Sashe 21
So Makamin Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
jasmine
Dan shiru tayi kafin tace"
Toh Na soma kula yaya ashraf ne ,kuma ena fatan hakan ya zame mn Alkhairi
Wht? Jasmine yaya ashraf? cewar salman cikin mamaki tana kallon fuskan ta to meya sa?
Ganin mood dinta zai iya canzawa tace "Dan Allah ki kyale ni haka salma
Bana son na barshi a tsaye bye tafada da saurii ta juya ta barta awajen
Hmmmm ikon Allah
Toh meya faru,
Haba nidai nasan akwai matsala, jasmine kwata kwata ta zanca tun awaya nake jin haka ,
To meya same ta
Ta ke cewa cikin nazari,
Tattara kayan ta takeyi a hankali tana waigen su,
Juyawar da zatayi suka ci karo da shigowar ashweeen
Shikuma Ko da ya kare musu kallo
Minti daya bai kara ba ya dauke kansa fuuuuu ya ja yayi parking space
Minti 3 yana zaune a motar sa daga baya ya fito,
A ladabce suka gaisa da salma da dama shi kawai take jira ya kammala parking tayi gaba ,
Yanayin data gani kan fuskan sa sosai ya isar mata bayanin data ke so tagani
Don ko da suke gaisawa ta lura hankalin sa kamar baiya jikin sa ' dan bai ma san da sunan Jasmine din ya kira ta ba..
Ashraf kuwa dadi sosai ya keji musamman da yanzu jasmine ta bashi go ahead
Kwana uku kenan amma ya zo hira yakai sau biyar
Ga kira akai akai...
Itako Bata fasa biye masa duk da abun bai kwanta mata ba don sosai companyn nasa yake dauke mata lokacin tunanin ashween musamman da daddare
Kwana biyu kenan salma bata zo ba kuma basu yi wani kwakran magana ba saboda jasmine ta riga tayi niyyar handling din issures dinta ita kadai wannan karon,
Ranar lahadi da yamma ba zata salman ta zo gida
Amma sai dai akayi rashin sa'a bata same ta a gida ba
Hankalin ammy ya mugum tashi
Amma saita waske saboda ashween yana nan kar yaji cewa jasmine tafita ne batare da ta tambayi izini kowa ba
Dalilin ta kuwa tasan ba halinta bane sai dai wani uziri
Don haka tayi saurin ce ma salman ta zauna ta jira ta yanzu zata dawo
Har kusan 5 saura shiru shima baice komai ba ya haura sama abunsa yana jira yaga dawowar ta don runi kishi da haushi ke jigila da shi,, ga kuma yayyafi da aka soma yi
Baidade da tsayawa ba yaji horn sanda kirjin sa tayi bugun tara tara ,daga chan sama ya kure kofar da ido
Itace make a gaban motar sa ,
Shiko ashraf kamar yasan ana kallonsu saitin kofar ta ya parking yayi sauri ya zo ya bude mata kofa yana mata fadanci
Hade da sakar mata murmushi
Abunda ya dada kona ma ashween rai shine a motar sa ? Ga wani barin jiki da ashraf yake ,harda gyara mata lullbin ta ,yana waving dinta lokacin da ya nufi kofar fita alamn ya baro nashi motar ne ya biyo ta,
Bai jira ba A fusace yayo kasa yana kwalla ma ammy kira kamr zai tashi sama.
Ashween lpya?
Ammy ta fada hankali tashe dukan su sai da suka mike suna kallon yadda yake bari shika dai
""Kince aikan jasmine kikayi,ita dawa kika aika?
Kamar ya ita dawa na aika " jasmine din nawa ne agidan nan?
Ok ke kikace kenan ta dau mota ta ,motoci sun kare agidan nan ne?ammy
Nan ammy ta daure fuska,tace lpyar ka kuwa
Ena laifin yar uwarka tayi amfani da motar ka .bana fa son tashin hankali ehe..
Kaga yadda kake kwalla kirana na dauka wani abun ne ma har na tsorata
Shiru ya danyi tsaban bacin rai,Da kyar yayi calming kansa yace
Ni dai duk abunda za anayi agidan nan kar a nemi a raina ni
In ma ke kikace ta dau mota ta tana ba wasu wawaye suna hawa min zanko yi maganin su daga ita har shi din,
In mutum yana da zuciya ai sai ya siya tashi yana hawa da duk wacce yake so ba nawa ba
ya karashe a fusace
Ya wuce sama abunsa.
