Sashe 106
So Makamin Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Suka sata a tsakiya suna cece kuce sai da suka rikita ta,nan har mamy ta karaso cikin masifa
Tace kun sake ta ne ko sai na ci muku mutun ci?
Dagan gan ashraf yaki sakewa shima dan yasan ashween da taurin kai ne bazai sake ba,
Sai ta sa hannu ta zare na Ash da kyar, ita kuma jasmine ba abunda take kallo alokacin sai hannun sa dake zamewa cikin nata nan ta sake fashewa da kuka.
Ashraf yayi murmushin keta ai tun kafin mamy ta bashi odarbya kaita ciki ya soma janta suka koma cikin gida
Ko da ganan hankalin ash ya soma kwanciya
Don ya kasa dauke kai akanta musamman da take yi tana jiyowa tana masa kallon tana so ta bishin furtawa ne kawai bazata iya ba
Mamy ta watsa masa harara kamal na gefen sa ya dan riko hannun sa..
Tace malam sannu da aiki,nace ena takardan yata?
Kamal yace mamy dan Allah kiyi hakuri
Ta dakatar da shi,tace kayi shiru ena ganin girman ka kamal.
Kar ka kuma sa baki anan na fada maka
Kai kuma in na sake ganin ka zo kusa da jasmine hukuma ne zai raba ni dakai,
ka ga tunda ka raina ni daganan ai dole mutum ya bada takarda
Nonsense,
ta ja tsaki ta wuce ta barsa a wajen
Baiko dago kai ba bare abun ya kai masa zuciya kamal ya ce Ash kayi hakuri mutafi,
Bana son wani fiti na
Hankalin sa kwance yace wallhy bazan rabu da jasmine ba kamal sai dai tayi duk abunda zatayi
Lets go ,nan suka juya suka bar kofar gidan
Tun wannan lokaci mamy ke sa ta agaba tana matsa mata akan wasu abubuwan
Dan ta lura jasmine mijin ta kawai ke ranta.
Amma mamyn sai tayi kamar bata masan tana yi ba, cikin ranta tace bana bashi ke har sai nagama duk abunda zanyi ba zaki koma masa a hakan ba
Ta dawo Kullum cikin rarrashi, wani bin sai anyi masifa kafin ta ke yin abunda ya dace.
Komawar su gida kamal ya kyale sa ya huta ya tafi, shikam key ya dauka ya fice abunsa
Bai tsaya ko ena ba sai babban gidan alkalin mrs rod ,dama tun a mota ya kammala shirye shiryen me zaice don yasani sarai kaf mutanen ta yan son cin hanci ne.
Ana haba haba da shi wajen don yaje ne da asalin identityn sa
Anan ya fara dada bayyana masa kansa a matsayin ashween,
sannan ya fada masa shi ne twin din mrs rod data rasa achan baya amma bata sani ba.
Alkali ya sha mamaki sosai ,duk da ya kasa amincewa da hakan a ransa
Cikin hikima da basira ash yayi wasa da hankalin sa sosai wanda hakan ya samu yin tasiri ne saboda shikan sa judge din yaga ci sosai a harkan.
A tunanin sa to meyasa bazai bada ash hadin kai ba ga fitar da gaskiya ga ladan aiki mai tsoka...
Ash ya masa bayani yace shi baruwan shi da su shyasa yake life dinsa daban
Amma baya so mahifiyar sa ta cinye gadon sa hasali ma yana so a mika ma jamal da jabir ne,
Nan ma ya toni asirin will din zahidan yace in har ya amince zaiyi ma zahida adalci akan dukiyar ta shikuwa zai ninka masa albashin sa na this month 5times .
Alkali ya birkice da murna ya ce ban taba ganin mai adalci irin ka ba.
Amma shine kake so kar dusan kana raye' but why? Ai kana da kudin da ba mai iya maka komai yanzu, zaka iya sayan rod riquez baki dayan ta ka kuma zauna lpya
Ash yace tabbas haka ne, shyasa bana bukatar wani abu na su,
Kaima kuma kar ka sake naji maganan nan a bakin wani don ena da evidence din da zan sa wannan case din ya zama sanadiyar karewar career ka har abada.
Ni adalci kawai na biya ka kayi ma family na ..
Alkali ya jinjina a
kai yace angama.
