Sashe 76
So Makamin Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ido ta sa Tana kallon ikon Allah
Nan mA Taga ya zaro wani karamin box dan karami a ciki sannan bai kuma taba abun ba sai ya danna wasu abun daga wayar sa tuni gurin ya koma ya dawo bango da kansa kamar ba'ayi ba ,sai ya tura drwersa da kyau ya juyo
Abun ya burgeta sosai har Ta so tayi xclaiming amma sai ta dan ja aji, ta bishi da ido bata tanka ba
Fuska ba yabo ba fallasa Hannun ta ya riko ya tallafa ta zauna suna fuskan tan juna
Sai Ya manna mata kiss sannan ya bude box din ya ciro wata ring.
Waje manyan manyan idonta suka fito in xtreeme suprise a yayin da taga ya na sa ma dan yatsan ta wata shakikiyar diamond ring wanda daga gani kasan special ne akayi sa.
Tuni taji wani shaukin dadi ya lullube ta har ta budi baki zatayi murna ya rufe mata shi da hot kissses saida suka kusan dauke numfashin junan su
Nan Yabi ya mayar da ita kan pillow ya bita da smiles mai kayatarwa
Ita dai idon ta nakan ring din Murya kasa kasa tace i like it. Na gode sosai
Sai ya da yi kunya kadan, ya kasa cewa komai.
Daga nan Ko magana basu samu damar yi ba aka turo kofar dakin
A nitse ashween ya juyo..
Zahida ko ganin su hakan ya sosa mata rai sosai Har ta fizgo zata soma tada bayanai
Amma saita tuno yanzun nan madam hidayat ta surfa ta awaya akan karta manta tabi jasmine sannu a hankali
Nan Sai ta wayen ce, ta karaso wajen su tana cewa baby lpya kuwa naga jasmine haka a kan gadon ka?meya faru wht,and hapend to her room
Fuska ba yabo ba fallasa yace uhmm, bata da lpya ne ,and im due ya fada yana kallon jasmine din da ko taji da mutum ya shigo wajen
Leko ta Zahidan tayi Badon ranta ya so ba tace
Ohhh, im sorry
Toh Ai sai aje asibiti ko. come i will take her tayi yunkuri tare da saurin miko hannu kan jasmine nan ya dan ture hannun tan gefe yace ah 'a yanzun muka dawo daga nan.
Ranta nan ma ya sosu sosai ,burin ta dai a daga jasmine a gaban sa don har cikin kokon ranta take jin kishim yanayin su
sai tayi saurin cewa to bari na tayaka mukaita room dinta ai zaifi mata nan din ko ?
ba tare da ya kalle ta ba yace ,no thanks. Nace yau a gaba na zata zauna ai ni nakawo ta nan din ,
If u want to help pls go and her make break fast naga ko zata iya ci.
Tayi kak cikin ranta tace iyeeee. Maganan shin har shake ta yake yi tsaban takaicin abun a ranta
don aganin ta bata ga dalilin ma da wata mace zata kwanta nasha nasha haka agaban sa ba da sunan ita causin ba,
Abun na cinta sai ta kasa daurewa ta ce baby ciwon yayi tsanani haka ne whts d problem pls?
Ya daga mata hannu yace zahida pls, enough of this questions in baza kiyi abunda nace miki ba just ba lemme be ,bana son hayaniya fa,i just ssid someone is sick here ya karashe tare da maida kallon sa kan jasmine da tuni ta narke ta shagwabe fuska kamar baby mai shirin yin fitina.
Nan Zahida Tayi saurin dauke kai tace o.o..k..shikenan
I wil get d break fast nan ta fice a fusace zuciyanta na kururuwan haushi,
amma kash !! burikanta dana mumyn ta akan sa sun hanata tada boma bomai da yau da ba makawa sai ta daga su.
