Sashe 42
So Makamin Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
yace zaiji take care
Ta mike tsaye wayar ta kawai ta dauka ta bar jakan ta awajen don mai aiki ne ke binta da shi dama
"
Zahida Tana barin cikin wajen bai bata lokaci ba ya tashi ya debo abinci a plate ya shirya mata shi tsaf ya nufi sama enda jasmine din take.
Jin kofar a kulle gam yasa shi dole gangarowa ya kira wata ma'aikaciyar sa da ya hango kasa alaman tazo daukar jakan zahidan ne.
Sunan ta karime wacce tsaban shige shigen data ke masa yasa shi noticing dinta sosai acikin gidan
Kira daya ya mata ta hayo a ladabce ta gaishe sa
Kwatance ya mata akan ta dauko masa key a room dinsa
Ba musu da barin jiki taje ta kawo ya sallame ta
Ya koma bakin kofar
Nan ya sa ya bude ya shigo da sallamar sa...
Zuru zuru tayi akan gadon alaman tuntuni anan take kwance. jin bude kofar ya tsora ta,
Abincin hannun sa ya ajiye a gefe ya zo daf da ita tuni ta juya masa baya tana kukkuni ciki ciki.
" cikin sanyin murya yace
Me kika ci da zaki ce min kin koshi jasmine?
Shiru tayi don tasan Inya sauke murya ba wuya ya shawo kanta ta sauko nan ma taki ta juya wa ta kalle sa
Shikuma Da shike ya san matsalar mutumiyar ta shi , sai ya lafe ya sauya fuska kalar tausayi
Ya dawo gaban ta ya zauna....haba jasmine pls,yi hakuri mana kinsan idan baki cin abincin nan ba zaki iya jawo ciwo makan ki and you know is not good for yr health ko?
Ta turo baki cikin shagwaban mai dauke da muryan kuka tace toh ena ruwan ka??
Ai sai ka kyale ni na mutu ma ...i dont need ur help
Ta dada tamke fuska ta cigaba da kukkuni ciki ciki.
Dan karamin tsuka yayi yana duban ta har ta gama ta nutsu
Yace toh naji ba ruwa baki bukatar taimako na, i know.
" but pls ki taimaka kici abincin nan ko ba don ni ba don ammy, ke fa kinsan inda zataji kina cewa bazaki sa komai cikin ki da safe ba bazata ji dadi ba ..did u want dat ?
Tayi shiru ,chan ta ce ai kaima kasan ammy bazata ji dadi ba da ka kawo wata daban nan gidan da sassafe,
ita bata da gidan su ne ko abincin ne basu da shi? ' hmm tawani zo wa mutane sassafe ai sai ta jira in kafita sai ku hadu..ta kareshe tana jin dar dar da fitan magana abakin ta amma sai ta dake tana kallon sa cikin dauriya
Baiji mamakin shirmen datake fada ba
don ya san tuntuni kishi ne matsalar ta..
Bai fasa ba ya saukar da kai ' yace toh kiyi hakuri,
Uhmm dama ban fada miki ba ,tazo ne saboda aiki,amma zata tafi is that ok??
Bata amsa ba saboda Ranta bai aminta ba amma
Sai ta waye tace' ok
Yaushe zata tafin toh
Yayi dan murmushi yace sai kinci abinci zamu karasa, trust me
...bari na kawo to ki ci ko kadan ne
Ta gyada kai kamar mumina,don dama yunwan ne a cikin ta
Nan ya dauko ya zauna daura da gadon kan stool yana bata a baki tana ci..wajen shiru ba mai magana cikin su
Ta kai wajen 4 spoons yana shirin bata na 5
Sukaji anyi kiii kofar ya budu
Ai kuwa suna hada ido Da gudu jasmine ta mike ta daka tsalle tayi facali da abincin ajikin su baki daya ta haura kanshi ta kan kame shi kamar zata shige kirjin sa
Nan sugar zahida ya kunno kai tsakar dakin ya nufo setin su jasmine da ta kannanede jikin ashween ta hanasa sakat sai numfashi take don tsoro
shi kuma sugar baiji ba bai gani ba yana qutsil qutsil yana neman kai hari
Zahida na biye da shi ta dake tana kallon ikon Allah.
