Sashe 55
So Makamin Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tayi tsuka ta dauke kai
Kan ta hankara har ya dawo enda take ya tsare ta da shu"umin kallo cikin sexy voice dinsa mai ban haushi yace
""Why not now jasmine,gani nan a gaban ki na baki dama.
ki tuba kizo na nuna miki so, na nuna miki jarumtar cikakkiyr namiji wajen kwantar miki da hankali,
Kinsan dai ko a ido na fi mijin nan naki gwari ko? Ya kashe mata ido yace, i can make you scream yr soul out on the bed try me.
Kanta na kasa ta cize baki Jikin ta har bari yake tsaban bacin rai da takaici, ji take kamr ta wanka masa mari amma sai ta ce aniyar sa ta bishi kawai is better ta bar masa wajen.
Nan ta mike tsaye kawai zata bar wajen don gani take hauka ne ke damun sa
Tana tashi Ai da hanzarin sa ya yunkuro ya chafke ta ya dawo da ita gaban sa,
Bata bari ya budi baki babta daka masa wani mahaukacin tsawa tace kasake ni yaya ashraf,nace ka sake ni ,i hate you.
Da shike mugun gaske ne sai ya maida mata wani shu'umin murmushi yace,
Wow i can see somtin in ur eyes jas,dan Allah jasmine ki bari na warkan dake ciwon dake damun ki, ya kasa ko? Sha'awa ne fal cikin idon ki, come to me im ready,ya fada cikin wani shu' umin murya yana dada jawo ta,
Tsaban zafin da hannun ta yake mata yadda ya riko wajen tam kamar zai yage mata fata ya sata fashewa da kuka mi tsanani tace Allah ya isa min,bazan taba yafe maka ba , mugu kawai azzalumi kazami ta tofa mai yawo a fuska, ta cigaba tana cewa ,dan iska kawai nan cikin kuka ta karashe
Sauke ajiyan numfashi yayi yana faman hura mata iskan bakin sa a fuska duk ya haukace ya zauce.
Suna cikin haka
Kamar a mafarki yaji an yi wani irin finciko sa da karfi tuni ya gan sa a kasa warwas sanda yayi tumbul ya kuma yin back turn.
Hada ido da sukayi da Ashween ya sa ya mike a zuciye shima wai zai rama
Ko da ya kawo naushi dam ashween ya riko hannun nasa ya murda sai da yayi kara kas kas sannan ya bishi da wani wawan naushi a baki saida yayi aman jini take
Kan gwiwar sa ya zuba yana nishi tsaban radadi daya balbale sa ,ashraf Maza anji jiki, tuni hawayen wahala suka biyo fuskan sa don ji yake kamar hannun sa baya jikin sa
Bai fasa ba ya sake yunkuro ashween zai kama shi da dambe Ashween ko zuciya ta riga ta debe sa ba abunda yakeyi illa gwallo da shi ya masa jina jina sun wargaza ko ena a wajen.
Jasmine Tun tana gefe tana kuka har ta tashi ta
fita waje bata ga mamyn ba gashi ba kowa a tsakr gidan kuma basiran ta kira wani mai gadi bai zo mata ba ,,don kuwa ashween yaki sauraron ta sai jibgar ashraf yake ba daga kafa
Haka ta hakura ta dawo falo suna kai, nan ma ihun da ta tsala ya sa shi dawowa hankalin sa
Don kuwa ashraf gefe guda yake yayi lugwui baya iya motsawa bare ya kai hari,
Jikin ta na rawa tace Yaya dan Allah kayi hakuri a cikin razanannen kukan daya daga masa hankali,
Bai jira kowa ba ya tarkata ta ya dura ta a mota suka bar gidan a lokacin
Yana tuki sai kallin sa take don Yayi fushi sosai
Shiya san me yake ji aransa don bata sani ba komai a kunnen sa ya faru yana daga bakin kofar,sannan yaga duk abunda ashraf din ya mata kafin ya dauki action,
A masaukin su ma Da kyar ya kimtsa kansa amma har yanzu yaki yayi wani magana fuskan sa ba alaman rahma,
Jasmine Sosai hankalin ta ya tashi,
Don haka sai ta soma bin duk wani hanya don taga ya sauko din,
Da kyar ta lallabasa ya kwanta gefen ta hakan ma bacci kawai yayi kan kafar ta tana shafo suman kansa a hankali,
Zaman diris tayi Tana zaune tana kallon sa kusan 40 mint,
Nan ne kiran mamy ya shigo wayar ta
Ta dauka suka gaisa ,mamy tace meya faru jasmine naga mis cols dinki,baki ganni bako, tayi shiru don bata san ya zata fara bayani ba, jin tayi shiru mamy tace lpya kuwa?
