Sashe 29
So Makamin Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A garin ture hannun lailan da zAhida tayi
Sai akayi rashin sa'a
Kafin ace wani abu lailah tayi tangal tangal tafada kan matakalan daya raba wajen ginin ta ciki
Mai sauka 3 har kas Rigijib da kai...
Wani irin kara lailah ta sake kafin ta isa kasa
Daga bisani sai jini ya soma kwalala ta kan nata,take numfashin ta ya dauke,
Ko da zahida taga hakan sosai hanjin cikin ta ya kada da sauri ta sauko tayi kasa itama tana famar kiran sunan lailah a razane
Ko da lateef yaji haka
Shima a dabarance ya soma rarrafawa ya buga nan ya buga nan haka ya dinga saukowa duka steps guda ukun nan duk ya gurje a jikin sa don sauri da fargaba
Surutun su ya masa jagoran inda suke a falon yace
"lailah? Ena kike
Lailah meya faru
Yar uwa ta?
Cewar sa yana lalume yayin da kowa ya tsura mas ido cikin zahida da mrs rod data fito daga sashin home office din ta data ji ihu,
Gashi nan ,duk laifin ka ne mugu kawai azzalumi
Zahida tace rai a bace tana nuna shi ma mrs rod
Meya faru dake ne,ena kike .....
?lailah......
Lailah?.....
Kawai yake fada cikin zafin nama bai kula su ba
Dayake idon sa daya na dan gani Dishi dishi ya hango ta a kasa suna tsaye akanta sun rasa me zasuyi zahida sai bari take
Nan ya karaso wajen su Gurfana yayai agaban ta ya tallafo ta da kyar
Ya fashe da kuka mai cin rai" lateeff?
Kamar da wasa yaji tace ciki ciki amma idon ta alumshe
Cikin kuka yace
Lailah, lail,
Ki tashi Zan rama miki
I promise zan rama miki..ya karashe a zuciye yana huci
Dan kadan ta bude ido kamr mai shirin bacci
Ta dan murmusa ta kamo hannun sa
' kai kyayyawa ne'ena kaunar ka
Pls Ka kula da kan.. ka.. And
Alw..ys.kno..w i be..ived .in you..sai bata kara cewa komai ba ta kwanta luff a dan karamin hannun sa
Shiru yayai na dan lokaci ya kure ta da kallo duk da bai ganin ta da Kyawu har yanzu
Nan mrs rod da zahida suka karaso kansa daf da daf tace
Ohh my god she's dead
mumy! Tangal tangal zahida ta soma yi cikin zaucewa tana neman fasa ihu
Don harga Allah bata so kashe lailahr ba
Mrz rod Hannu ta dauraa kai fiskan ta alaman damuwa ta amma sai ta kamo zahidan tace shhhhhhhhh
Zo nan zahida keep quite
Ki nitsu ..
Girgiza kai ta soma yi tana cewa ,No, no mumy na shiga uku..yanzu za'a kama ni kenan?A rude zahida take fada
Shhhhhhh ke, shut up bana ce kiyi shiru ba zahida
Ko So kike ki jawo min asara biyu ?bakisan idan wannan maganar ta fita shikenan kin kwaba komai ba ko?
Idan naji kince wani abu anan zan mare ki ..shuu
tafada mata da alaman tsawatarwa
Da kyar tayi composing kanta ta tsaya tsuru tsuru a bayan mimyn kamar marar gaskiya
Suka zubaa lateef ido dayayi turus kan gawar lailah
Nan mrs rod ta danna security alarm kafin wani cikakken mint uku
Sai gashi an shigo da security
Shi dai lateef ya kafe idon sa kan gawar lailah ya na faman danne goguwar makaman daukan fansa dake kururuwan fitowa a zuciyar sa
Sam hankalin sa baya kansu
Sai da yaji ance
ga shinan
Ku kama sa
Ya kashe min yata ..dama sai da nace ku dena zuwa kusa da shi
Baida lpyar kwawalwar
Amma taki ji
Wayoo Allah lailah na
Ya kashe min Yata
Dum dum ya ji a ran sa ,kansabya wani irin bugawa a razane ya juyo
Ya ce " na kashe ta?
Eh mana jamal da suka shigo daga baya ya fada yana kai mas naushi a baki
Sauri akayi aka
tare sa
inda jabir yayi jagora wa cid police da likitan su na musamman xuwa cikin wajen
Lateef Bari ya ke yana kumfan baki yakasa cewa komai
Haka ma kunnen sa ya toshe ya dena jin abubwn da ke faruwa awajen
Sai huci yake kamr kububuwa
Bayan an tattara bayanai gaba daya na zaHida da mrs rod da sauran yan gidan
Handcouf aka daura ma karamin hannun sa
Sannan liktar cid tace
Mrs rod
Zamu rike sa mu duba ciwon kwawalwrsa
Kafin nan idan yakai munzali
Za mu aika sa gidan yari kamar yadda doka ta tsara .