Baki abude ammy ke kallon Sa har ya lume
Salma tayi zugum a gefe, itama
Nan jasmine din ta shigo
' kowa binta yake da kallo
Nan take ta sha jinin jikin ta ta soma cewa
Ammy'
Ta mata hanu alaman
Dakata ,ena kika fito?
Shiru tayi tana musu musu Don bacin rai abu ne mai wuya a wajen ammy sai gashi yau tagani karara a kan fuskan ta
Bazaki amsa ni ba ta daka mata tsawa
tuni tayi tsugunu gefe ta soma e' e na
Uhm. Uhmm...dama Yaya ashraf ne ya kira ni ...ya kira ni...ya ce..uhmm
Dada zaro mata ido ammy tayi tace ashraf ya kira ki sai me kuma?
Shine yace wai yana neman taimako na urgent an kama motar sa akan hanya kuma ciwon asthman sa na so ya tashi na taimaka masa.
Shine kika dauki motar yayan ki kika kai ma ashraf ? To wa ya dawo dake a motar ashween din yanzu?
Shiru tayi ta kasa sa bayanin da zata ma ammyn sai kai kawo take da magana a ranta
Cikin haka text ya shigo
Bata ko bude ba ammyn ta karbe wayar bazata
' "Nayi farin ciki sarauniya ta,duk dama nasan nayi karya na tsorar da ke ,amma yau nasan kina so na.ki dena fushi
Sai dai fa' ko da duka na ki kayi bazan boye miki jin dadin dana samu kaina kasancewa tare dake ba ..i love yhu jasmine""
""Ohhhhh, hmmm jasmine kenan toh kinyi dai dai, toh karbi wayar ki ,ki cigaba da abunda kikeyi
Hawaye ne zir suka soma saukowa ta rasa bakin magana
Itama ammyn ba alaman wasa a fuskan ta ta cigaba,
Kafun nan ma uban wa kika fadawa kafin ki fita agidan nan
Yanzu kin min adalci kenan?kullum ena tsare ashween kar ya takuraki agidan nan
Jasmine har kin soma fita batare da izinin kowa ba?
Laifi nane ko?
Dan Allah kiyi hakuri ammy . Tayi kuskure
Salma data gama tsora ta furta a sanyaye,
Bata kula ba ..rai abace ta daka mata tsawa
Ki amsa ni mana jasmine,laifi nane ko?
Fashewa tayi da kuka ,murya na bari tace na tuba ammy
Dan allah kiyi hakuri,
uffan ba tace bata juya ta barta a wajen
Da gudu ta bi bayan ta tana kuka amma kota kula saima rufe kofar ta dam datayi
Dan dolen ta ta hakura ta juya ta rasa meke mata dadi ..salma ne ta riko hannun ta cikin rarrashi tace
Jasmine wai meke damunki ne wai?
Soyyaya kika koma yi da yaya ashraf har haka?to
What happened to yaya ashween a zuciyan ki?
Murya a dishe tace "Bana son sa ne yanzu cikin cunkusashhen kuka,
Salma tace
Sabida me?
Laifin me ya miki...
I dont know ..ba dama nace bana yin sa ne salma
Ta fada cikin dagon murya
Ok am sorry ,kinada dama kiyo abunda kike so da zuciyar ki jasmine
Amma enaga yaya ashraf bai dace dake ba,
Ta dago kai ta dubi salma" Akan me? Ai shi soyyaya ba dace ba ne
Koyan sa akeyi
Ohhhh i c , to yaushe kuka fara gashi ya hada ki fada da familyn ki
Ko duk wannan din salon so ne?
Shiru tayi ta kasa amsawa
Chan ta daure tace
Oho dai,
Ni dai enason shi ahaka ,yaya ashrafff yana da hankali..kuma ni yamin
Cool, cewar salm
Toh Wai ena hankalin nasa yake
Da zai sa ki fita ba ixinin iyayen ki?, sannan ya ajiye ki har yamma kinsan tun yaushe nake gidan nan?
Nan ma bata amsa ta ba
Hmmmm kiyi ma kanki fada jasmine
Ni dai bani da burin zaba miki abunda kike so domi
Allah shi ya san komai,
Amma ena baki shawara alwys choose what make yhu happy..
Kuma kije ki ba ammy hakuri kinsan ai kin bata mata rai ko,
a sanyaye ta gyadaa kai
Salma tace,to na tafi nikam
Bye..kaiwa nan ta tashi ta tafi abun ta
Sauke ajiyan zuciya tayi,
Ta mike jiki ba kwari ta nifi dakin ta..