Nan ta dan sauke ajiyan numfashi murya na bari tace,mamy su yaya ne sukayi fada
Tace innna lilhhi wa enna ilahi rajiun
Wani su yayn, suna ena ? Kai bari nazo na same su
Nan jasmine ta dakatr da ita ta dan mata bayani sama sama ,mamy ta katse wayar da cewa zata je ta gidan yanzu ta duba me ake ciki,
Ko da isar ta Bata ga ashraf ba nan mai gadi ya sanar mata ankaisa asibiti,tace too abun yayi tsanani kenan
To lallai yaran nan basu da hankali,bari dai naje
Anan ta same sa an gama nanneda masa kai da hannu da bandages yayi lugwi fuskan ya kumbura,
Bata fasa ba itama ta bal bale sa ta ce yayi dai dai,tunda shi mahaukaci ne.tayi tafiyar ta ma ta kyalesa abunta.
Sai Bayan kwana daya da faruwar abun ashween ya zo gidan domin ba mamy hakuri
Ita kam dama bata damu ba Don ta riga ta sa aranta kawai laifin ashraf ne don tasan halinsa sa sarai akan jasmine
Amma duk da haka bata kyalesu ba Nan ma aka sake warware maganan tsakanin su,
Ashraf na wajen ya sha bandage hannu da kai fuskan nan ya kumbura suntum ya sauya kamanni,
Kowa ta masa fada dai gwar gwado sannan ta sa su suka shirya don dolen su,
Hakuri ashween ya dada batabya mata alkwarin hakan bazai sake faruwa,
Sannan yace..mamy dama zamu miki sallama ne don gobe da sassafe zamu tafi yola.
Tace ,har zaku tafi ashween, Allah sarki kwana biyu nan data ke dan zuwa min har naji sanyi .Allah dai ya muku albarka
Nima insha Allahu zan zo na duba ku.
Yace bakomai mamy ,
Mun gode sosai Allah saka da alkhairi
Jasmine bata ce uffan ba haka ma ashraf
Nan mamyn ta ce zo nan muje ciki jasmine
Ta bar su awajen
Enda kowa yayi tsinin baki ya kau da kai.
Don ashraf tuni ya qudira aransa sai ya rama abunda Ashween ya masa,
A ciki nan mamy ta bata abubuwa sosai na amfanin mace, ta kuma dada mata nasihan tabi mijin ta su zauna lpya,
Kaya ne jirgib a wani madaidaicin gift bag,70%aciki duk na gyaran jikin mace ne.sai dan turarruka da wasu abun kuma.
Da kyar akayi Sallama don saida jasmine ta taba yar hali, har taso tasa mamyn kuka
Suna tafiya shiru taga yace toh hajiya, sai na dawo zamuyi magana ko ni zan wuce daganan
Tace tab, daga ena kenan
Murmushi kawai yayi don ya fahimci fitina ne ke damunta
Yace zan duba jikin maam ne kinsan bata da lpya
Kema Ko sorry ba kice mata haka ake yi?
Ta taru baki aranta tace ai duk layin su daya haka kawai sai na gaishe da maman budurwn ka ? Allah ya kiyaye"
Tana yatsine tana satan harar sa tace duk dai yana so yaje yaga zahida ne ba wani gaisuwa wa maam
Kuma wallhy baka isa ba, tanayi tana kan hararsan bai ma sani ba yana ta mata bayani
Jin da tayi yace ko nima kar naje ne na zauna ki bani labari
Tace uhm uhm, nima zan bika tare da muje
Yace waht ? Jasmine...
Tace ni fa wallhy sai naje ta marairace fuska tana kwaklo muryan kuka
Yayi dariya yace fine,muje.nan ya ja motar sa kiii suka kai mansion din rodriquez
Gurin shiru kamar bakowa alaman zirga zirga ya soma daukewa na mutane,
Chan bedroom aka kaisu
Enda aka ajiye madam hidayat don hawan jinin ta ya tashi sosai cikin kwanakin
Ga nan zahida a gefen ta tana zaune fuskan kalar damuwa
Ganin su hakan ya dan sa jasmine ta soma tuna abubuwan da ya faru da su ranar
Nan wani tausayin su ya kama ta,ba yabo ba fallasa nan duka suka gaisa lpya,lpya.