🚩🤷🏼♀
*surriem*
[23/08, 05:42] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*JIn dadin ku readers😘 wannan shafin na kune mutane na*
*Page▶29*
Zahida kallon su take yi kawai amma a zahiri cikin ranta na kona bal bal da wutan kishi,
musamman yadda taga gaba daya sun bada body chemistry, sai ta mance ma yace cousin dinsa ne
Don ita as couples kawai idon ta ke hango su.
A hakan tana tsaye zuciyan ta yana dada zurfafa wajen shiga wani irin halin dada tsana da jin haushin jasmine din.
Ashween Cikin dagon murya yace whats this dog doing here zahida?
C'mon take him away.. wai meyey haka ne dan Allah?
Ko amsa shi batayi ba don Har ga Allah tana fama da bakin kishi ganin jasmine din a manne gamgam jikin sa gashiby wani runguma ta shima
Duk da ma Jasmine din bata ce komai ba sai numfashin da take yi a hankali tana kokarin calming kanta zahida ji take kamar ta naushe ta ta huce.
Da kyar ta daure ta zago ta dauki sugar a hannun ta,nan ya lafe kan nononta yana kallon ashween.i need to talk to u tace, fuskan ta a daure
Bai amsa ba kuma Bai sake kula ta ba
Anan, Ta na gani ya bambare jasmine daga jikin sa cikin tausayi da kulawa ya ce mata " kiyi hakuri. tayi saurin gyada kai alaman bakomai ...don taga yadda tamasa facali da stain a rigar jikin sa da maiko "
godiyan ta ma da bai yarfa ta gaban zAhidan ba Ya lallaba ta yanzun.
A tunanin ta yadda take soyayya haka kowa yake nashi..ita dai sosai take jin tsanan zahida
Tana zaune a gaban sa kan gadon, nan ma ya mika mata drinks din Yace to karasa sha tunda abincin ki ya zube.. Ni ena zuwa yayi yunkurin tashi zai fita
Daga kai tayi ta kalle shi yana yunkurin tafiya ta sake juyawa ta kalli zahida da tuni tana gefe tana watsa mata mugayen kallo da gefen ido ' a ranta tace ai baki isa kizo har daki na ki dauke sa ba wallhy,
Nan ta fashe da kuka kamar an tsakure ta har da bubbuga kafa a kasa tana cewa wayyo Allah na yaya, yay...yy..
Sake baki zahida tayi cikin mamakin sakalci irin na jasmine dinkamr wata jaririya? Nan ta ja tsaki mai sauti
Shikam Juyowa yayi ba shiri ya dawo gefen ta yace gani'jazmine lpya? ya zauna daf suna magana a hankali wanda ko zahidan ma ba ji takeyi ba
Abun da kawai ta fahimta shine munafurcin shagwaban da jasmine ke masa awajen tana make kafada tana gyada kai
shi kuma ya bada hankalin sa duka yana biye mata
Ita dai zahida ta kasa gane wani irin dama ne ashween ya ba jasmine haka in dai ita cousin dinsan ne da yace "
ganin abun su zai sa ta loosing hakurin ta dube sa "Ashween, ta kira shi rai a bace,,
Bai juyo ba yace im coming bby
"
Cikin hatsala Tace ena sauri,kawai ka tashi kazo mutafi...
Nan jasmine ma ta masa kallon wallhy in ka tashi anan nida kai ne a gidan nan, Shikan sa baisan meyasa yake biye matan ba
Haka kuwa ya kasa barin wajen suka cigaba da maganan su
Lokacin zahida ta cika fam,so kawai take yazo su je ta balbale shi awaje.
Daga karshe dai' ya juya ya dubi zahidan ya mika mata hannu yace c'mon baby kema zo nan kifada min meye ne matsalr ai ba sai mun fita ba ko' kinga nan duk laifin ki ne dakika tsoratar da ita,next time kar kizo nan da wani dog,Zo ,yafada yana marairace mata face
Ganin zahida na tahowa
'Nan ma Jasmine ta dauke kanta idon ya cicciko tayi tsuka har zahida ta takaraso gefen sa,
Amma Har yanzu fuskan ta a daure
Nan ya dube ta yace
" ehen enajin ki i tot kin tafi office ko akwai matsala ne?
