cire masa shifa daga zuciyarsa, sannan a mantar da shi uwarsa,saboda shi din namiji ne,yana da
power taurarinsa tun a wancan shekarun sun haska,sun nuna kuma shi din rayuwarsa na cike da arzigi me yalwa da ya ninka na mahaifinsa, fauziyya kuma ta shirya ita daya zata mori wannan arziqin, daga nasa har na ubansa sai wanda taga dama"
"Qarva kike mansura,garva ne wallahi " haiiya garama ta fada cikin hargagi tana nuna mansura da yatsa,duk da ciwon da kanta ya fara kamar zai rabe gida biyu.
Murmushi mansura ta sake mata tana jin farincikin yadda fauziyya ta soma birkicewa tana fita daga saitinta,alamu kuma suna nuna dukka dabarunta sun fara qwace mata.
"Saurin me kike fauziyya? idan duka kin musa wadan nan saboda daga ke sai malaminki kuka shirya shi,bakisan ina biye da kowanne taku naki ba,wannan ai baki isa ki garyatashi ba" ta fadi tana takawa dauke da qaramar ledar tana garasa budeta, sannan kanta tsaye ta isa ga tafkekiyar TV plasma din dake dining room din. A nutse ta jona komai, ta cire garamin memory card din ta soka shi a gefan tv din. Cikin qasa da second goma yayi loading ya hau,video clip guda daya ne akai, hajiya mansura ta daukj remote din tayi clicking akan video din.
_TURK'ASHI_*
Zafafabiyar
"HUGUMA*
•_TABARMAR KASHI*
Book 02 Page 67
• TURK'ASHI_*
Tarrrr baby fadeela da a lokacin da kwanan watan dake a rubuce b'aro b'aro ya nuna tana da shekaru uku ne a duniya ta bayyana,sanye da wata pink gown wadda tsahonta yake iya qaurinta, an raba dogon sassalkan gashinta gida biyu an matseshi da pink din bands gananu masu kyau‚ba takalmi gafarta sai pink sock's me ‘yar teddy qananu a samanta.
Tana tsave saman stair na can qarshe, bakin qofar da idan aka budeta zata sadaka da ainihin babban parlor zuwa bedroom din toufeeq. Bubbuga qofar takeyi a hankali tana faman kiran sunan ameesha
"Mommy, Imommy yunwa nakeji, mummy kingi fitowa tun dazu,kizo ki bani abincin bacci zanyi mommy, mommy don Allah" daga yadda yarinyar ke magana tana goge hawayenta zai nuna maka ta jima tana bugun gofar, kuma tabbas har ta fara gajiya da bugawar. Zamewa tayi ta tsugunna bakin gofar dakin dai dai lokacin da video din ya dauko hoton hajiya qarama.
Cikin sand'a da alamu na rashin gaskiya ta zame takalman gafarta ta ajjiye gasan stairs din, ta fara takawa cikin sanda da takatsantsan, ta yadda ko cikakken motsinta baka isa kaji ba. Bata tsaya ba har ta cimma fadeela wadda ta bawa stairs din baya, babu kuma ta yadda za'a yi taga tahowar wani don kamar ma ta fara gyangadi a wajen.
Kamar qiftawar ido da budewarsa ta miga
hannunta ta finciko gashin kan fadeela ta wancakalar da ita , abinda yayi sanadiyyar wata muguwar gangarowa da yarinyar ta farayi ba matakala bayan matakala ba,'ah bibbiyu bibbiyu ta dinga tsallakewa jikinta da kanta yana buguwa ta kowanne sashe, kama daga tiles din dake shimfide a wajen zuwa garfen jikin stairs din
"Ab......mom....abbyyyy...." Sunan data furta kenan na qarshe ta qarsa gangarowa stair din garshe ji kake tassss! kanta ya bugu da marbles din.
"Innalillahi wa inna ilaihi raji'un" sãahar ta furta da garfin amo cikin gigicewa tana kama fadeela gami da kauda fuskarta daga gain jinin dake malala saman kanta. Tsam fadeelan ta riqeta da gaske,ga mamakin säahar kuka yarinyar ta saki
"Randa na fadin nan ko anty? tun daga ranar abby yace bani da lafiya,ashe fadowa nayi daga stairs" yarinyar dake lullube cikin jikin säahar ta fadi.
Tuni Dr jarma ya mige tsaye yanajin jikinsa kamar an kwara masa tafasashen ruwan zafi, maji kuwa tafukan hannayenta ta sanya ta lullube fuskarta tana kiran sunayen Allah duk nau'in wanda yazo bakinta cikin gigita da bada amannar tabbas fauziyya ba mutum bace.
Nadeeva gam ta rige maji tana wani irin kuka,tsoron haiiva garama yana mugun shigarta, tana jin kamar zata dauki wuga a yanzun nan ta sossoke cikin kowa a cikinsu.
"Bagar annamimiya ni zaki shiryawa wannan sharrin?.
"Shut up!, Ba sharri bane" toufeeq ya furta yana qogarin zaqulo nasa memory din ya jona musu da abinda suka gama gani yanzu. Doka wayar yayi da gasa saboda rawar da hannunsa yakeyi ya kuma samu ya cire memory din da gyar. Fusge wancan yayi ya watsar don ko ganin Ralarsa bayason yi ya saka na hannunsa.
A hankali video din ya fara da nuna blank kafin fitowarta daga bedroom dinta cikin tsakiyar daren tai zaman irga tablet din. Wani dadi ya ratsa hajiya qarama,qasan ranta ta cika da fatan ya kasance komai yayi formatting ne.
Tsulum kamar wadda aka jeho sai gata ta fito,wani annamimin gumi ya soma tsatstsafo mata ta kowacce kafa ta jikinta. Komai ya fara bayyana tiryan tiryan, tun daga nan har zuwa isarta dakin fadeela,musanyan magungunan da kalaman bakinta da sai da taji kamar ta hadiye kanta da kanta a lokacin
_bagar matsiyaciya,kin kusa fita daga rayuwata,kin kusa barin gidan nan, gidan nan gidan meenal ne, toufeeq da abinda ya mallaka dama wanda ubansa ya mallaka duka na meenal ne da abinda zata haifa_
*Qarya ta gare bori ya kar boka*
"Innalillahi wa inna laihi raji' un, allahumma la sahla illa ma ja'altuhu sahla,wa'anta taj' alal hazna iza shi'ita sahla" shine abinda Dr kawai yake fadi jikinsa na wani kakkarwa da mazari,ko ina na jikinsa yana rawa kai kace ciwon fargadiya yana shirin kamashi.
Duka hankula sai sukayo kansa,hankalin maji
'yayi mummunan tashi, ta dafashi da hanzari, toufeea ya garaso da gaggawa yana yunqurin zaunar da shi.
"Yaaya....don Allah yaaya!" Hajiya qarama dake gunjin kuka ta taso tana son isowa inda yake
"Kina garasowa nan zan manta dake wacace karki kuskura ki garaso nan, kiyi gaggawar fita a wajen nan,idan ba haka ba na sakar miki karnuka su yagalgalamin namanki da ranki!munafuka azzaluma annamimiya" Toufeeq din ya furta wasu hawaye masu tsananin zafi da radadi suna zartowa a idanunsa.
Idanuwan da sukayi wani mugun jaaa har baya iya ganin abinda ke gabansa sosai
"Yaaya..... toufeeq......
"Kibar gurin nan fauziyya,bana qaunar na sake ganin fuskarki har abada" Dr jarma da yake fusgar numfashinsa da qyar ya fada yana dafe qirjinsa,ji yake kamar zuciyarsa tana shirin bugawa.