Mrs rod tayi murmushi sosai ganin jasmine din tare da shi
Don kuwa hakan yayi dai dai da abunda take shirin kullawa.
🤒🤐sai da safe mutanen arziki.
*my meems love you alots*
*surriem*
[23/08, 05:42] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*ALLAH YA KARA MANA LPYA,WANDA BASU DASHI ALLAH YA BASU.*
*Page▶43*
Nan mrs rod tayi ma jasmine hannu alaman tazo daf da ita ta zauna ,
Ba musu ta zo jikin a sanyaye dom sam a dar dar zuciyan ta yake.
Nan mrs rod ta soma jan ta da hira don sosai take so taja ta ajiki ko dan ashween Ya dada aminta da plan din ta
Zahida kuwa ko ta juya ta kalli jasmine din bare ya dame ta, don tunda suka gaisa sama sama ta dauke kai hakan ma don ashween na wajen ne
Sai ta zauna shiru tayi da fuskan ta kamar abunda duniya ne kawai ya mata yawa,
tunda yanzu sun dawo laughing stock a media 68% na hanyar arzikin su yay droping a cikin kwana biyu kacal, ..
Madam hidayt da kadan kadan take jan jasmine da hira su biyun su har ta soma sake wa kadan
Nan Wayar sa yayi kara
Yace xcuse me ya tashi ya bar su awajen su uku,
Duk son maida hankali suna kallon yadda jasmine ta juya tana binsa da kallo har ya kule Ba tare da tasan tayi hakan ba,
Murmushin keta suka sakar tsakanin su ,
A hankali mrs hidayat ta dafa ta tace my daughter,
A dan daburce jasmine ta juya tace yes maam
Uhm ...uhm... ta girgiza mata kai tace kar kina cemin maamm
Im also your mummy daga yanzu, ko dan kinji ashween son yana fada ne,? Oh c'mon Ai shima don baya ji ne don't be like him ok,?tafada cikin sigar wasa,
Murmushi kawai jasmine tayi tace ok mum,
Tace good ko kefa,
Ai dama nasan kinada kirki sosai tunda ganki nasan kinada hankali,
Kan ta hankara har ya dawo enda take ya tsare ta da shu"umin kallo cikin sexy voice dinsa mai ban haushi yace
""Why not now jasmine,gani nan a gaban ki na baki dama.
ki tuba kizo na nuna miki so, na nuna miki jarumtar cikakkiyr namiji wajen kwantar miki da hankali,
Kinsan dai ko a ido na fi mijin nan naki gwari ko? Ya kashe mata ido yace, i can make you scream yr soul out on the bed try me.
Kanta na kasa ta cize baki Jikin ta har bari yake tsaban bacin rai da takaici, ji take kamr ta wanka masa mari amma sai ta ce aniyar sa ta bishi kawai is better ta bar masa wajen.
Nan ta mike tsaye kawai zata bar wajen don gani take hauka ne ke damun sa
Tana tashi Ai da hanzarin sa ya yunkuro ya chafke ta ya dawo da ita gaban sa,
Bata bari ya budi baki babta daka masa wani mahaukacin tsawa tace kasake ni yaya ashraf,nace ka sake ni ,i hate you.
Da shike mugun gaske ne sai ya maida mata wani shu'umin murmushi yace,
Wow i can see somtin in ur eyes jas,dan Allah jasmine ki bari na warkan dake ciwon dake damun ki, ya kasa ko? Sha'awa ne fal cikin idon ki, come to me im ready,ya fada cikin wani shu' umin murya yana dada jawo ta,
Tsaban zafin da hannun ta yake mata yadda ya riko wajen tam kamar zai yage mata fata ya sata fashewa da kuka mi tsanani tace Allah ya isa min,bazan taba yafe maka ba , mugu kawai azzalumi kazami ta tofa mai yawo a fuska, ta cigaba tana cewa ,dan iska kawai nan cikin kuka ta karashe
Sauke ajiyan numfashi yayi yana faman hura mata iskan bakin sa a fuska duk ya haukace ya zauce.
Suna cikin haka
Kamar a mafarki yaji an yi wani irin finciko sa da karfi tuni ya gan sa a kasa warwas sanda yayi tumbul ya kuma yin back turn.