Ta turo baki tana lura da yanayin jasmine din
Tace"" dama banga kafito bane,and i wanted to bid yhu bye ..ta shagwabe itama tace kuma yau ko kwalliyata baka yaba ba,ashe kana nan kana biye ma kiriniyar banza
Nan ma suka mai ma juna harara yana tsakiyan su
Yayi murmushi yace"
ok im sorry toh, kaina ne yayi zafi
But U know u look gorge as alwys .tayi murmushi yace good'
Toh yanzu dai tashi ki tafi office nima ena zuwa bari na sauya kaya na ko?
Ta amsa ne kawai amma ba har ranta ba.
Tun tuni zahidan Taso ta daga hankali sosai amma da shike tasan halin sa sarai. Shyasa sai ta saje don bata so yasa jasmine ta raina ta.
Nan tayi masa peg a kuncin sa ta tashi tana rausaya tana kadadi tana satan kallon jasmine
Har ta dauki sugar ta suka fice
Jasmine Sauke ajiyan zUciya tayi ta janye daga gefen sa ta kwanta lumui gwanin tausayi,
Ganin inya biye mata abun bazai musu dadi ba ya kaucar da yanayin da mikewa ya nufi dakin sa
Nan mai aiki ta shigo ta tsaftace wajen da suka zubar da food tana kwance tana kallon ta har ta fice bata tanka ba
Don ita kadai tasan me take ji aranta.
chan tayi tsaki tace hmm so bala' i ne ,amma mu zuba sai na kwace abuna ai miji na ne.
Sannan ta tashi tsaye don itama ta sauya kayan ta da abun ya shafa kadan kadan ..
Bayan ta fito Nan ta saka wani short gown dai dai gwuwa baki da fari marar hannu ta dawo ta zauna.
Dai dai lokacin ne ta soma jin kara na daban ta duba taga ashe wayar sa ne ya mance a gefen gadon
Kin dubawa tayi a tunanin ta bazai wuci zahidan bane .
Sai da abun yaki ci yaki karewa sannan ta sa hannu ta dauko da niyyar kashe wa baki daya sai taga kamal akan screen. batasan sanda ta sauke ajiyan zuciya ba
Still har wani kiran ya yanke wani ya sake shiga nan ne ta daga tayi saurin cewa
Salam ena kwana yay kamal
Ta mike tsaye wayar ta kawai ta dauka ta bar jakan ta awajen don mai aiki ne ke binta da shi dama
"
Zahida Tana barin cikin wajen bai bata lokaci ba ya tashi ya debo abinci a plate ya shirya mata shi tsaf ya nufi sama enda jasmine din take.
Jin kofar a kulle gam yasa shi dole gangarowa ya kira wata ma'aikaciyar sa da ya hango kasa alaman tazo daukar jakan zahidan ne.
Sunan ta karime wacce tsaban shige shigen data ke masa yasa shi noticing dinta sosai acikin gidan
Kira daya ya mata ta hayo a ladabce ta gaishe sa
Kwatance ya mata akan ta dauko masa key a room dinsa
Ba musu da barin jiki taje ta kawo ya sallame ta
Ya koma bakin kofar
Nan ya sa ya bude ya shigo da sallamar sa...
Zuru zuru tayi akan gadon alaman tuntuni anan take kwance. jin bude kofar ya tsora ta,
Abincin hannun sa ya ajiye a gefe ya zo daf da ita tuni ta juya masa baya tana kukkuni ciki ciki.
" cikin sanyin murya yace
Me kika ci da zaki ce min kin koshi jasmine?
Shiru tayi don tasan Inya sauke murya ba wuya ya shawo kanta ta sauko nan ma taki ta juya wa ta kalle sa
Shikuma Da shike ya san matsalar mutumiyar ta shi , sai ya lafe ya sauya fuska kalar tausayi
Ya dawo gaban ta ya zauna....haba jasmine pls,yi hakuri mana kinsan idan baki cin abincin nan ba zaki iya jawo ciwo makan ki and you know is not good for yr health ko?
Ta turo baki cikin shagwaban mai dauke da muryan kuka tace toh ena ruwan ka??
Ai sai ka kyale ni na mutu ma ...i dont need ur help
Ta dada tamke fuska ta cigaba da kukkuni ciki ciki.
Dan karamin tsuka yayi yana duban ta har ta gama ta nutsu
Yace toh naji ba ruwa baki bukatar taimako na, i know.