Idon ta cike da hawayen karya tayi luiii zata kai kasa tana cewa oh ni hidayat
Na shiga uku"
Da sauri mrs jamila ta riko ta
" mrs rod
Cmon
Ai hakan yafi ..ko so kike ya kashe miki sauran yaran naki
Wannan hukunci itace dai dai da shi
Fatan mu Allah ya bashi lpya
Nan aka wuce dA lateef da ya kage ba alaman dariya ko kuka ko magana a tattare dashi
Kamar dutse haka yake tafiya ko juyawa baiyi ya kalle su ba har a
Suka bar gidan ..
Shiru wajen ya dauka bayan kowa ya wuce dakin sa
nan taje gaban hotun mahaifin su ta kure da ido tana jimami cikin ranta tace
" ka yafe ni abdul fatah"
Nasan duk enda kake yau ka tsine min rayuwa ta"
Ena son danka lateef' don shima jini na ne amma kasan so yakan zama makamin cuta ko?shyasa ma na fifita son yan uwan sa akan sa don sun fisa amfani'
"ta dada shafa hoton tace "he's just a burden to me ,nasan hakan ma zai fi masa sauki kuma
nasan kaima ka fahimce ni mr rod
Ba laifi na bane miji na
lateef baizo min ta yadda zan amfana da shi bane"
Forgive me,
😪😪😪
*"surriem*
[23/08, 03:02] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*AND TO ALL MY FANs and FOLLOWERs of this BOOK..jazakh Allah khairan*
*Page▶17*
Gyara murya ammy tayi ta goge hawayen ta taci gaba da cewa,
Ni dai anan tsohowar maikaciyar gidan wanda itace nanny zarah da ke kula da lateef din. Ta tsaya da bani labarin asalin sa...
Amma daga baya shiya ya bani labarin cewa ankaisa asibiti daganan aka ajiye sa wani gida ana wulakan tasu yace min
Komai cikin kazanta da kaskanci ake musu,anan ena gani zuciyar sa ta samu rauni wajen taurin kai don tabbas ashween ya taba taurin zuciya da chan, sai nayi tunani yaro ne karami ke kiyi tunanin yadda zai na ji aran sa da duk wannan kalubalen daya fuskanta a rayuwa' wanda dalilin hakan ne ya sa ya bijire ya gudu
Har Allah ya hada ni da shi a wannan bakin hanyar, kinji kenan
Shiru ne ya ratsa wajen bayan ammyn ta kammala maganan ta,
Kasa Magana hajiya hadiza tayi gaba daya sai taji zuciyan ta ta kasa daukar bayanin ammyn.
Don Tayi kuka har ta gode Allah,ga mamaki daya gauraya ta shin ashe har uwa zata aikta haka ma dan cikin ta? Hmm ikon Allah.
Sai tayi zugum ta dafa kai tana jinjina
Chan tace
Yanzu dama asalin sunan ashween .'Lattef ne?
Gyada kai ammy tayi,
Hj hadiza ta Sauke ajiyan zuciya ta sake tace wa ikon Allah, rayuwa kenan, kana naka in kaga na wasu sai kace kai dan aljanna ne ,
Lallai duniya budurwan wawa ne,
Alhmdullhi ,ta daga hannu sama har tana kwalla tace
Na gode wa Allah da yayi saurin sa ashween mancewa da su ya fuskanci rayuwar sa dake kawai...in ma suna raye chan musu Allah ya dada tsiratar da shi har abada
Ameen ammy tace,
Karki damu hadiza ,nidai eya sani na ance sun nan
Amma ban san ya kammannin su yake ba, shikuma ashween yar uwansa kawai ke dawo masa arai duk ranar xagowar haihuwar sa amma bayan nan banji yana tuno past dinsaa ba! baya ma kaunar jin sunan su Ma amma Sai
kuma
Nasha mamaki kwarai da na ji wai sunan budurwan sa ZAHIDA,
Hjy hadiza ta dago tace ""Hmmmm Allah dai ya dada kywtawa ya tserar da mu..mu dai duk abunda yake so ai ba zamu hanasa ba amma kam
Lallai labarin nan abun al'ajabi ne
Na goyi bayanki dari bisa dari da kika aikata duk abunda kikayi akan su shahida.