Yanxu zaka bani nan da sati guda ena son na nemi kwararren lawyer da zai zo a matsayin mai bincike da tantance abun
Har mu kwato hakkin marainiya zahida da sauran..
Ash yayi takaitaccen murmushi yace, good
Zamuyi magana, ena dai fatan zaka sake karawa ya dawo sati biyu, don nafiso ayo komai a idon su jamal da jabir
Alkali yace ba komai, wannan ba matsala bane
Sai sukayi sallama nan ash ya dawo gida abun sa.
Ya gama juyi iya juyi yana ganin abubuwan yadda zasu kasance....
Yace mrs hidayat kwana 14 ya rage ma sauran rayuwar ki...yanzu lokacin ki ne.
*gudnite meet tmao peeps*😴😴😴😴😴
*surriem*
[23/08, 05:43] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*🌹🌹AMARYA PRINCESS na cikin group din SURAYYAHMS fans page,Allah ya bada Zaman lpya ya kuma sanya Dubun Alkhairi cikin sabon Auren ki,Allah ya kawo juria na gari,ameen*
*Page▶76*
Alkali baiyi kasa a gwiwa ba ya shiga aikin sa, ganin alert daga ashween tun acikin daren sai ya sa shi kira ya sanar sa mrs hidayat akan yana da muhimman baki kuma zaifi dacewa su daga case dinta sai nan da 14 days in sun tafi kar su jangwalo musu wani abun..
Ba musu ta amsa ta amince don dama a private conference room za'ayi ba asalin kotu ba enda daga shaidu sai shaharrarun newsmen da yan jarida na kasa.
Awajen in kotu tayi mata licenced ta mika mata transfer of will na zahida da su lateef sai ta sa a watsa a labarai cewa rodriguez ta dawo da kafarta ga abubuwan da kuma ta mallaka
Ta dade tana shirin wannan rana don haka bata son wani obstacle ko kadan ya shiga tsakanin ta da cimma burin rayuwar ta.
Tace na jira shekaru dayawa ma sai dan wannan kwanaki?
A gefe kuwa Zahida ta sha mamki ita da saminu don bata yarda an daga karar ba saida saminu yaje ya jiyo musu gulman da kansa.
Nan tace yanzu mun samu damar tara wasu evidence akan mrs rod kenan
Saminu yace gaskiya zai yi wahala kice zaki nuna papers kawae as shaidun mu, karki manta mrs rod bata fara harka sai ta sayi bakin shugaban harkan
Nan ma saminu ya sake sata cikin zullumi sai ta koma gida ta zauna ita kadai tana tunanin duniya...ta tsorata sossai amma sai ta sa aranta
Ta ce ko mutuwa zatayi bazata bari a karbe hakkin ta tana raye ba..
Wani bin kuma tace to how can she do it,? Gashi shi kansa saminu baida idea bare ita..
Cikin haka wayar ta yayi kara ganin ashweeen ne ya sata sauke smiles dan dole.
Nan Ta sanyaya murya tace sai yau akayi lokaci na ko?
Yayi murmushi mai sauti yace my lady,
Me kike yi ne ya dan shagwabe.
Cikin nishadi da ya ziyarce ta bazataTace enaa zaune ne so lonely.
Yace oya kizo ki sameni a yola yanzu ena jiran ki a gida
Tace are u seRious
Har ka koma ne?amma shine kamal yace kana abuja.
To bari dai na zo ta daka tsalle dan murna ta katse wayar,
Nan ta tattara komai tayi shiri that moment tayi hanyar airpot.
Ashween Ya iso karfe 1.30pm na rana ita kuma ta iso karfe 4pmsaura ta shigo garin
Ba laifi yau ashween ya sauke mata kai sukayi hira sosai kamar ba shi ba.
Taji dadi sosai ta kuma dada jin ta yadda da shi can cikin kokon ranta,
Sai dai Tai ta yi yafada mata meke damun sa taga bandage akai yace sam
Bazai fada mata ba sai ta gaya masa meyasa ta takura tana son magana da shi.
Nan mood dinta ya sauya, ta ce masa tana cikin babban matsala and she needed somone to talk to..
Tace kai kadai na yarda da shi a duniyan nan yanzu
Kaine kadai garkuwa na ash
Yace bangane ba?ko Ki kina samun matsala da project din ki ne?
