Sashe 49
So Makamin Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Abun ya sosa ma jasmine rai amma sai ta daure tace ,yar iska ,mayya? Hehehe
Ohh' haba,look who is talking
Ai gwara ni nan gidan kamar gidana ne don wallhy yau na bar gidan nan tare da shi zamu bari har abada kefa?
Iskanci da maita ya wuce wacce zata bar gidan iyayen ta ta zo ta zauna da saurayi?
Kai, wallhy an yi asarar mata ,wasu dai azabar jarabar su shi zai kashe su mswww.ta ja tsuka mai zafi tare da hararata dauke kai gefe,
Hannu karime ta sa akai alaman mamakin yadda jasmine ke iya fadan magana gatsau ma zahida
Don ko a fuska ka kalle su kasan zahida ba sarar jasmin bane ko a wasa.
Cikin bacin rai zahida tace kan bala'i. ..ni kike cewa hakan jasmine?wato nice yar iska,mayyan kenan ko
Jasmine tace muguwar yar iska ma kuwa, in yayi miki zafi ki bar gidan mana shasha jarabbabiya kawai,
Nan ma Tayi tsaki zata bar wajen
'Wani wuf zahida tayi ta damko ta ta wanka mata mari, nan kokawa ya kure
Jasmine Duk iya yadda taso ta fincike daga jikin zahida ta kasa don wani irin damka mai tsanani ta mata
A hatsale tace dauko min sugar karime yi sauri ki kawo min shi nan
Nan ta ja hannun jasmine din da karfi ta finciko ta ta shige room din da ita
Kokawa suke yi amma na gaba yayi gaba zAhida ta riga ta fita karfi da gwari nan ta damke ta jasmine sosai
Itako sai dura mata ruwan zagi take yi da bakaken maganganu
Ai kuwa karime na shigowa ta ce
Zo nan ki rike min ita..
Dankwali suka samu suka kwantar da ita kan kujeran dake jikin mirrorn ta suka daure mata hannu da kafa, da baki
Nan ne jasmine ta soma kuka don tsoron abunda suke shirin mata take ji. musamman da ta ga an shigo da sugar dakin
Gashi Ba bakin ihu sai kicin kicin take sun bankare ta don kujeran karami ne duk kirjin ta ya turo gaba
Bayan sun kammala komai,suka tsaya suna kallon ta . Hawayen dake kwalala idonta zahidan take kallo tana zabgar dariya har tana rike ciki,
Karime kuwa na gefe tanayi itama ciiki ciki
' nan ta dube ta tace daga yau in akace ki raina na gaba dake bazaki yi ba,shegiyar yarinya kawai,munafuka
Aniyar ki ta bi ki muguwa,
Kuma kisani ashween is only mine,.kina gani zan aure shi na mulke shi ki zama yar aiki a gidan wawiya kawai.
Nan suka sake mata sugar a kasa,
zahida tace ma sugar, have fun ,
Ta juyo ta kalli jasmine tace" wannan ne dai dai dake,ba ciwon jaraba ke damun ki ba? Tayi sauri. Hankade mata Sugarr tace c'mon go to mumy ta masa nuni da jasmine da ta gama rudewa sai hargowa take yi tana ruwan hawaye
Kirif suka kulle kofar a idon Ta
tun tana jiwo dariyar su har ta daina ji.
Ido da ido sukayii da sugar enda ya sunkuya yana lashe kafar ta sai kuka takeyi tana wani irin kara,.ta gama sadakarwa yau nata ya kare
Ga shi ba bakin ihu sun toshe shi yadda ko jin ta ba ayi sai wanda ya shigo.
*gan gan gan 🤒🤐😶*
*gudnite my peopl*
*surriem*
[23/08, 05:42] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
sakallahu khairan my people ur du'a is powerfl...am grateful💋💯🤝🏼
*Page▶37*
Zahida data san bata kulla dai dai ba tuni ta je dakin ta ta sa kanta baccin dole
Tasan yau duk yadda akayi dole ashween ya kula ta ,duk da ma tasan abun bazai musu kyau ba.
