Sashe 97
So Makamin Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ganin yadda kamal din ya haura dokin zuciya sosai ya bata rai
ya sa shi yayi calming kansa,
Nan ya nitsu ya bashi labarin sarkakkiyar da zahida tayi niyyan daura sa akai har ya fado kan jasmine.
Gaba daya sai yanayin su ya sauya,
Kamal yace lallai da an tafka babban kuskure Allah dai ya dada kare mu.yayi dan furza iska cikin naxari yace ma ash
I think this game is becoming risky, zahida bata da hankali jahila ce,da na sani wallhy da baka tura mata ko sisi ba.ya karashe a zafafe
Ash yayi ajiyan zuciya yace ,kamal ya na iya toh? Nasan Zahida bazata rabu dani ba i know...
Gashi yanzun dole na kula da jasmine sosai,ya
Dubi kamal da kyaua yace
Ena ga mafita daya ne gare ni yanzu.
Kamal yace and whats dat?
Kar kace min ka cire hannun ka ,is the same thing as sake jefa jasmine cikin wani mummunan hatsari ash .
Sai Ya juyo a kasale yace c'mon relax kamal, ba wannan bane
Kawai ena tunanin na gaya ma jasmine duk abunda ke faruwa ne, atleast ko ma bakomai ba i want to tell her wacce zahida a waje na ta sani.
Kamal ya danyi shiruuu ,sannan yace nima ena bayan ka Ash,ka fada mata zahida yar uwar kace kuma ga abunda ya hada ku koma ba dukan ba kamar yadda kace,fatana
Allah ya sa ta baka goyon baya wajen kula da kanta
,enaganin intasan da haka bamu da matsala wajen kare ta daga sharrin su..
Sannan Ya dafa kafadun ash yace masa good luck bro
Sai dai Amma ya kamata a bari ta dan ji karfin jikin ta ko?
Ash ya gyada kai a sanyaye yace ,bakomai
Ena ganin sai mun koma nigeria jibi zan gaya mata...lets go in an see her
Nan suka tashi suka shiga ciki,..
Gefen zahida kuwa ganin alert din 45million a sabon secret acct dinta Daga ash ya sa ta haukace da murna a dakin ta.
Duk da ta kikkirasa bai dauka ba sam bata damu ba.
Ranar gaba daya sai taji tsumin kaunar nasa ya sake sabon toho a zuciyan ta
daram take jin kanta duk wani fargabn ta sai ya dauke chak fuskan ta ya haska da annuri
Ba bata lokaci ta kira saminu ta masa kudin sa
Ta bar ragowar 5 million xtra a boyayyaen acct din
Yanzu burin ta daya shine tana jira ace mata ta samu duk wani news da information wajen saminu kafin sai ta koma yola ta kwato Ash din ta a hannun jasmine ta Aure shi.
*Good mrninh tities Allah ya baku ladan comments ena kaunar ku kamar yadda jasmine ke son ashh*❤
*Uh uhm ai 🙊🙉zahida nake nufi🐶🐶*
*surriem*
[23/08, 06:18] Surayyahms Frd Ruky. Raheema: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Page▶70*
Ba wani bata lokaci zahida ta kai ma saminu kudin aikin sa in cash,
Ya sha mamaki sosai sannan yayi murnan ganin haka.
Tana tsaye a kansa ta daure fuska tana yatsine
Tace oya" my own part of the deal "yanzu nake so ka fada min kanun labarai
Ya lashe baki yana bin ta da wani irin shu'umin smiles yace kai da Allah kin cika gaggawa
Zauna nan ya mata nuni da gafen gadon sa
Anan ya sa seriious face ya kauda wasa ya dube ta
Yace zahida abdul fatah rod"
Tace yes saminu.
Ki nitsu kiji abunda zan fada miki yanzu in ba haka ba ki sani kece da asarar duniya da lahira
Tace hold on,
Kawai kafada min abu this is a deal ba family meeting mu keyi ba sannan ena so ana hada min da tangible proofs ta calla masa harara
Yayi yar dariya yace kar ki raina ni zahrod"don zan iya maida miki kudin ki kuma na kore ki so just shut up and listen silly girl..