Sallah kawai tayi, ta zauna tana karatun qur'ani ko zata danji dama dama
Ko amsa kiran yaya ashraf din ma ta kasa yi karshe ma kashe wayar tayi ta kwanta abun ta
Sai dai Amma sam ta kasa bacci,
Haka kawai takejin haushin kanta,
Tulin lokaci da ta dauka tana danne hawaye kar ya zubo saida ta gaza.
Musamman idan tunanin ashween din yaci karfin zuciyan ta komai nata take yake tsayawa.
*surriem*
[23/08, 03:02] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Yabon gwanaye ya zama dole*
👉🏿 *besty na ASMEENAT ZEEYAN mai sunan indiyawa..KUYANGAR QUNCI ya amshi number yabo,basira,da hazaka da kyautata mu'amula ba cewa komai sai fatan kici gaba da jan mu muna zuwa*
*👉🏿MATA UKU GOBARA wayyo 😪😪 gaskiya mai mata zan aura nan gaba' drama kenan😹😹😹 sweety mijin ki zan aura ko?*
*👉🏿BASIRAh ga ILIMI sai cikin littafin nan na (su rabi da aysha) wato sanadin social media na MEELAT MUSA hmm wani abun sai a duniya tab*
👉🏿 HMM,HM,UhUmm,NaZo wajen
*"Lami anji kunya* inji masu coments *UMMU Farhana* kinji ko? ni dama chan ba lami a dangin mu🤪😎
*👉🏿 ILIMI baiwa ce ,iya tsara labari kyauta ce,Wannan tambarin naki ne Swt leems(Allah ya baki lpya) Baki fadi kasaa IYa KUDIN Ka na kaimu chan zuciya*
👉🏿😹😹🤣🤣🤣🤣🤣
a inkuka ga haka kunsan wacece ko?
Marubicyar "Azumin ilu da
Ilu a birni wato *Maman mamy tawaje na a.k.a maman ilu*
*NiShadi kan nishadi Allah ya taimake ki.*
*Meemah Allah ya dawo dake lpya*
*Da duk sauran masu member new books da wayanda basu nan Allah ya bada sa'a' kuna bamu muna sha🤝🏼❤💯💋*
*Masu neman book dina su biyo pc pls,don ba lallai bane naga sakon ku a cikin groups .nagode*
*Page▶13*
Dan shiru tayi kafin tace"
Toh Na soma kula yaya ashraf ne ,kuma ena fatan hakan ya zame mn Alkhairi
Wht? Jasmine yaya ashraf? cewar salman cikin mamaki tana kallon fuskan ta to meya sa?
Ganin mood dinta zai iya canzawa tace "Dan Allah ki kyale ni haka salma
Bana son na barshi a tsaye bye tafada da saurii ta juya ta barta awajen
Hmmmm ikon Allah
Toh meya faru,
Haba nidai nasan akwai matsala, jasmine kwata kwata ta zanca tun awaya nake jin haka ,
To meya same ta
Ta ke cewa cikin nazari,
Tattara kayan ta takeyi a hankali tana waigen su,
Juyawar da zatayi suka ci karo da shigowar ashweeen
Shikuma Ko da ya kare musu kallo
Minti daya bai kara ba ya dauke kansa fuuuuu ya ja yayi parking space
Minti 3 yana zaune a motar sa daga baya ya fito,
A ladabce suka gaisa da salma da dama shi kawai take jira ya kammala parking tayi gaba ,
Yanayin data gani kan fuskan sa sosai ya isar mata bayanin data ke so tagani
Don ko da suke gaisawa ta lura hankalin sa kamar baiya jikin sa ' dan bai ma san da sunan Jasmine din ya kira ta ba..
Ashraf kuwa dadi sosai ya keji musamman da yanzu jasmine ta bashi go ahead
Kwana uku kenan amma ya zo hira yakai sau biyar
Ga kira akai akai...