Gefen ashween kuwa da shike ba da shiri ya fita agidan ba sai ya yanke hukuncin dawowa gida da wuri don ya dan huta kafin ya sake fitowa tunda gobe ne tafiyar su abuja,
Ga maganan makarantar jasmine da yake processing...
yaundin ma kamar kullum yana mugun jin mising din ta amma ya rasa yadda zai sama makansa sauki
Su kuma a gidan Tun karfe 7 saura abun ya faru amma ana neman 8 saura ba wanda ya leka jasmine ta ci kuka taci kuka har idon ta sun kumbura tsaban takaicin abunda sugar yake yi ajikin ta,
Don tuni ya bar lasar kafar nata tuni ya soma lugwigwta boobs dinta da kafafun sa yana lallashe mata wuya,
Kai kaiwai take iya motsaya duk da Ga sanyin AC ga komai amma ta jike chagwab da zufa ko ena na karkawa ajikin ta,
Zuciyan ta kuwa ba irin adduar da batayi ba,ammy,yayan ta ba wanda bata kira yazo ya cece ta ba
Karshe har muryan ta ya dauke gana daya sugar kuma baiji zai bari ba.
so yake ya yage rigar ta kargi daya ji amma ya kasa,saboda kayan a manne yake da jikin ta
Shiyasa ma iya enda yake gani abude kawai yake kaiwa hari
Numfashi take a zuciye kirjin ta na sama sama kamr ta dauke ranta..
Cikin minti kadan ashween ya shigo baiga kowa ba sai ya nifi site dinsa
Yana kaiwa setin kofar ta ya dan dakata don da Har yayi niyyar wucewa kawai abunsa
""sai yace bari dai ya duba yaga lpyar ta,
tunda ita bata missing dinsa.
Tana faman ji da sugar a jikin ta kokarin sa yaga ya ciro boobs dinta fili amma ya kasa. Kwatsam ..sai taji an dan bude kofar,
Ido hudu sukayi da shi nan take wasu zafafan hawaye suka soma sauko mata,nan ta soma yunkurin magana amma sai disashhen sautin muryan ta dake fita kadan kadan
Shock ya shiga ya tsaya chak yana ganin abun kamar mafarki, Wani mummunan bugawa kanshi yayi take ya firgice ya karaso gaban ta a gagauce ya zube gwiwarsa kasa yana cewa meye wannan?,waya miki haka jasmin
Bari hannun sa yake Baiko lura da sugar ba
Yana yunkuri kunce mata baki sugar ma na kokarin dada kawo hari saman nonon ta
Bai san lokacin da ya shakuro wuyan karen ba.wani irin damka ya masa a zuciye murdawa daya ya kaishi lahira sannan yayi wurgi da a bar banza sai da ya karye.
Cikin sauri yake kunce ta
Yana kammalawa tafada jikin sa ta kurma wani azabbaben ihu duk da muryan nata baiya fita,
Har cikin bargon jikin sa yake jin kukan nata wanda ya dada ruda shi
jikin sa bai daina rawa don bacin rai,
Haka yake faman shafa ta a hankali yana calming dinta Bai iya cewa komai ba don yasan in baiyi control din kansa ba zaiyi mata hawaye awajen.
Ba jira ya nade ta a hannun sa ta rike shi dam dam tana sheka kuka, yayi dakin sa da ita
" yana shiga bai sauke ta ba ya zaunar da ita kan cinyar sa yana kokarin shafo fuskan ta yana calming dinta..
Kuka ta cigaba da yi itakam..abun da yafi tsorata shi ma yadda ko ena jikin ta ya dau zafi sai rawan dari take a hankali.
Ganin dukkan su basu cikin mood din magana ya sa ya sauke ta kan kujeran ya tashi yayi saurin hada ruwa
Ya zo ya kaita bayi ko zata ji dama dama,
Da kyar ta kyale sa ya taimaka mata tayi wankan don jasmine sam taki ta dena kukan sai bori take ga shi muryan baya ko fita sai wani irin kara kawai da nishi take fitarwa
Ashween kalar tausayi Hankalin sa yakai 360 wajen tashi Idon sa yayi ja ya gauraya.shi dai Allah Allah yake yaji meya faru kuma waye ya mata hakan
Amma sai ya na kokarin danne kansa don bayason yayi amfani da zuciyan sa wajen yin wannan hukuncin
don shi kadai baisan me zai aikata ba ,shyasa ya cije yake ta delay in tamvayarta don yafiso ya dan sauko tukunna kar yayi mummunan aiki.
Lokacin har goma ta buga tana daure da towel dinsa kusa da shi a kwance har ya bata maganin zazzAbi sannan yayi zaman diris yana rarrashin ta har tayi baccin dole.