Ta sani sarai zai iya sai ta ja tsaki ta kau da kai ba tace uffan ba
Yace ena so komai ya tafi mana dai dai ne yarda bazaki fada tarkon uwarki hidayat ba, amma in kika min taurin kai ya dage kafadar sa yace is all up to u,
Ni ena da manya manyan makaman da zan yaki hidayat rod so bana shayin ta.
Ta juyo ta kalle sa tace " pls enough of all dis naji
Na fahimta waccece hrod ?
Yace ba daganan zamu fara ba sai ya dauko wasu files a kasan wani tsohon carpet ya zuba mata su agaban ta
Nan ya bude daya bayan daya ya shiga nuna mata arzikin su gaba daya komai da komai yadda mum din su ke monitoring din komai na gidan,,sai yace kinga plantation din nan shine yake da babban kashi na tattalin arxikin mahaifin ku da ya rage,
Gashi ba naku bane n yan biyu ne da suka mutu,
Tace na san da wannan
Yace good,
Ya sake dauko wani file ya baje mata su a kasa ya nuna mata dumbin arxikin da Hrod ta mallaka a duniya.
Sannan yace H yana nufin hanan hernandaz rodriquez.
Zahida tace ok Hanan, wacece ita ? Kana nufin itama rod ce amma arzikin ta baya cikin na mu,but how comes ita kadai take da wannan
Ya ce relax, ai wannan dumbin arxikin da kike gani ba na wani bane naki ne ,infact ke ce wannan Hrod din da kike nema a yanzu
Ta tsaya ta dake ta dan yi shock na seconds biyi sannan ta tuntsire da wata mahaukaciyar dariya mai cike da mamakin
cikin dariya tana cewa ka raina min wayo saminu..u think im mad? fuck u, you bastard.
Nan shima yayi murmushi " sai ya dube ta da dan serious look yace wacece mahaifiyar ki ta asali zahida ? Tell me pls
Sai chak dariya ta yanke ta tsaya kallon sa irin me kake nufi
Yace answer me ,cikin tsawa daa daure fuska ba alaman wasa
Tace ,i dont know,mum hidayat tace tun ena ciki ta rasu and har yau bantaba ganin hoton ta ba
Bai ce komai ba ya dauko wani envelope ya mika mata.
Nan ta soma ganin tsoffin pics ,na hanan tun tana modelling har na auren su da rod kaf ta gani,
Take taji hawaye na so ya zubo for the first time taji son asalin uwar ta ya mamaye zuciyan ta,
shiko saminu bai bari abun yayi sanyi ba
ya shiga bata tarihin komai da komai abu daya bai rage ba, har da cewa mata ai rayuwar ki a gwalba yake
Kina ganin Wai hidayat tana son ki ne toh bata bar uwar ta ba bare yayan ta na cikin ta bare kuma yar wata
Baku sam waye uwarku ba ne shyasa ,mata fe wanda duniya kawai ta sani da son zuciya da mugunta
Kinji waye hrod sannan kinji dumbin arzikin da yake nanike da destinyn ki ake so a miki yankan baya.
Yana maganan ne amma
Zahida kam lokacin ta daskare awajen kamar wanda jinin ta ya tsaya,waje daya idon ta ke kallo notin din brain Dinta suna kan kuncewa
Ta tashi a tsaye cikin firgici ta dada duba komai taga ehhh fa gaskiya ne babu yadda zatayi ta karyata zancen nan
Ta lumshe ido cikin dacin rai a ranta tace da wani ne ya gaya mata zata ce karya akayi ma mrs hidayat ba zata mata haka
Girgiza kai take tana huci hannun ta na bari kamar mai jin sanyi
Saminu yace im sory this is part of the deal dole na fada miki gaskiya kenan..
Bata jira ya sake magana ba ta dafe kirjin ta sai ta sulale kasa sumammiya
Ba yabo ba fallasa ya debo ruwa ya watsa mata ,ya kuma tsaya mata
Hakan ma da kyar ta farfado, sai ta fashe da kukan tashin hankali
Duk da zuciyan sa a bushe yake amma sai ya dan tausaya mata
Cikin rarrashi anan har ya lallaba yayi sex da ita.