Ficewar ta keda wuya ya riko hannun matar sa Murmushi suka sakar ma juna kamar munafukai sai ya kara kissing fore head dinta suka cigaba da kallon love din su.
😍kikiki love is blind my people
😍zahida taci sunan drama "a fool for u"🤣😂👯🏻♀i lov her tho😛
*Mrngs💋 so whts ur review akan wannan ena jiran amsa*🤒
*surriem teamSMC🤝🏼*
[23/08, 05:43] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Page▶55*
Kusan mintina 20 suna zaune sai soyayar su suke faman sha tana kan zuba masa rigima gashi dama sunyi mugun missing juna a dan kwanaki da suka wuce suna fada.
Su biyu ne a dakin amma kamar ba su nan don ciki ciki suke maganan su kamar wani zaiji su
Ashween gaba daya ya wani bada hankalin sa kamar yana deban lectures tana rike da hannun sa shikuma ya dan tallafo kansa daf fuskn su na kallon juna
Yayi nisa bai jin komai ji yayi ta dan tsame hannun ta cikin nashi da dan sauri ta juyo tana kallon bakin kofa
Ido hudu tayi da karime dake bin zahida da tray din abinci,
dama a gidan kowa da yadda yayi speacilising a fannin girki,
Ita karime ba irin counry food da bata iya ba har dana gargajiya ita oe dafa musu in bukata ta taso
don har catering clases ashween ya sata lokacin farkon zuwan ta gidan duk dama bai cika zama ba
ita kuma cook nana ta san kan continental dishes da kayan kwamulashe amma sai dai bata da hayaniya sosai kasan cewar ta tadan manyan ta kadan kuma bazaura ce.
Ashween Bai juya ba yana zaune daf da jsamine ,har zahidan ta iso tayi tsaye a kansa .
Baby ga break fast din,
Yace ok, nan karime ta ajiye gaban sa akasa tayi saurin ficewa ta basu guri
Bai jira ba ya shiga budewa yana gani ba laifi pepper chicken ne wanda yaji komai da komai gwanin sha' awa sai akayi dan french mosaic na breadi wanda yaji koyi sai tea wanda aka hado masa kayan qamshi, mint da kayan yaji,
Wai a hakan duk sun kure a daka ne wajen girkin don muddin jasmine taci zata samu qwari ta warke.
karime ce tabi ta ruda zahidan tun a kitchen tace mata ai sanyi ne ke damun jasmine shine take barbaran namiji ,
sabida haka Ta san maganin ta yanzu zata warware in aka hado mata breakfast mai kayan yaji yaji..
Jasmine Kallon abinci tayi sai ma taji ya fice mata akai, don tasan bata bukatar wani abu daga wajen su biyu har cikin ranta.
Ya kalle ta tare da kashe muryan da baisan ma yayi ba yace 'oya tashi haka food is ready,ya dan zare mata ido yace
Kar kice min kuma ba zaki ci..
Tayi shiru ta shashantar da fuska
Tana son tayi magana amma sai ta kasa yi
Tuni zahida ke aiko mata bomabaman harara
Ita dai Tayi musu tsayuwan babakere ne tana jiran taga me zai faru
Ganin ya nace sai taci ya sata dan dole ta amince zata tashi da kanta taci
Ai kamar da wasa jasmine tana danyin yunkuri zata mike ta sake wani uban kara sai da dukan su suka farga suka kalle ta
Zahida tace lpyar ki kuwa jasmine?
Ta shagwabe ko ta kula ta ta dube sa da fuskan kuka tace yaya ni zafi nake ji bazan iya tashi ba Allah..
Sai da yaji wani dum a ransa yace o.m.g yau jasmine zata kunna min wutar fitinan anan wajen kenan
Sai yayi saurin waskewa cikin kulawa ya ce sannu,sorry.. sannu kinji,
Zahida ta danyi tsuka ta kau da kai sai can tace baby wai nikam faduwa tayi ne? Naji tana cewa zafi take ji meye ke mata zafin?