Hada ido da sukayi da Ashween ya sa ya mike a zuciye shima wai zai rama
Ko da ya kawo naushi dam ashween ya riko hannun nasa ya murda sai da yayi kara kas kas sannan ya bishi da wani wawan naushi a baki saida yayi aman jini take
Kan gwiwar sa ya zuba yana nishi tsaban radadi daya balbale sa ,ashraf Maza anji jiki, tuni hawayen wahala suka biyo fuskan sa don ji yake kamar hannun sa baya jikin sa
Bai fasa ba ya sake yunkuro ashween zai kama shi da dambe Ashween ko zuciya ta riga ta debe sa ba abunda yakeyi illa gwallo da shi ya masa jina jina sun wargaza ko ena a wajen.
Jasmine Tun tana gefe tana kuka har ta tashi ta
fita waje bata ga mamyn ba gashi ba kowa a tsakr gidan kuma basiran ta kira wani mai gadi bai zo mata ba ,,don kuwa ashween yaki sauraron ta sai jibgar ashraf yake ba daga kafa
Haka ta hakura ta dawo falo suna kai, nan ma ihun da ta tsala ya sa shi dawowa hankalin sa
Don kuwa ashraf gefe guda yake yayi lugwui baya iya motsawa bare ya kai hari,
Jikin ta na rawa tace Yaya dan Allah kayi hakuri a cikin razanannen kukan daya daga masa hankali,
Bai jira kowa ba ya tarkata ta ya dura ta a mota suka bar gidan a lokacin
Yana tuki sai kallin sa take don Yayi fushi sosai
Shiya san me yake ji aransa don bata sani ba komai a kunnen sa ya faru yana daga bakin kofar,sannan yaga duk abunda ashraf din ya mata kafin ya dauki action,
A masaukin su ma Da kyar ya kimtsa kansa amma har yanzu yaki yayi wani magana fuskan sa ba alaman rahma,
Jasmine Sosai hankalin ta ya tashi,
Don haka sai ta soma bin duk wani hanya don taga ya sauko din,
Da kyar ta lallabasa ya kwanta gefen ta hakan ma bacci kawai yayi kan kafar ta tana shafo suman kansa a hankali,
Zaman diris tayi Tana zaune tana kallon sa kusan 40 mint,
Nan ne kiran mamy ya shigo wayar ta
Ta dauka suka gaisa ,mamy tace meya faru jasmine naga mis cols dinki,baki ganni bako, tayi shiru don bata san ya zata fara bayani ba, jin tayi shiru mamy tace lpya kuwa?
Nan ta dan sauke ajiyan numfashi murya na bari tace,mamy su yaya ne sukayi fada
Tace innna lilhhi wa enna ilahi rajiun
Wani su yayn, suna ena ? Kai bari nazo na same su
Nan jasmine ta dakatr da ita ta dan mata bayani sama sama ,mamy ta katse wayar da cewa zata je ta gidan yanzu ta duba me ake ciki,
Ko da isar ta Bata ga ashraf ba nan mai gadi ya sanar mata ankaisa asibiti,tace too abun yayi tsanani kenan
To lallai yaran nan basu da hankali,bari dai naje
Anan ta same sa an gama nanneda masa kai da hannu da bandages yayi lugwi fuskan ya kumbura,
Bata fasa ba itama ta bal bale sa ta ce yayi dai dai,tunda shi mahaukaci ne.tayi tafiyar ta ma ta kyalesa abunta.
Sai Bayan kwana daya da faruwar abun ashween ya zo gidan domin ba mamy hakuri
Ita kam dama bata damu ba Don ta riga ta sa aranta kawai laifin ashraf ne don tasan halinsa sa sarai akan jasmine
Amma duk da haka bata kyalesu ba Nan ma aka sake warware maganan tsakanin su,
Ashraf na wajen ya sha bandage hannu da kai fuskan nan ya kumbura suntum ya sauya kamanni,
Kowa ta masa fada dai gwar gwado sannan ta sa su suka shirya don dolen su,
Hakuri ashween ya dada batabya mata alkwarin hakan bazai sake faruwa,
Sannan yace..mamy dama zamu miki sallama ne don gobe da sassafe zamu tafi yola.
Tace ,har zaku tafi ashween, Allah sarki kwana biyu nan data ke dan zuwa min har naji sanyi .Allah dai ya muku albarka
Nima insha Allahu zan zo na duba ku.