Bai fita ba kuma bai leka ko ena ba yana zaune gefen ta don ya gama analysing yasan ba wanda zai wulakanta jasmine hakan inba zahida ba
' cikin bacin rai yace lallai zahida tana mugun wasa dani she wll pay for this.
abun da nake guje mata yau din nan shi zata amsa awaje na.
Itako karime tuni tana tsaye a kofa itama tana gadin zAhida dake barcin fargaba
Chan anjima dataji ta tashi ta yi knocking
Ta shigo ta zube a kasa
Daga kwance zahida tace ya akayi karime ya dawo ne?
Tace ehhh toh nidai banganshi a gidan nan ba
Amma naga motar sa a waje anyi parking,
Tace Kinje kin duba dakin ta ?ua ake ciki
Tace ah a madame,banje ba
Ai sai da izininki ranki dade
Wani yatsine zahida tayi
Tace toh jeki ki dubo kiga me take ciki
Don bana son sugar ya wahala ya gaji ya kasa min komai,jeki in kinga ta gasu sai ki zo ki kira ni.
Ta mike ta ce to madam.sul sul ta yi waje ta nifi dakain jasmine,
Tana tura kofar kuwa Gani tayi ba kowa a dakin
Ga dankwalin an watsar kasa sugar na chan gefe mutacce.
Ai bata iya cewa komai ba ta juyo a hujajan ta nufi dakin zahida ta sanar mata,
Sai da zuciyan ta ya buga gaf gaf tsaban tsoro amma sai tayo kamar bai dame ta
Nan ma tace dauko min sugar na ga gansa he can't die
kinsan kudin dana cire na saye shi kuwa da zaki ce min ya mutu,c' mon jeki dauko min shi
Karime Ba musu ta wuce ,ta nufi hanya itama din fargaban makomar ta take a hannun ashween duk da ma zahidan tace ko an kure ta zata bata aiki wanda yafi wannan a abuja.
Jasmine A hankali ta soma bude idon ta da suka riga suka haura fuskan ta har yayi ja kadan kadan..ita kanta da suka hada ido da shi sai da ta mance da abunda take ji na haushin su zahida don kuwa sosai tausayi da tashin hankali ya bayyana a fuskan sa ..
Ohh' haba,look who is talking
Ai gwara ni nan gidan kamar gidana ne don wallhy yau na bar gidan nan tare da shi zamu bari har abada kefa?
Iskanci da maita ya wuce wacce zata bar gidan iyayen ta ta zo ta zauna da saurayi?
Kai, wallhy an yi asarar mata ,wasu dai azabar jarabar su shi zai kashe su mswww.ta ja tsuka mai zafi tare da hararata dauke kai gefe,
Hannu karime ta sa akai alaman mamakin yadda jasmine ke iya fadan magana gatsau ma zahida
Don ko a fuska ka kalle su kasan zahida ba sarar jasmin bane ko a wasa.
Cikin bacin rai zahida tace kan bala'i. ..ni kike cewa hakan jasmine?wato nice yar iska,mayyan kenan ko
Jasmine tace muguwar yar iska ma kuwa, in yayi miki zafi ki bar gidan mana shasha jarabbabiya kawai,
Nan ma Tayi tsaki zata bar wajen
'Wani wuf zahida tayi ta damko ta ta wanka mata mari, nan kokawa ya kure
Jasmine Duk iya yadda taso ta fincike daga jikin zahida ta kasa don wani irin damka mai tsanani ta mata
A hatsale tace dauko min sugar karime yi sauri ki kawo min shi nan
Nan ta ja hannun jasmine din da karfi ta finciko ta ta shige room din da ita
Kokawa suke yi amma na gaba yayi gaba zAhida ta riga ta fita karfi da gwari nan ta damke ta jasmine sosai
Itako sai dura mata ruwan zagi take yi da bakaken maganganu
Ai kuwa karime na shigowa ta ce
Zo nan ki rike min ita..