Itako Bata fasa biye masa duk da abun bai kwanta mata ba don sosai companyn nasa yake dauke mata lokacin tunanin ashween musamman da daddare
Kwana biyu kenan salma bata zo ba kuma basu yi wani kwakran magana ba saboda jasmine ta riga tayi niyyar handling din issures dinta ita kadai wannan karon,
Ranar lahadi da yamma ba zata salman ta zo gida
Amma sai dai akayi rashin sa'a bata same ta a gida ba
Hankalin ammy ya mugum tashi
Amma saita waske saboda ashween yana nan kar yaji cewa jasmine tafita ne batare da ta tambayi izini kowa ba
Dalilin ta kuwa tasan ba halinta bane sai dai wani uziri
Don haka tayi saurin ce ma salman ta zauna ta jira ta yanzu zata dawo
Har kusan 5 saura shiru shima baice komai ba ya haura sama abunsa yana jira yaga dawowar ta don runi kishi da haushi ke jigila da shi,, ga kuma yayyafi da aka soma yi
Baidade da tsayawa ba yaji horn sanda kirjin sa tayi bugun tara tara ,daga chan sama ya kure kofar da ido
Itace make a gaban motar sa ,
Shiko ashraf kamar yasan ana kallonsu saitin kofar ta ya parking yayi sauri ya zo ya bude mata kofa yana mata fadanci
Hade da sakar mata murmushi
Abunda ya dada kona ma ashween rai shine a motar sa ? Ga wani barin jiki da ashraf yake ,harda gyara mata lullbin ta ,yana waving dinta lokacin da ya nufi kofar fita alamn ya baro nashi motar ne ya biyo ta,
Bai jira ba A fusace yayo kasa yana kwalla ma ammy kira kamr zai tashi sama.
Ashween lpya?
Ammy ta fada hankali tashe dukan su sai da suka mike suna kallon yadda yake bari shika dai
""Kince aikan jasmine kikayi,ita dawa kika aika?
Kamar ya ita dawa na aika " jasmine din nawa ne agidan nan?
Ok ke kikace kenan ta dau mota ta ,motoci sun kare agidan nan ne?ammy
Nan ammy ta daure fuska,tace lpyar ka kuwa
Ena laifin yar uwarka tayi amfani da motar ka .bana fa son tashin hankali ehe..
Kaga yadda kake kwalla kirana na dauka wani abun ne ma har na tsorata
Shiru ya danyi tsaban bacin rai,Da kyar yayi calming kansa yace
Ni dai duk abunda za anayi agidan nan kar a nemi a raina ni
In ma ke kikace ta dau mota ta tana ba wasu wawaye suna hawa min zanko yi maganin su daga ita har shi din,
In mutum yana da zuciya ai sai ya siya tashi yana hawa da duk wacce yake so ba nawa ba
ya karashe a fusace
Ya wuce sama abunsa.
Baki abude ammy ke kallon Sa har ya lume
Salma tayi zugum a gefe, itama
Nan jasmine din ta shigo
' kowa binta yake da kallo
Nan take ta sha jinin jikin ta ta soma cewa
Ammy'
Ta mata hanu alaman
Dakata ,ena kika fito?
Shiru tayi tana musu musu Don bacin rai abu ne mai wuya a wajen ammy sai gashi yau tagani karara a kan fuskan ta
Bazaki amsa ni ba ta daka mata tsawa
tuni tayi tsugunu gefe ta soma e' e na
Uhm. Uhmm...dama Yaya ashraf ne ya kira ni ...ya kira ni...ya ce..uhmm
Dada zaro mata ido ammy tayi tace ashraf ya kira ki sai me kuma?
Shine yace wai yana neman taimako na urgent an kama motar sa akan hanya kuma ciwon asthman sa na so ya tashi na taimaka masa.
Shine kika dauki motar yayan ki kika kai ma ashraf ? To wa ya dawo dake a motar ashween din yanzu?
Shiru tayi ta kasa sa bayanin da zata ma ammyn sai kai kawo take da magana a ranta
Cikin haka text ya shigo
Bata ko bude ba ammyn ta karbe wayar bazata
' "Nayi farin ciki sarauniya ta,duk dama nasan nayi karya na tsorar da ke ,amma yau nasan kina so na.ki dena fushi
Sai dai fa' ko da duka na ki kayi bazan boye miki jin dadin dana samu kaina kasancewa tare dake ba ..i love yhu jasmine""
""Ohhhhh, hmmm jasmine kenan toh kinyi dai dai, toh karbi wayar ki ,ki cigaba da abunda kikeyi
Hawaye ne zir suka soma saukowa ta rasa bakin magana
Itama ammyn ba alaman wasa a fuskan ta ta cigaba,
Kafun nan ma uban wa kika fadawa kafin ki fita agidan nan
Yanzu kin min adalci kenan?kullum ena tsare ashween kar ya takuraki agidan nan
Jasmine har kin soma fita batare da izinin kowa ba?
Laifi nane ko?
Dan Allah kiyi hakuri ammy . Tayi kuskure
Salma data gama tsora ta furta a sanyaye,
Bata kula ba ..rai abace ta daka mata tsawa
Ki amsa ni mana jasmine,laifi nane ko?