Allah ya saka miki da akhairin jarumta ,da namijin kokarin da kikayi wajen Ceto rayuwar wayannan yara biyun..ena ma ace yaya abbas na nan yau yaji wannan sai
Ta karashe cikin kuka
Nan ammy ta shiga rarrashin ta
Har zuciyan ta ya samu yayi sanyi,.
Ranar har ta koma gida ji takeyi kamr an mata duka duk jikin ta yayi sanyi ,, sai jinjina al'amarin take ita kadai
Bayan kimanin kwana biyar da faruwar haka ciwon ammy ya tsananta ..tarin jini wani lokaci aman jini takeyi ..amma sam taki bayyana wa sai ma ta soma killace kanta, kullum sai tayi musu barcin karya don ma karta
Zauna kusa su gano wani abun
' jasmine ce kwance Kan gadon ta tana waya
Ta daure fuska tam sai masifa take
" ai wallhy baki da bakin magana salma
Nice zaki sa naje gidan ku alhakin karya kike baki dawo ba?
Dan karamin dariya tayo tace Kai jasmine nayi miki irin na yaya aahraf ne
Ke ba a wasa dake ne?
Just chill ya wuce I nakusa da wowar ma,
Tare da kallon jin haushi tace Oho can miki yanzu kam, ko kin dawo ma
Ba zuwa zanyi ba, ta karashe tana turo baki
Ta ce Yawwa Salma
Ya maganan mu ne,?
Gobe fa nake shirin sake fara sabon rayuWa ta da yaya ashraf
Dan shiru salma taYi kafin tace
Arre you sure?
Yea,nifa ko aure yace yanzu am ready tafada zuciyanta na dan bipping..
Hararrta salma tayi tace tooohhh, kaji wai aure..yeyeyeye
Kamar zata iya ,
Zan iya Mana ba wasa nake ba itamaa ta mayar mata da hararar
Uhmm toh Allah ya sanya alkhairi"
Nidai nawa nazo na rabarbashe a biki..dan takaitaccen dariya salman tayi cikin magana tana cewa mmmmmmmm
Hidima kan hidima ena babban kawa ena baban kanwa....
Jasmine da kime tana kallon ta ,Drink dinta ta kurba tace"
Babban kanwar wa? naga dai ba son yaya ashraf kike ba don deceive me
Sai akayi rashin sa'a
Kafin ace wani abu lailah tayi tangal tangal tafada kan matakalan daya raba wajen ginin ta ciki
Mai sauka 3 har kas Rigijib da kai...
Wani irin kara lailah ta sake kafin ta isa kasa
Daga bisani sai jini ya soma kwalala ta kan nata,take numfashin ta ya dauke,
Ko da zahida taga hakan sosai hanjin cikin ta ya kada da sauri ta sauko tayi kasa itama tana famar kiran sunan lailah a razane
Ko da lateef yaji haka
Shima a dabarance ya soma rarrafawa ya buga nan ya buga nan haka ya dinga saukowa duka steps guda ukun nan duk ya gurje a jikin sa don sauri da fargaba
Surutun su ya masa jagoran inda suke a falon yace
"lailah? Ena kike
Lailah meya faru
Yar uwa ta?
Cewar sa yana lalume yayin da kowa ya tsura mas ido cikin zahida da mrs rod data fito daga sashin home office din ta data ji ihu,
Gashi nan ,duk laifin ka ne mugu kawai azzalumi
Zahida tace rai a bace tana nuna shi ma mrs rod
Meya faru dake ne,ena kike .....
?lailah......
Lailah?.....
Kawai yake fada cikin zafin nama bai kula su ba
Dayake idon sa daya na dan gani Dishi dishi ya hango ta a kasa suna tsaye akanta sun rasa me zasuyi zahida sai bari take
Nan ya karaso wajen su Gurfana yayai agaban ta ya tallafo ta da kyar
Ya fashe da kuka mai cin rai" lateeff?
Kamar da wasa yaji tace ciki ciki amma idon ta alumshe
Cikin kuka yace
Lailah, lail,
Ki tashi Zan rama miki
I promise zan rama miki..ya karashe a zuciye yana huci
Dan kadan ta bude ido kamr mai shirin bacci
Ta dan murmusa ta kamo hannun sa
' kai kyayyawa ne'ena kaunar ka
Pls Ka kula da kan.. ka.. And
Alw..ys.kno..w i be..ived .in you..sai bata kara cewa komai ba ta kwanta luff a dan karamin hannun sa
Shiru yayai na dan lokaci ya kure ta da kallo duk da bai ganin ta da Kyawu har yanzu
Nan mrs rod da zahida suka karaso kansa daf da daf tace
Ohh my god she's dead
mumy! Tangal tangal zahida ta soma yi cikin zaucewa tana neman fasa ihu
Don harga Allah bata so kashe lailahr ba
Mrz rod Hannu ta dauraa kai fiskan ta alaman damuwa ta amma sai ta kamo zahidan tace shhhhhhhhh
Zo nan zahida keep quite
Ki nitsu ..