" but pls ki taimaka kici abincin nan ko ba don ni ba don ammy, ke fa kinsan inda zataji kina cewa bazaki sa komai cikin ki da safe ba bazata ji dadi ba ..did u want dat ?
Tayi shiru ,chan ta ce ai kaima kasan ammy bazata ji dadi ba da ka kawo wata daban nan gidan da sassafe,
ita bata da gidan su ne ko abincin ne basu da shi? ' hmm tawani zo wa mutane sassafe ai sai ta jira in kafita sai ku hadu..ta kareshe tana jin dar dar da fitan magana abakin ta amma sai ta dake tana kallon sa cikin dauriya
Baiji mamakin shirmen datake fada ba
don ya san tuntuni kishi ne matsalar ta..
Bai fasa ba ya saukar da kai ' yace toh kiyi hakuri,
Uhmm dama ban fada miki ba ,tazo ne saboda aiki,amma zata tafi is that ok??
Bata amsa ba saboda Ranta bai aminta ba amma
Sai ta waye tace' ok
Yaushe zata tafin toh
Yayi dan murmushi yace sai kinci abinci zamu karasa, trust me
...bari na kawo to ki ci ko kadan ne
Ta gyada kai kamar mumina,don dama yunwan ne a cikin ta
Nan ya dauko ya zauna daura da gadon kan stool yana bata a baki tana ci..wajen shiru ba mai magana cikin su
Ta kai wajen 4 spoons yana shirin bata na 5
Sukaji anyi kiii kofar ya budu
Ai kuwa suna hada ido Da gudu jasmine ta mike ta daka tsalle tayi facali da abincin ajikin su baki daya ta haura kanshi ta kan kame shi kamar zata shige kirjin sa
Nan sugar zahida ya kunno kai tsakar dakin ya nufo setin su jasmine da ta kannanede jikin ashween ta hanasa sakat sai numfashi take don tsoro
shi kuma sugar baiji ba bai gani ba yana qutsil qutsil yana neman kai hari
Zahida na biye da shi ta dake tana kallon ikon Allah.
🚩🤷🏼♀
*surriem*
[23/08, 05:42] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*JIn dadin ku readers😘 wannan shafin na kune mutane na*
*Page▶29*
Zahida kallon su take yi kawai amma a zahiri cikin ranta na kona bal bal da wutan kishi,
musamman yadda taga gaba daya sun bada body chemistry, sai ta mance ma yace cousin dinsa ne
Don ita as couples kawai idon ta ke hango su.
A hakan tana tsaye zuciyan ta yana dada zurfafa wajen shiga wani irin halin dada tsana da jin haushin jasmine din.
Ashween Cikin dagon murya yace whats this dog doing here zahida?
C'mon take him away.. wai meyey haka ne dan Allah?
Ko amsa shi batayi ba don Har ga Allah tana fama da bakin kishi ganin jasmine din a manne gamgam jikin sa gashiby wani runguma ta shima
Duk da ma Jasmine din bata ce komai ba sai numfashin da take yi a hankali tana kokarin calming kanta zahida ji take kamar ta naushe ta ta huce.
Da kyar ta daure ta zago ta dauki sugar a hannun ta,nan ya lafe kan nononta yana kallon ashween.i need to talk to u tace, fuskan ta a daure
Bai amsa ba kuma Bai sake kula ta ba
Anan, Ta na gani ya bambare jasmine daga jikin sa cikin tausayi da kulawa ya ce mata " kiyi hakuri. tayi saurin gyada kai alaman bakomai ...don taga yadda tamasa facali da stain a rigar jikin sa da maiko "
godiyan ta ma da bai yarfa ta gaban zAhidan ba Ya lallaba ta yanzun.
A tunanin ta yadda take soyayya haka kowa yake nashi..ita dai sosai take jin tsanan zahida
Tana zaune a gaban sa kan gadon, nan ma ya mika mata drinks din Yace to karasa sha tunda abincin ki ya zube.. Ni ena zuwa yayi yunkurin tashi zai fita
Daga kai tayi ta kalle shi yana yunkurin tafiya ta sake juyawa ta kalli zahida da tuni tana gefe tana watsa mata mugayen kallo da gefen ido ' a ranta tace ai baki isa kizo har daki na ki dauke sa ba wallhy,
Nan ta fashe da kuka kamar an tsakure ta har da bubbuga kafa a kasa tana cewa wayyo Allah na yaya, yay...yy..