Fashewa tayi da kuka ,murya na bari tace na tuba ammy
Dan allah kiyi hakuri,
uffan ba tace bata juya ta barta a wajen
Da gudu ta bi bayan ta tana kuka amma kota kula saima rufe kofar ta dam datayi
Dan dolen ta ta hakura ta juya ta rasa meke mata dadi ..salma ne ta riko hannun ta cikin rarrashi tace
Jasmine wai meke damunki ne wai?
Soyyaya kika koma yi da yaya ashraf har haka?to
What happened to yaya ashween a zuciyan ki?
Murya a dishe tace "Bana son sa ne yanzu cikin cunkusashhen kuka,
Salma tace
Sabida me?
Laifin me ya miki...
I dont know ..ba dama nace bana yin sa ne salma
Ta fada cikin dagon murya
Ok am sorry ,kinada dama kiyo abunda kike so da zuciyar ki jasmine
Amma enaga yaya ashraf bai dace dake ba,
Ta dago kai ta dubi salma" Akan me? Ai shi soyyaya ba dace ba ne
Koyan sa akeyi
Ohhhh i c , to yaushe kuka fara gashi ya hada ki fada da familyn ki
Ko duk wannan din salon so ne?
Shiru tayi ta kasa amsawa
Chan ta daure tace
Oho dai,
Ni dai enason shi ahaka ,yaya ashrafff yana da hankali..kuma ni yamin
Cool, cewar salm
Toh Wai ena hankalin nasa yake
Da zai sa ki fita ba ixinin iyayen ki?, sannan ya ajiye ki har yamma kinsan tun yaushe nake gidan nan?
Nan ma bata amsa ta ba
Hmmmm kiyi ma kanki fada jasmine
Ni dai bani da burin zaba miki abunda kike so domi
Allah shi ya san komai,
Amma ena baki shawara alwys choose what make yhu happy..
Kuma kije ki ba ammy hakuri kinsan ai kin bata mata rai ko,
a sanyaye ta gyadaa kai
Salma tace,to na tafi nikam
Bye..kaiwa nan ta tashi ta tafi abun ta
Sauke ajiyan zuciya tayi,
Ta mike jiki ba kwari ta nifi dakin ta..
Sallah kawai tayi, ta zauna tana karatun qur'ani ko zata danji dama dama
Ko amsa kiran yaya ashraf din ma ta kasa yi karshe ma kashe wayar tayi ta kwanta abun ta
Sai dai Amma sam ta kasa bacci,
Haka kawai takejin haushin kanta,
Tulin lokaci da ta dauka tana danne hawaye kar ya zubo saida ta gaza.
Musamman idan tunanin ashween din yaci karfin zuciyan ta komai nata take yake tsayawa.
*surriem*
[23/08, 03:02] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Yabon gwanaye ya zama dole*
👉🏿 *besty na ASMEENAT ZEEYAN mai sunan indiyawa..KUYANGAR QUNCI ya amshi number yabo,basira,da hazaka da kyautata mu'amula ba cewa komai sai fatan kici gaba da jan mu muna zuwa*
*👉🏿MATA UKU GOBARA wayyo 😪😪 gaskiya mai mata zan aura nan gaba' drama kenan😹😹😹 sweety mijin ki zan aura ko?*
*👉🏿BASIRAh ga ILIMI sai cikin littafin nan na (su rabi da aysha) wato sanadin social media na MEELAT MUSA hmm wani abun sai a duniya tab*
👉🏿 HMM,HM,UhUmm,NaZo wajen
*"Lami anji kunya* inji masu coments *UMMU Farhana* kinji ko? ni dama chan ba lami a dangin mu🤪😎
*👉🏿 ILIMI baiwa ce ,iya tsara labari kyauta ce,Wannan tambarin naki ne Swt leems(Allah ya baki lpya) Baki fadi kasaa IYa KUDIN Ka na kaimu chan zuciya*
👉🏿😹😹🤣🤣🤣🤣🤣
a inkuka ga haka kunsan wacece ko?
Marubicyar "Azumin ilu da
Ilu a birni wato *Maman mamy tawaje na a.k.a maman ilu*
*NiShadi kan nishadi Allah ya taimake ki.*
*Meemah Allah ya dawo dake lpya*
*Da duk sauran masu member new books da wayanda basu nan Allah ya bada sa'a' kuna bamu muna sha🤝🏼❤💯💋*
*Masu neman book dina su biyo pc pls,don ba lallai bane naga sakon ku a cikin groups .nagode*
*Page▶13*