Girgiza kai ta soma yi tana cewa ,No, no mumy na shiga uku..yanzu za'a kama ni kenan?A rude zahida take fada
Shhhhhhh ke, shut up bana ce kiyi shiru ba zahida
Ko So kike ki jawo min asara biyu ?bakisan idan wannan maganar ta fita shikenan kin kwaba komai ba ko?
Idan naji kince wani abu anan zan mare ki ..shuu
tafada mata da alaman tsawatarwa
Da kyar tayi composing kanta ta tsaya tsuru tsuru a bayan mimyn kamar marar gaskiya
Suka zubaa lateef ido dayayi turus kan gawar lailah
Nan mrs rod ta danna security alarm kafin wani cikakken mint uku
Sai gashi an shigo da security
Shi dai lateef ya kafe idon sa kan gawar lailah ya na faman danne goguwar makaman daukan fansa dake kururuwan fitowa a zuciyar sa
Sam hankalin sa baya kansu
Sai da yaji ance
ga shinan
Ku kama sa
Ya kashe min yata ..dama sai da nace ku dena zuwa kusa da shi
Baida lpyar kwawalwar
Amma taki ji
Wayoo Allah lailah na
Ya kashe min Yata
Dum dum ya ji a ran sa ,kansabya wani irin bugawa a razane ya juyo
Ya ce " na kashe ta?
Eh mana jamal da suka shigo daga baya ya fada yana kai mas naushi a baki
Sauri akayi aka
tare sa
inda jabir yayi jagora wa cid police da likitan su na musamman xuwa cikin wajen
Lateef Bari ya ke yana kumfan baki yakasa cewa komai
Haka ma kunnen sa ya toshe ya dena jin abubwn da ke faruwa awajen
Sai huci yake kamr kububuwa
Bayan an tattara bayanai gaba daya na zaHida da mrs rod da sauran yan gidan
Handcouf aka daura ma karamin hannun sa
Sannan liktar cid tace
Mrs rod
Zamu rike sa mu duba ciwon kwawalwrsa
Kafin nan idan yakai munzali
Za mu aika sa gidan yari kamar yadda doka ta tsara .
Idon ta cike da hawayen karya tayi luiii zata kai kasa tana cewa oh ni hidayat
Na shiga uku"
Da sauri mrs jamila ta riko ta
" mrs rod
Cmon
Ai hakan yafi ..ko so kike ya kashe miki sauran yaran naki
Wannan hukunci itace dai dai da shi
Fatan mu Allah ya bashi lpya
Nan aka wuce dA lateef da ya kage ba alaman dariya ko kuka ko magana a tattare dashi
Kamar dutse haka yake tafiya ko juyawa baiyi ya kalle su ba har a
Suka bar gidan ..
Shiru wajen ya dauka bayan kowa ya wuce dakin sa
nan taje gaban hotun mahaifin su ta kure da ido tana jimami cikin ranta tace
" ka yafe ni abdul fatah"
Nasan duk enda kake yau ka tsine min rayuwa ta"
Ena son danka lateef' don shima jini na ne amma kasan so yakan zama makamin cuta ko?shyasa ma na fifita son yan uwan sa akan sa don sun fisa amfani'
"ta dada shafa hoton tace "he's just a burden to me ,nasan hakan ma zai fi masa sauki kuma
nasan kaima ka fahimce ni mr rod
Ba laifi na bane miji na
lateef baizo min ta yadda zan amfana da shi bane"
Forgive me,
😪😪😪
*"surriem*
[23/08, 03:02] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*AND TO ALL MY FANs and FOLLOWERs of this BOOK..jazakh Allah khairan*
*Page▶17*
Gyara murya ammy tayi ta goge hawayen ta taci gaba da cewa,
Ni dai anan tsohowar maikaciyar gidan wanda itace nanny zarah da ke kula da lateef din. Ta tsaya da bani labarin asalin sa...