Dama Zuciyan sa sam ba a kwance yake da presncw din zahidan ba ba don yasan inba sakalci irin natan ba ma yadda jasmine ke narke masa tana shagwaba yaci ace ta dago wani abun.
amma sai Ya mata shiru bai amsa tambayar nata ba can kasan makoshi yace eh
Ya cigaba da hidiman sa da jasmine" C'mon ya kamata kici abincin nan if not zan kai ki asake miki allura fa
Ta make kafadar ta ta wani narke tana karairaya murya "yaya ai bazan iya tashi bane..akwai zafiiiii tanayi tana shagwabe fuska tana satan kallon zahida
da tuni take cikin rudanin amsar nashi
Yace mata eh kawai...,amma bata san na wani tambayar tan guda daya ba ne ya amsa"shin faduwa jasmine tayi ne ko wani ciwo ne ke mata zafi wanda ita bata ma ganshi ba.
ganin bata lokaci ne wannan muhawarar a zuciyan ta sai ta hakura ta Kada kai Ta dan tabe baki ta sake kura musu ido tana jin sa
Yace ok relax ni zan iya ai, as long as zaki ci abin ci, nan ya shiga serving abinci tayi kifi kifi tana wurga ma zahidan kallo
Wacce tuni hankalin ta ya koma kan ashween dake faman aikin hada abincin a kasa kamar ba shi ba
Zahida Ta rasa meke mata dadi aranta duk sai taji ta daburce ta kasa kamo setin tashan draman da akeyi agabn ta ,
a ranta tace wai ni meyey ma'anan wannan rayuwar yarinya tabi ta zame min kashin kifi a wuya? Yar uwa mai kamr kishiya, amma baby bai gaya min sun shaku haka ba ai, ji duk ta gama kalmashe zuciyan sa da sakarcin banza
Munafuka kawai, ai ena nan bana motsawa daga nan ,
Yar iska jarababbiya ai tunda bai taba jiki na ba ba jikin wata shegiyar mace da zai taba eheh..
Ta kuma karashe maganan tare da dago kai tana bin jasmine din da wani mugun ido,
Jasmine da ita ma ta gama dura mata buhun zagi a ranta tace aiyau ba daga kafa wallahy sai dai ki haukace babu enda zaije haka nima ena nanike da shi anan,wawiya karuwa kawai.im first, yarinya na miki nisa kuma sai kin gane kuran ki a gidan nan muzuba
Dai dai nan ya dago kai lokacin duk sun kammala maganan zucin su yace ma jasmine shall we?
Zahida dake magana kasa kasa tace kut man uba , shall we what?me za ayi kenan.?chab di
Jasmine kuwa ta gyada kai kamar wata salihar kyanwa tace ehm, sai tayi saurin mika masa hannu ta bishi da wani killer smiles alaman ya dago ta
Nan mA Taga ya zaro wani karamin box dan karami a ciki sannan bai kuma taba abun ba sai ya danna wasu abun daga wayar sa tuni gurin ya koma ya dawo bango da kansa kamar ba'ayi ba ,sai ya tura drwersa da kyau ya juyo
Abun ya burgeta sosai har Ta so tayi xclaiming amma sai ta dan ja aji, ta bishi da ido bata tanka ba
Fuska ba yabo ba fallasa Hannun ta ya riko ya tallafa ta zauna suna fuskan tan juna
Sai Ya manna mata kiss sannan ya bude box din ya ciro wata ring.
Waje manyan manyan idonta suka fito in xtreeme suprise a yayin da taga ya na sa ma dan yatsan ta wata shakikiyar diamond ring wanda daga gani kasan special ne akayi sa.