What happen
Sai hawaye suka soma sauko mata ta riko hannun sa tace mumy ne kawai,
Yace ohhhh maam,
tace ehh, azzaluman nan,bakar muguwan ma yaudariya,ta ci amana na..ta cigaba da kuka,
Sai ya budi baki in xtreme suprise yace subhalllah zahida me kike cewa haka? Fada kukayi da ita,
Ya san komai amma sai ya fita nuna damuwan ta gaya masa meya faru a lokacin ,
Nan ta zuba masa labari komai da komai har maganan shiga koto abu daya da ash bai ji ba shine hidiman ta saminu
Sosai ta boye sai ta nuna masa yanzun ta rasa yadda zatayi ta kwaco hakkin ta ne .bata san ya zatayi ba
Cikin yanayin damuwan da bai kai zuciyan sa ba ya shiga salati yana sallamewa
Ya nuna mata abun ya dame sa matuka har da cewa baisan haka mum take ba,
Sai ya shiga bata baki yana ce mata komai ya kare insha Allahu shi zai taimake ta kuma ya bata assurance zata karbi hakkin ta ..
Ta dago tace but how ? Bani da shaida a kanta mai karfi
Yace, kince ance miki harda wil din plantatiom din ku ko?
Ta ce eh har da shi,
Yace to bari na baki shawara sai ki duba ki gani
Ta nitsu ta share hawaye tana jinshi
Yace tunda arzikin rodriquez duk na yayan sane ,kinga ko za'ace will din wanda suka mutu ne, ba ma ita za'a tranfering ba, ya kamata ma yayan rod ne wanda suke raye am i right?
Ta gyada kai,,
Yace good kinga kenan tunda kina ganin ure not eligible enougth ki tsaya akan dukiyan maman ki kuma kiyi fighing akan na baban ki.
Ni zan iya taimaka miki mu fitar da brothers dinki a prison
Kinga Ranar sharia sai kawai sai ku taru kuyo defending hakkin ku,
I think yanzu ai kun girma da zaku rike arzikin ku da kanku
Sai aba kowa gadon sa na tun asali
Kefa kaso biyu kenan, sai ki karbi na mahaifiyar ki ki karbi kason ki na mahaifin ki kuma.
And i trust my baby nasan zaki iya handling dukiyar ki ba tare da taimakon wani wanda zai cuce ki ba..
Tace kun sake ta ne ko sai na ci muku mutun ci?
Dagan gan ashraf yaki sakewa shima dan yasan ashween da taurin kai ne bazai sake ba,
Sai ta sa hannu ta zare na Ash da kyar, ita kuma jasmine ba abunda take kallo alokacin sai hannun sa dake zamewa cikin nata nan ta sake fashewa da kuka.
Ashraf yayi murmushin keta ai tun kafin mamy ta bashi odarbya kaita ciki ya soma janta suka koma cikin gida
Ko da ganan hankalin ash ya soma kwanciya
Don ya kasa dauke kai akanta musamman da take yi tana jiyowa tana masa kallon tana so ta bishin furtawa ne kawai bazata iya ba
Mamy ta watsa masa harara kamal na gefen sa ya dan riko hannun sa..
Tace malam sannu da aiki,nace ena takardan yata?
Kamal yace mamy dan Allah kiyi hakuri
Ta dakatar da shi,tace kayi shiru ena ganin girman ka kamal.
Kar ka kuma sa baki anan na fada maka
Kai kuma in na sake ganin ka zo kusa da jasmine hukuma ne zai raba ni dakai,
ka ga tunda ka raina ni daganan ai dole mutum ya bada takarda
Nonsense,
ta ja tsaki ta wuce ta barsa a wajen
Baiko dago kai ba bare abun ya kai masa zuciya kamal ya ce Ash kayi hakuri mutafi,
Bana son wani fiti na
Hankalin sa kwance yace wallhy bazan rabu da jasmine ba kamal sai dai tayi duk abunda zatayi
Lets go ,nan suka juya suka bar kofar gidan
Tun wannan lokaci mamy ke sa ta agaba tana matsa mata akan wasu abubuwan
Dan ta lura jasmine mijin ta kawai ke ranta.
Amma mamyn sai tayi kamar bata masan tana yi ba, cikin ranta tace bana bashi ke har sai nagama duk abunda zanyi ba zaki koma masa a hakan ba
Ta dawo Kullum cikin rarrashi, wani bin sai anyi masifa kafin ta ke yin abunda ya dace.