Dankwali suka samu suka kwantar da ita kan kujeran dake jikin mirrorn ta suka daure mata hannu da kafa, da baki
Nan ne jasmine ta soma kuka don tsoron abunda suke shirin mata take ji. musamman da ta ga an shigo da sugar dakin
Gashi Ba bakin ihu sai kicin kicin take sun bankare ta don kujeran karami ne duk kirjin ta ya turo gaba
Bayan sun kammala komai,suka tsaya suna kallon ta . Hawayen dake kwalala idonta zahidan take kallo tana zabgar dariya har tana rike ciki,
Karime kuwa na gefe tanayi itama ciiki ciki
' nan ta dube ta tace daga yau in akace ki raina na gaba dake bazaki yi ba,shegiyar yarinya kawai,munafuka
Aniyar ki ta bi ki muguwa,
Kuma kisani ashween is only mine,.kina gani zan aure shi na mulke shi ki zama yar aiki a gidan wawiya kawai.
Nan suka sake mata sugar a kasa,
zahida tace ma sugar, have fun ,
Ta juyo ta kalli jasmine tace" wannan ne dai dai dake,ba ciwon jaraba ke damun ki ba? Tayi sauri. Hankade mata Sugarr tace c'mon go to mumy ta masa nuni da jasmine da ta gama rudewa sai hargowa take yi tana ruwan hawaye
Kirif suka kulle kofar a idon Ta
tun tana jiwo dariyar su har ta daina ji.
Ido da ido sukayii da sugar enda ya sunkuya yana lashe kafar ta sai kuka takeyi tana wani irin kara,.ta gama sadakarwa yau nata ya kare
Ga shi ba bakin ihu sun toshe shi yadda ko jin ta ba ayi sai wanda ya shigo.
*gan gan gan 🤒🤐😶*
*gudnite my peopl*
*surriem*
[23/08, 05:42] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
sakallahu khairan my people ur du'a is powerfl...am grateful💋💯🤝🏼
*Page▶37*
Zahida data san bata kulla dai dai ba tuni ta je dakin ta ta sa kanta baccin dole
Tasan yau duk yadda akayi dole ashween ya kula ta ,duk da ma tasan abun bazai musu kyau ba.
Gefen ashween kuwa da shike ba da shiri ya fita agidan ba sai ya yanke hukuncin dawowa gida da wuri don ya dan huta kafin ya sake fitowa tunda gobe ne tafiyar su abuja,
Ga maganan makarantar jasmine da yake processing...
yaundin ma kamar kullum yana mugun jin mising din ta amma ya rasa yadda zai sama makansa sauki
Su kuma a gidan Tun karfe 7 saura abun ya faru amma ana neman 8 saura ba wanda ya leka jasmine ta ci kuka taci kuka har idon ta sun kumbura tsaban takaicin abunda sugar yake yi ajikin ta,
Don tuni ya bar lasar kafar nata tuni ya soma lugwigwta boobs dinta da kafafun sa yana lallashe mata wuya,
Kai kaiwai take iya motsaya duk da Ga sanyin AC ga komai amma ta jike chagwab da zufa ko ena na karkawa ajikin ta,
Zuciyan ta kuwa ba irin adduar da batayi ba,ammy,yayan ta ba wanda bata kira yazo ya cece ta ba
Karshe har muryan ta ya dauke gana daya sugar kuma baiji zai bari ba.
so yake ya yage rigar ta kargi daya ji amma ya kasa,saboda kayan a manne yake da jikin ta
Shiyasa ma iya enda yake gani abude kawai yake kaiwa hari
Numfashi take a zuciye kirjin ta na sama sama kamr ta dauke ranta..
Cikin minti kadan ashween ya shigo baiga kowa ba sai ya nifi site dinsa
Yana kaiwa setin kofar ta ya dan dakata don da Har yayi niyyar wucewa kawai abunsa
""sai yace bari dai ya duba yaga lpyar ta,
tunda ita bata missing dinsa.
Tana faman ji da sugar a jikin ta kokarin sa yaga ya ciro boobs dinta fili amma ya kasa. Kwatsam ..sai taji an dan bude kofar,
Ido hudu sukayi da shi nan take wasu zafafan hawaye suka soma sauko mata,nan ta soma yunkurin magana amma sai disashhen sautin muryan ta dake fita kadan kadan
Shock ya shiga ya tsaya chak yana ganin abun kamar mafarki, Wani mummunan bugawa kanshi yayi take ya firgice ya karaso gaban ta a gagauce ya zube gwiwarsa kasa yana cewa meye wannan?,waya miki haka jasmin
Bari hannun sa yake Baiko lura da sugar ba
Yana yunkuri kunce mata baki sugar ma na kokarin dada kawo hari saman nonon ta
Bai san lokacin da ya shakuro wuyan karen ba.wani irin damka ya masa a zuciye murdawa daya ya kaishi lahira sannan yayi wurgi da a bar banza sai da ya karye.