Bacci mai nauyi tayi a gefen sa washe gari ta mike da wani azababen ciwon kai.
Gani tayi ba kowa ga jikin ta duk yayi tsami ko ena ya jigata,
Tana kai hannun zata zare bargon wani letter ya fado kasa
A hujajan ta dauka ta bude ta shiga dubawa,
Saminu ne ya rubuta mata,shawarwari akan yadda zata tinkari abun
Ya mata nuni da in har tana son ta kwace dukiyar ta shi zai taimaka mata suyi komai cikin siirri ta karbi cikakken yancin ta a wajen hidayat ,
iya saukin da ya mata shine yace ba zai sake karban kudin ta ba amma zata na bashi sex kamar yadda sukayi tun a farko,
Duk da ma taji dadin abun don dama shiri take taje ta cinna ma gidan su wuta ta kona mrs hidayat da ranta a ciki ta huce.
Amma ganin in ta biye zuciya karshen ta zatayi biyu babu sai ta hakura ta dauko shawaran saminun
Da kyar ta tashi ta shirya har yanzu abubuwa na cinta arai sosai
Kuka tayi ba adadi tace ashe makashin ka yana nan tare da kai? She ruined my life ta kashe min uwa and now hakki na zata karbe?
Wallahy bazan iya zama inuwa daya da ita ba dole na tafi na bar garin nan inyaso idan muka sake hada plan da saminu zan dawo na cigaba da aiki na akanta sai naga bayan ta.
Ta yi dan karamin sight relieve tace i cant live with dis monster don zan iya kashe ta na huta azzaluma..
Ranar gaba daya zahida bata bari sun hadu ba sai ta zauna wani hotel ita daya , mrs rod taci kiran ta tana gani bata dauka ba
Duk tabi ta shiga damuwa don kwana biyu take ganin zahida bata cika kwana a waje ba
Tsaf zahida ta shirya duk da ma ranar gaba daya a dull din ta take ko kyayakywan murmushi bata iya yi
Sai da ta tabbata na kowa gidan ta shigo Ba bata lokaci ta tattatara kayan ta duka a sace ta bar gidan ba wanda ya sani
ya sa shi yayi calming kansa,
Nan ya nitsu ya bashi labarin sarkakkiyar da zahida tayi niyyan daura sa akai har ya fado kan jasmine.
Gaba daya sai yanayin su ya sauya,
Kamal yace lallai da an tafka babban kuskure Allah dai ya dada kare mu.yayi dan furza iska cikin naxari yace ma ash
I think this game is becoming risky, zahida bata da hankali jahila ce,da na sani wallhy da baka tura mata ko sisi ba.ya karashe a zafafe
Ash yayi ajiyan zuciya yace ,kamal ya na iya toh? Nasan Zahida bazata rabu dani ba i know...
Gashi yanzun dole na kula da jasmine sosai,ya
Dubi kamal da kyaua yace
Ena ga mafita daya ne gare ni yanzu.
Kamal yace and whats dat?
Kar kace min ka cire hannun ka ,is the same thing as sake jefa jasmine cikin wani mummunan hatsari ash .
Sai Ya juyo a kasale yace c'mon relax kamal, ba wannan bane
Kawai ena tunanin na gaya ma jasmine duk abunda ke faruwa ne, atleast ko ma bakomai ba i want to tell her wacce zahida a waje na ta sani.
Kamal ya danyi shiruuu ,sannan yace nima ena bayan ka Ash,ka fada mata zahida yar uwar kace kuma ga abunda ya hada ku koma ba dukan ba kamar yadda kace,fatana
Allah ya sa ta baka goyon baya wajen kula da kanta
,enaganin intasan da haka bamu da matsala wajen kare ta daga sharrin su..
Sannan Ya dafa kafadun ash yace masa good luck bro
Sai dai Amma ya kamata a bari ta dan ji karfin jikin ta ko?
Ash ya gyada kai a sanyaye yace ,bakomai
Ena ganin sai mun koma nigeria jibi zan gaya mata...lets go in an see her
Nan suka tashi suka shiga ciki,..
Gefen zahida kuwa ganin alert din 45million a sabon secret acct dinta Daga ash ya sa ta haukace da murna a dakin ta.