Komawar su gida kamal ya kyale sa ya huta ya tafi, shikam key ya dauka ya fice abunsa
Bai tsaya ko ena ba sai babban gidan alkalin mrs rod ,dama tun a mota ya kammala shirye shiryen me zaice don yasani sarai kaf mutanen ta yan son cin hanci ne.
Ana haba haba da shi wajen don yaje ne da asalin identityn sa
Anan ya fara dada bayyana masa kansa a matsayin ashween,
sannan ya fada masa shi ne twin din mrs rod data rasa achan baya amma bata sani ba.
Alkali ya sha mamaki sosai ,duk da ya kasa amincewa da hakan a ransa
Cikin hikima da basira ash yayi wasa da hankalin sa sosai wanda hakan ya samu yin tasiri ne saboda shikan sa judge din yaga ci sosai a harkan.
A tunanin sa to meyasa bazai bada ash hadin kai ba ga fitar da gaskiya ga ladan aiki mai tsoka...
Ash ya masa bayani yace shi baruwan shi da su shyasa yake life dinsa daban
Amma baya so mahifiyar sa ta cinye gadon sa hasali ma yana so a mika ma jamal da jabir ne,
Nan ma ya toni asirin will din zahidan yace in har ya amince zaiyi ma zahida adalci akan dukiyar ta shikuwa zai ninka masa albashin sa na this month 5times .
Alkali ya birkice da murna ya ce ban taba ganin mai adalci irin ka ba.
Amma shine kake so kar dusan kana raye' but why? Ai kana da kudin da ba mai iya maka komai yanzu, zaka iya sayan rod riquez baki dayan ta ka kuma zauna lpya
Ash yace tabbas haka ne, shyasa bana bukatar wani abu na su,
Kaima kuma kar ka sake naji maganan nan a bakin wani don ena da evidence din da zan sa wannan case din ya zama sanadiyar karewar career ka har abada.
Ni adalci kawai na biya ka kayi ma family na ..
Alkali ya jinjina a
kai yace angama.
Yanxu zaka bani nan da sati guda ena son na nemi kwararren lawyer da zai zo a matsayin mai bincike da tantance abun
Har mu kwato hakkin marainiya zahida da sauran..
Ash yayi takaitaccen murmushi yace, good
Zamuyi magana, ena dai fatan zaka sake karawa ya dawo sati biyu, don nafiso ayo komai a idon su jamal da jabir
Alkali yace ba komai, wannan ba matsala bane
Sai sukayi sallama nan ash ya dawo gida abun sa.
Ya gama juyi iya juyi yana ganin abubuwan yadda zasu kasance....
Yace mrs hidayat kwana 14 ya rage ma sauran rayuwar ki...yanzu lokacin ki ne.
*gudnite meet tmao peeps*😴😴😴😴😴
*surriem*
[23/08, 05:43] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*🌹🌹AMARYA PRINCESS na cikin group din SURAYYAHMS fans page,Allah ya bada Zaman lpya ya kuma sanya Dubun Alkhairi cikin sabon Auren ki,Allah ya kawo juria na gari,ameen*
*Page▶76*
Alkali baiyi kasa a gwiwa ba ya shiga aikin sa, ganin alert daga ashween tun acikin daren sai ya sa shi kira ya sanar sa mrs hidayat akan yana da muhimman baki kuma zaifi dacewa su daga case dinta sai nan da 14 days in sun tafi kar su jangwalo musu wani abun..
Ba musu ta amsa ta amince don dama a private conference room za'ayi ba asalin kotu ba enda daga shaidu sai shaharrarun newsmen da yan jarida na kasa.
Awajen in kotu tayi mata licenced ta mika mata transfer of will na zahida da su lateef sai ta sa a watsa a labarai cewa rodriguez ta dawo da kafarta ga abubuwan da kuma ta mallaka
Ta dade tana shirin wannan rana don haka bata son wani obstacle ko kadan ya shiga tsakanin ta da cimma burin rayuwar ta.
Tace na jira shekaru dayawa ma sai dan wannan kwanaki?
A gefe kuwa Zahida ta sha mamki ita da saminu don bata yarda an daga karar ba saida saminu yaje ya jiyo musu gulman da kansa.