Yace bakomai mamy ,
Mun gode sosai Allah saka da alkhairi
Jasmine bata ce uffan ba haka ma ashraf
Nan mamyn ta ce zo nan muje ciki jasmine
Ta bar su awajen
Enda kowa yayi tsinin baki ya kau da kai.
Don ashraf tuni ya qudira aransa sai ya rama abunda Ashween ya masa,
A ciki nan mamy ta bata abubuwa sosai na amfanin mace, ta kuma dada mata nasihan tabi mijin ta su zauna lpya,
Kaya ne jirgib a wani madaidaicin gift bag,70%aciki duk na gyaran jikin mace ne.sai dan turarruka da wasu abun kuma.
Da kyar akayi Sallama don saida jasmine ta taba yar hali, har taso tasa mamyn kuka
Suna tafiya shiru taga yace toh hajiya, sai na dawo zamuyi magana ko ni zan wuce daganan
Tace tab, daga ena kenan
Murmushi kawai yayi don ya fahimci fitina ne ke damunta
Yace zan duba jikin maam ne kinsan bata da lpya
Kema Ko sorry ba kice mata haka ake yi?
Ta taru baki aranta tace ai duk layin su daya haka kawai sai na gaishe da maman budurwn ka ? Allah ya kiyaye"
Tana yatsine tana satan harar sa tace duk dai yana so yaje yaga zahida ne ba wani gaisuwa wa maam
Kuma wallhy baka isa ba, tanayi tana kan hararsan bai ma sani ba yana ta mata bayani
Jin da tayi yace ko nima kar naje ne na zauna ki bani labari
Tace uhm uhm, nima zan bika tare da muje
Yace waht ? Jasmine...
Tace ni fa wallhy sai naje ta marairace fuska tana kwaklo muryan kuka
Yayi dariya yace fine,muje.nan ya ja motar sa kiii suka kai mansion din rodriquez
Gurin shiru kamar bakowa alaman zirga zirga ya soma daukewa na mutane,
Chan bedroom aka kaisu
Enda aka ajiye madam hidayat don hawan jinin ta ya tashi sosai cikin kwanakin
Ga nan zahida a gefen ta tana zaune fuskan kalar damuwa
Ganin su hakan ya dan sa jasmine ta soma tuna abubuwan da ya faru da su ranar
Nan wani tausayin su ya kama ta,ba yabo ba fallasa nan duka suka gaisa lpya,lpya.
Mrs rod tayi murmushi sosai ganin jasmine din tare da shi
Don kuwa hakan yayi dai dai da abunda take shirin kullawa.
🤒🤐sai da safe mutanen arziki.
*my meems love you alots*
*surriem*
[23/08, 05:42] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*ALLAH YA KARA MANA LPYA,WANDA BASU DASHI ALLAH YA BASU.*
*Page▶43*
Nan mrs rod tayi ma jasmine hannu alaman tazo daf da ita ta zauna ,
Ba musu ta zo jikin a sanyaye dom sam a dar dar zuciyan ta yake.
Nan mrs rod ta soma jan ta da hira don sosai take so taja ta ajiki ko dan ashween Ya dada aminta da plan din ta
Zahida kuwa ko ta juya ta kalli jasmine din bare ya dame ta, don tunda suka gaisa sama sama ta dauke kai hakan ma don ashween na wajen ne
Sai ta zauna shiru tayi da fuskan ta kamar abunda duniya ne kawai ya mata yawa,
tunda yanzu sun dawo laughing stock a media 68% na hanyar arzikin su yay droping a cikin kwana biyu kacal, ..
Madam hidayt da kadan kadan take jan jasmine da hira su biyun su har ta soma sake wa kadan
Nan Wayar sa yayi kara
Yace xcuse me ya tashi ya bar su awajen su uku,
Duk son maida hankali suna kallon yadda jasmine ta juya tana binsa da kallo har ya kule Ba tare da tasan tayi hakan ba,
Murmushin keta suka sakar tsakanin su ,
A hankali mrs hidayat ta dafa ta tace my daughter,
A dan daburce jasmine ta juya tace yes maam
Uhm ...uhm... ta girgiza mata kai tace kar kina cemin maamm
Im also your mummy daga yanzu, ko dan kinji ashween son yana fada ne,? Oh c'mon Ai shima don baya ji ne don't be like him ok,?tafada cikin sigar wasa,
Murmushi kawai jasmine tayi tace ok mum,
Tace good ko kefa,
Ai dama nasan kinada kirki sosai tunda ganki nasan kinada hankali,