Duk da ta kikkirasa bai dauka ba sam bata damu ba.
Ranar gaba daya sai taji tsumin kaunar nasa ya sake sabon toho a zuciyan ta
daram take jin kanta duk wani fargabn ta sai ya dauke chak fuskan ta ya haska da annuri
Ba bata lokaci ta kira saminu ta masa kudin sa
Ta bar ragowar 5 million xtra a boyayyaen acct din
Yanzu burin ta daya shine tana jira ace mata ta samu duk wani news da information wajen saminu kafin sai ta koma yola ta kwato Ash din ta a hannun jasmine ta Aure shi.
*Good mrninh tities Allah ya baku ladan comments ena kaunar ku kamar yadda jasmine ke son ashh*❤
*Uh uhm ai 🙊🙉zahida nake nufi🐶🐶*
*surriem*
[23/08, 06:18] Surayyahms Frd Ruky. Raheema: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Page▶70*
Ba wani bata lokaci zahida ta kai ma saminu kudin aikin sa in cash,
Ya sha mamaki sosai sannan yayi murnan ganin haka.
Tana tsaye a kansa ta daure fuska tana yatsine
Tace oya" my own part of the deal "yanzu nake so ka fada min kanun labarai
Ya lashe baki yana bin ta da wani irin shu'umin smiles yace kai da Allah kin cika gaggawa
Zauna nan ya mata nuni da gafen gadon sa
Anan ya sa seriious face ya kauda wasa ya dube ta
Yace zahida abdul fatah rod"
Tace yes saminu.
Ki nitsu kiji abunda zan fada miki yanzu in ba haka ba ki sani kece da asarar duniya da lahira
Tace hold on,
Kawai kafada min abu this is a deal ba family meeting mu keyi ba sannan ena so ana hada min da tangible proofs ta calla masa harara
Yayi yar dariya yace kar ki raina ni zahrod"don zan iya maida miki kudin ki kuma na kore ki so just shut up and listen silly girl..
Ta sani sarai zai iya sai ta ja tsaki ta kau da kai ba tace uffan ba
Yace ena so komai ya tafi mana dai dai ne yarda bazaki fada tarkon uwarki hidayat ba, amma in kika min taurin kai ya dage kafadar sa yace is all up to u,
Ni ena da manya manyan makaman da zan yaki hidayat rod so bana shayin ta.
Ta juyo ta kalle sa tace " pls enough of all dis naji
Na fahimta waccece hrod ?
Yace ba daganan zamu fara ba sai ya dauko wasu files a kasan wani tsohon carpet ya zuba mata su agaban ta
Nan ya bude daya bayan daya ya shiga nuna mata arzikin su gaba daya komai da komai yadda mum din su ke monitoring din komai na gidan,,sai yace kinga plantation din nan shine yake da babban kashi na tattalin arxikin mahaifin ku da ya rage,
Gashi ba naku bane n yan biyu ne da suka mutu,
Tace na san da wannan
Yace good,
Ya sake dauko wani file ya baje mata su a kasa ya nuna mata dumbin arxikin da Hrod ta mallaka a duniya.
Sannan yace H yana nufin hanan hernandaz rodriquez.
Zahida tace ok Hanan, wacece ita ? Kana nufin itama rod ce amma arzikin ta baya cikin na mu,but how comes ita kadai take da wannan
Ya ce relax, ai wannan dumbin arxikin da kike gani ba na wani bane naki ne ,infact ke ce wannan Hrod din da kike nema a yanzu
Ta tsaya ta dake ta dan yi shock na seconds biyi sannan ta tuntsire da wata mahaukaciyar dariya mai cike da mamakin
cikin dariya tana cewa ka raina min wayo saminu..u think im mad? fuck u, you bastard.
Nan shima yayi murmushi " sai ya dube ta da dan serious look yace wacece mahaifiyar ki ta asali zahida ? Tell me pls
Sai chak dariya ta yanke ta tsaya kallon sa irin me kake nufi
Yace answer me ,cikin tsawa daa daure fuska ba alaman wasa
Tace ,i dont know,mum hidayat tace tun ena ciki ta rasu and har yau bantaba ganin hoton ta ba
Bai ce komai ba ya dauko wani envelope ya mika mata.