Nan tace yanzu mun samu damar tara wasu evidence akan mrs rod kenan
Saminu yace gaskiya zai yi wahala kice zaki nuna papers kawae as shaidun mu, karki manta mrs rod bata fara harka sai ta sayi bakin shugaban harkan
Nan ma saminu ya sake sata cikin zullumi sai ta koma gida ta zauna ita kadai tana tunanin duniya...ta tsorata sossai amma sai ta sa aranta
Ta ce ko mutuwa zatayi bazata bari a karbe hakkin ta tana raye ba..
Wani bin kuma tace to how can she do it,? Gashi shi kansa saminu baida idea bare ita..
Cikin haka wayar ta yayi kara ganin ashweeen ne ya sata sauke smiles dan dole.
Nan Ta sanyaya murya tace sai yau akayi lokaci na ko?
Yayi murmushi mai sauti yace my lady,
Me kike yi ne ya dan shagwabe.
Cikin nishadi da ya ziyarce ta bazataTace enaa zaune ne so lonely.
Yace oya kizo ki sameni a yola yanzu ena jiran ki a gida
Tace are u seRious
Har ka koma ne?amma shine kamal yace kana abuja.
To bari dai na zo ta daka tsalle dan murna ta katse wayar,
Nan ta tattara komai tayi shiri that moment tayi hanyar airpot.
Ashween Ya iso karfe 1.30pm na rana ita kuma ta iso karfe 4pmsaura ta shigo garin
Ba laifi yau ashween ya sauke mata kai sukayi hira sosai kamar ba shi ba.
Taji dadi sosai ta kuma dada jin ta yadda da shi can cikin kokon ranta,
Sai dai Tai ta yi yafada mata meke damun sa taga bandage akai yace sam
Bazai fada mata ba sai ta gaya masa meyasa ta takura tana son magana da shi.
Nan mood dinta ya sauya, ta ce masa tana cikin babban matsala and she needed somone to talk to..
Tace kai kadai na yarda da shi a duniyan nan yanzu
Kaine kadai garkuwa na ash
Yace bangane ba?ko Ki kina samun matsala da project din ki ne?
What happen
Sai hawaye suka soma sauko mata ta riko hannun sa tace mumy ne kawai,
Yace ohhhh maam,
tace ehh, azzaluman nan,bakar muguwan ma yaudariya,ta ci amana na..ta cigaba da kuka,
Sai ya budi baki in xtreme suprise yace subhalllah zahida me kike cewa haka? Fada kukayi da ita,
Ya san komai amma sai ya fita nuna damuwan ta gaya masa meya faru a lokacin ,
Nan ta zuba masa labari komai da komai har maganan shiga koto abu daya da ash bai ji ba shine hidiman ta saminu
Sosai ta boye sai ta nuna masa yanzun ta rasa yadda zatayi ta kwaco hakkin ta ne .bata san ya zatayi ba
Cikin yanayin damuwan da bai kai zuciyan sa ba ya shiga salati yana sallamewa
Ya nuna mata abun ya dame sa matuka har da cewa baisan haka mum take ba,
Sai ya shiga bata baki yana ce mata komai ya kare insha Allahu shi zai taimake ta kuma ya bata assurance zata karbi hakkin ta ..
Ta dago tace but how ? Bani da shaida a kanta mai karfi
Yace, kince ance miki harda wil din plantatiom din ku ko?
Ta ce eh har da shi,
Yace to bari na baki shawara sai ki duba ki gani
Ta nitsu ta share hawaye tana jinshi
Yace tunda arzikin rodriquez duk na yayan sane ,kinga ko za'ace will din wanda suka mutu ne, ba ma ita za'a tranfering ba, ya kamata ma yayan rod ne wanda suke raye am i right?
Ta gyada kai,,
Yace good kinga kenan tunda kina ganin ure not eligible enougth ki tsaya akan dukiyan maman ki kuma kiyi fighing akan na baban ki.
Ni zan iya taimaka miki mu fitar da brothers dinki a prison
Kinga Ranar sharia sai kawai sai ku taru kuyo defending hakkin ku,
I think yanzu ai kun girma da zaku rike arzikin ku da kanku
Sai aba kowa gadon sa na tun asali
Kefa kaso biyu kenan, sai ki karbi na mahaifiyar ki ki karbi kason ki na mahaifin ki kuma.
And i trust my baby nasan zaki iya handling dukiyar ki ba tare da taimakon wani wanda zai cuce ki ba..