Cikin sauri yake kunce ta
Yana kammalawa tafada jikin sa ta kurma wani azabbaben ihu duk da muryan nata baiya fita,
Har cikin bargon jikin sa yake jin kukan nata wanda ya dada ruda shi
jikin sa bai daina rawa don bacin rai,
Haka yake faman shafa ta a hankali yana calming dinta Bai iya cewa komai ba don yasan in baiyi control din kansa ba zaiyi mata hawaye awajen.
Ba jira ya nade ta a hannun sa ta rike shi dam dam tana sheka kuka, yayi dakin sa da ita
" yana shiga bai sauke ta ba ya zaunar da ita kan cinyar sa yana kokarin shafo fuskan ta yana calming dinta..
Kuka ta cigaba da yi itakam..abun da yafi tsorata shi ma yadda ko ena jikin ta ya dau zafi sai rawan dari take a hankali.
Ganin dukkan su basu cikin mood din magana ya sa ya sauke ta kan kujeran ya tashi yayi saurin hada ruwa
Ya zo ya kaita bayi ko zata ji dama dama,
Da kyar ta kyale sa ya taimaka mata tayi wankan don jasmine sam taki ta dena kukan sai bori take ga shi muryan baya ko fita sai wani irin kara kawai da nishi take fitarwa
Ashween kalar tausayi Hankalin sa yakai 360 wajen tashi Idon sa yayi ja ya gauraya.shi dai Allah Allah yake yaji meya faru kuma waye ya mata hakan
Amma sai ya na kokarin danne kansa don bayason yayi amfani da zuciyan sa wajen yin wannan hukuncin
don shi kadai baisan me zai aikata ba ,shyasa ya cije yake ta delay in tamvayarta don yafiso ya dan sauko tukunna kar yayi mummunan aiki.
Lokacin har goma ta buga tana daure da towel dinsa kusa da shi a kwance har ya bata maganin zazzAbi sannan yayi zaman diris yana rarrashin ta har tayi baccin dole.
Bai fita ba kuma bai leka ko ena ba yana zaune gefen ta don ya gama analysing yasan ba wanda zai wulakanta jasmine hakan inba zahida ba
' cikin bacin rai yace lallai zahida tana mugun wasa dani she wll pay for this.
abun da nake guje mata yau din nan shi zata amsa awaje na.
Itako karime tuni tana tsaye a kofa itama tana gadin zAhida dake barcin fargaba
Chan anjima dataji ta tashi ta yi knocking
Ta shigo ta zube a kasa
Daga kwance zahida tace ya akayi karime ya dawo ne?
Tace ehhh toh nidai banganshi a gidan nan ba
Amma naga motar sa a waje anyi parking,
Tace Kinje kin duba dakin ta ?ua ake ciki
Tace ah a madame,banje ba
Ai sai da izininki ranki dade
Wani yatsine zahida tayi
Tace toh jeki ki dubo kiga me take ciki
Don bana son sugar ya wahala ya gaji ya kasa min komai,jeki in kinga ta gasu sai ki zo ki kira ni.
Ta mike ta ce to madam.sul sul ta yi waje ta nifi dakain jasmine,
Tana tura kofar kuwa Gani tayi ba kowa a dakin
Ga dankwalin an watsar kasa sugar na chan gefe mutacce.
Ai bata iya cewa komai ba ta juyo a hujajan ta nufi dakin zahida ta sanar mata,
Sai da zuciyan ta ya buga gaf gaf tsaban tsoro amma sai tayo kamar bai dame ta
Nan ma tace dauko min sugar na ga gansa he can't die
kinsan kudin dana cire na saye shi kuwa da zaki ce min ya mutu,c' mon jeki dauko min shi
Karime Ba musu ta wuce ,ta nufi hanya itama din fargaban makomar ta take a hannun ashween duk da ma zahidan tace ko an kure ta zata bata aiki wanda yafi wannan a abuja.
Jasmine A hankali ta soma bude idon ta da suka riga suka haura fuskan ta har yayi ja kadan kadan..ita kanta da suka hada ido da shi sai da ta mance da abunda take ji na haushin su zahida don kuwa sosai tausayi da tashin hankali ya bayyana a fuskan sa ..