Sake baki zahida tayi cikin mamakin sakalci irin na jasmine dinkamr wata jaririya? Nan ta ja tsaki mai sauti
Shikam Juyowa yayi ba shiri ya dawo gefen ta yace gani'jazmine lpya? ya zauna daf suna magana a hankali wanda ko zahidan ma ba ji takeyi ba
Abun da kawai ta fahimta shine munafurcin shagwaban da jasmine ke masa awajen tana make kafada tana gyada kai
shi kuma ya bada hankalin sa duka yana biye mata
Ita dai zahida ta kasa gane wani irin dama ne ashween ya ba jasmine haka in dai ita cousin dinsan ne da yace "
ganin abun su zai sa ta loosing hakurin ta dube sa "Ashween, ta kira shi rai a bace,,
Bai juyo ba yace im coming bby
"
Cikin hatsala Tace ena sauri,kawai ka tashi kazo mutafi...
Nan jasmine ma ta masa kallon wallhy in ka tashi anan nida kai ne a gidan nan, Shikan sa baisan meyasa yake biye matan ba
Haka kuwa ya kasa barin wajen suka cigaba da maganan su
Lokacin zahida ta cika fam,so kawai take yazo su je ta balbale shi awaje.
Daga karshe dai' ya juya ya dubi zahidan ya mika mata hannu yace c'mon baby kema zo nan kifada min meye ne matsalr ai ba sai mun fita ba ko' kinga nan duk laifin ki ne dakika tsoratar da ita,next time kar kizo nan da wani dog,Zo ,yafada yana marairace mata face
Ganin zahida na tahowa
'Nan ma Jasmine ta dauke kanta idon ya cicciko tayi tsuka har zahida ta takaraso gefen sa,
Amma Har yanzu fuskan ta a daure
Nan ya dube ta yace
" ehen enajin ki i tot kin tafi office ko akwai matsala ne?
Ta turo baki tana lura da yanayin jasmine din
Tace"" dama banga kafito bane,and i wanted to bid yhu bye ..ta shagwabe itama tace kuma yau ko kwalliyata baka yaba ba,ashe kana nan kana biye ma kiriniyar banza
Nan ma suka mai ma juna harara yana tsakiyan su
Yayi murmushi yace"
ok im sorry toh, kaina ne yayi zafi
But U know u look gorge as alwys .tayi murmushi yace good'
Toh yanzu dai tashi ki tafi office nima ena zuwa bari na sauya kaya na ko?
Ta amsa ne kawai amma ba har ranta ba.
Tun tuni zahidan Taso ta daga hankali sosai amma da shike tasan halin sa sarai. Shyasa sai ta saje don bata so yasa jasmine ta raina ta.
Nan tayi masa peg a kuncin sa ta tashi tana rausaya tana kadadi tana satan kallon jasmine
Har ta dauki sugar ta suka fice
Jasmine Sauke ajiyan zUciya tayi ta janye daga gefen sa ta kwanta lumui gwanin tausayi,
Ganin inya biye mata abun bazai musu dadi ba ya kaucar da yanayin da mikewa ya nufi dakin sa
Nan mai aiki ta shigo ta tsaftace wajen da suka zubar da food tana kwance tana kallon ta har ta fice bata tanka ba
Don ita kadai tasan me take ji aranta.
chan tayi tsaki tace hmm so bala' i ne ,amma mu zuba sai na kwace abuna ai miji na ne.
Sannan ta tashi tsaye don itama ta sauya kayan ta da abun ya shafa kadan kadan ..
Bayan ta fito Nan ta saka wani short gown dai dai gwuwa baki da fari marar hannu ta dawo ta zauna.
Dai dai lokacin ne ta soma jin kara na daban ta duba taga ashe wayar sa ne ya mance a gefen gadon
Kin dubawa tayi a tunanin ta bazai wuci zahidan bane .
Sai da abun yaki ci yaki karewa sannan ta sa hannu ta dauko da niyyar kashe wa baki daya sai taga kamal akan screen. batasan sanda ta sauke ajiyan zuciya ba
Still har wani kiran ya yanke wani ya sake shiga nan ne ta daga tayi saurin cewa
Salam ena kwana yay kamal