Nan ta soma ganin tsoffin pics ,na hanan tun tana modelling har na auren su da rod kaf ta gani,
Take taji hawaye na so ya zubo for the first time taji son asalin uwar ta ya mamaye zuciyan ta,
shiko saminu bai bari abun yayi sanyi ba
ya shiga bata tarihin komai da komai abu daya bai rage ba, har da cewa mata ai rayuwar ki a gwalba yake
Kina ganin Wai hidayat tana son ki ne toh bata bar uwar ta ba bare yayan ta na cikin ta bare kuma yar wata
Baku sam waye uwarku ba ne shyasa ,mata fe wanda duniya kawai ta sani da son zuciya da mugunta
Kinji waye hrod sannan kinji dumbin arzikin da yake nanike da destinyn ki ake so a miki yankan baya.
Yana maganan ne amma
Zahida kam lokacin ta daskare awajen kamar wanda jinin ta ya tsaya,waje daya idon ta ke kallo notin din brain Dinta suna kan kuncewa
Ta tashi a tsaye cikin firgici ta dada duba komai taga ehhh fa gaskiya ne babu yadda zatayi ta karyata zancen nan
Ta lumshe ido cikin dacin rai a ranta tace da wani ne ya gaya mata zata ce karya akayi ma mrs hidayat ba zata mata haka
Girgiza kai take tana huci hannun ta na bari kamar mai jin sanyi
Saminu yace im sory this is part of the deal dole na fada miki gaskiya kenan..
Bata jira ya sake magana ba ta dafe kirjin ta sai ta sulale kasa sumammiya
Ba yabo ba fallasa ya debo ruwa ya watsa mata ,ya kuma tsaya mata
Hakan ma da kyar ta farfado, sai ta fashe da kukan tashin hankali
Duk da zuciyan sa a bushe yake amma sai ya dan tausaya mata
Cikin rarrashi anan har ya lallaba yayi sex da ita.
Bacci mai nauyi tayi a gefen sa washe gari ta mike da wani azababen ciwon kai.
Gani tayi ba kowa ga jikin ta duk yayi tsami ko ena ya jigata,
Tana kai hannun zata zare bargon wani letter ya fado kasa
A hujajan ta dauka ta bude ta shiga dubawa,
Saminu ne ya rubuta mata,shawarwari akan yadda zata tinkari abun
Ya mata nuni da in har tana son ta kwace dukiyar ta shi zai taimaka mata suyi komai cikin siirri ta karbi cikakken yancin ta a wajen hidayat ,
iya saukin da ya mata shine yace ba zai sake karban kudin ta ba amma zata na bashi sex kamar yadda sukayi tun a farko,
Duk da ma taji dadin abun don dama shiri take taje ta cinna ma gidan su wuta ta kona mrs hidayat da ranta a ciki ta huce.
Amma ganin in ta biye zuciya karshen ta zatayi biyu babu sai ta hakura ta dauko shawaran saminun
Da kyar ta tashi ta shirya har yanzu abubuwa na cinta arai sosai
Kuka tayi ba adadi tace ashe makashin ka yana nan tare da kai? She ruined my life ta kashe min uwa and now hakki na zata karbe?
Wallahy bazan iya zama inuwa daya da ita ba dole na tafi na bar garin nan inyaso idan muka sake hada plan da saminu zan dawo na cigaba da aiki na akanta sai naga bayan ta.
Ta yi dan karamin sight relieve tace i cant live with dis monster don zan iya kashe ta na huta azzaluma..
Ranar gaba daya zahida bata bari sun hadu ba sai ta zauna wani hotel ita daya , mrs rod taci kiran ta tana gani bata dauka ba
Duk tabi ta shiga damuwa don kwana biyu take ganin zahida bata cika kwana a waje ba
Tsaf zahida ta shirya duk da ma ranar gaba daya a dull din ta take ko kyayakywan murmushi bata iya yi
Sai da ta tabbata na kowa gidan ta shigo Ba bata lokaci ta tattatara kayan ta duka a sace ta bar gidan ba wanda ya sani