Amma daga baya shiya ya bani labarin cewa ankaisa asibiti daganan aka ajiye sa wani gida ana wulakan tasu yace min
Komai cikin kazanta da kaskanci ake musu,anan ena gani zuciyar sa ta samu rauni wajen taurin kai don tabbas ashween ya taba taurin zuciya da chan, sai nayi tunani yaro ne karami ke kiyi tunanin yadda zai na ji aran sa da duk wannan kalubalen daya fuskanta a rayuwa' wanda dalilin hakan ne ya sa ya bijire ya gudu
Har Allah ya hada ni da shi a wannan bakin hanyar, kinji kenan
Shiru ne ya ratsa wajen bayan ammyn ta kammala maganan ta,
Kasa Magana hajiya hadiza tayi gaba daya sai taji zuciyan ta ta kasa daukar bayanin ammyn.
Don Tayi kuka har ta gode Allah,ga mamaki daya gauraya ta shin ashe har uwa zata aikta haka ma dan cikin ta? Hmm ikon Allah.
Sai tayi zugum ta dafa kai tana jinjina
Chan tace
Yanzu dama asalin sunan ashween .'Lattef ne?
Gyada kai ammy tayi,
Hj hadiza ta Sauke ajiyan zuciya ta sake tace wa ikon Allah, rayuwa kenan, kana naka in kaga na wasu sai kace kai dan aljanna ne ,
Lallai duniya budurwan wawa ne,
Alhmdullhi ,ta daga hannu sama har tana kwalla tace
Na gode wa Allah da yayi saurin sa ashween mancewa da su ya fuskanci rayuwar sa dake kawai...in ma suna raye chan musu Allah ya dada tsiratar da shi har abada
Ameen ammy tace,
Karki damu hadiza ,nidai eya sani na ance sun nan
Amma ban san ya kammannin su yake ba, shikuma ashween yar uwansa kawai ke dawo masa arai duk ranar xagowar haihuwar sa amma bayan nan banji yana tuno past dinsaa ba! baya ma kaunar jin sunan su Ma amma Sai
kuma
Nasha mamaki kwarai da na ji wai sunan budurwan sa ZAHIDA,
Hjy hadiza ta dago tace ""Hmmmm Allah dai ya dada kywtawa ya tserar da mu..mu dai duk abunda yake so ai ba zamu hanasa ba amma kam
Lallai labarin nan abun al'ajabi ne
Na goyi bayanki dari bisa dari da kika aikata duk abunda kikayi akan su shahida.
Allah ya saka miki da akhairin jarumta ,da namijin kokarin da kikayi wajen Ceto rayuwar wayannan yara biyun..ena ma ace yaya abbas na nan yau yaji wannan sai
Ta karashe cikin kuka
Nan ammy ta shiga rarrashin ta
Har zuciyan ta ya samu yayi sanyi,.
Ranar har ta koma gida ji takeyi kamr an mata duka duk jikin ta yayi sanyi ,, sai jinjina al'amarin take ita kadai
Bayan kimanin kwana biyar da faruwar haka ciwon ammy ya tsananta ..tarin jini wani lokaci aman jini takeyi ..amma sam taki bayyana wa sai ma ta soma killace kanta, kullum sai tayi musu barcin karya don ma karta
Zauna kusa su gano wani abun
' jasmine ce kwance Kan gadon ta tana waya
Ta daure fuska tam sai masifa take
" ai wallhy baki da bakin magana salma
Nice zaki sa naje gidan ku alhakin karya kike baki dawo ba?
Dan karamin dariya tayo tace Kai jasmine nayi miki irin na yaya aahraf ne
Ke ba a wasa dake ne?
Just chill ya wuce I nakusa da wowar ma,
Tare da kallon jin haushi tace Oho can miki yanzu kam, ko kin dawo ma
Ba zuwa zanyi ba, ta karashe tana turo baki
Ta ce Yawwa Salma
Ya maganan mu ne,?
Gobe fa nake shirin sake fara sabon rayuWa ta da yaya ashraf
Dan shiru salma taYi kafin tace
Arre you sure?
Yea,nifa ko aure yace yanzu am ready tafada zuciyanta na dan bipping..
Hararrta salma tayi tace tooohhh, kaji wai aure..yeyeyeye
Kamar zata iya ,
Zan iya Mana ba wasa nake ba itamaa ta mayar mata da hararar
Uhmm toh Allah ya sanya alkhairi"
Nidai nawa nazo na rabarbashe a biki..dan takaitaccen dariya salman tayi cikin magana tana cewa mmmmmmmm
Hidima kan hidima ena babban kawa ena baban kanwa....
Jasmine da kime tana kallon ta ,Drink dinta ta kurba tace"
Babban kanwar wa? naga dai ba son yaya ashraf kike ba don deceive me