Tuni taji wani shaukin dadi ya lullube ta har ta budi baki zatayi murna ya rufe mata shi da hot kissses saida suka kusan dauke numfashin junan su
Nan Yabi ya mayar da ita kan pillow ya bita da smiles mai kayatarwa
Ita dai idon ta nakan ring din Murya kasa kasa tace i like it. Na gode sosai
Sai ya da yi kunya kadan, ya kasa cewa komai.
Daga nan Ko magana basu samu damar yi ba aka turo kofar dakin
A nitse ashween ya juyo..
Zahida ko ganin su hakan ya sosa mata rai sosai Har ta fizgo zata soma tada bayanai
Amma saita tuno yanzun nan madam hidayat ta surfa ta awaya akan karta manta tabi jasmine sannu a hankali
Nan Sai ta wayen ce, ta karaso wajen su tana cewa baby lpya kuwa naga jasmine haka a kan gadon ka?meya faru wht,and hapend to her room
Fuska ba yabo ba fallasa yace uhmm, bata da lpya ne ,and im due ya fada yana kallon jasmine din da ko taji da mutum ya shigo wajen
Leko ta Zahidan tayi Badon ranta ya so ba tace
Ohhh, im sorry
Toh Ai sai aje asibiti ko. come i will take her tayi yunkuri tare da saurin miko hannu kan jasmine nan ya dan ture hannun tan gefe yace ah 'a yanzun muka dawo daga nan.
Ranta nan ma ya sosu sosai ,burin ta dai a daga jasmine a gaban sa don har cikin kokon ranta take jin kishim yanayin su
sai tayi saurin cewa to bari na tayaka mukaita room dinta ai zaifi mata nan din ko ?
ba tare da ya kalle ta ba yace ,no thanks. Nace yau a gaba na zata zauna ai ni nakawo ta nan din ,
If u want to help pls go and her make break fast naga ko zata iya ci.
Tayi kak cikin ranta tace iyeeee. Maganan shin har shake ta yake yi tsaban takaicin abun a ranta
don aganin ta bata ga dalilin ma da wata mace zata kwanta nasha nasha haka agaban sa ba da sunan ita causin ba,
Abun na cinta sai ta kasa daurewa ta ce baby ciwon yayi tsanani haka ne whts d problem pls?
Ya daga mata hannu yace zahida pls, enough of this questions in baza kiyi abunda nace miki ba just ba lemme be ,bana son hayaniya fa,i just ssid someone is sick here ya karashe tare da maida kallon sa kan jasmine da tuni ta narke ta shagwabe fuska kamar baby mai shirin yin fitina.
Nan Zahida Tayi saurin dauke kai tace o.o..k..shikenan
I wil get d break fast nan ta fice a fusace zuciyanta na kururuwan haushi,
amma kash !! burikanta dana mumyn ta akan sa sun hanata tada boma bomai da yau da ba makawa sai ta daga su.
Ficewar ta keda wuya ya riko hannun matar sa Murmushi suka sakar ma juna kamar munafukai sai ya kara kissing fore head dinta suka cigaba da kallon love din su.
😍kikiki love is blind my people
😍zahida taci sunan drama "a fool for u"🤣😂👯🏻♀i lov her tho😛
*Mrngs💋 so whts ur review akan wannan ena jiran amsa*🤒
*surriem teamSMC🤝🏼*
[23/08, 05:43] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Page▶55*
Kusan mintina 20 suna zaune sai soyayar su suke faman sha tana kan zuba masa rigima gashi dama sunyi mugun missing juna a dan kwanaki da suka wuce suna fada.
Su biyu ne a dakin amma kamar ba su nan don ciki ciki suke maganan su kamar wani zaiji su
Ashween gaba daya ya wani bada hankalin sa kamar yana deban lectures tana rike da hannun sa shikuma ya dan tallafo kansa daf fuskn su na kallon juna
Yayi nisa bai jin komai ji yayi ta dan tsame hannun ta cikin nashi da dan sauri ta juyo tana kallon bakin kofa
Ido hudu tayi da karime dake bin zahida da tray din abinci,
dama a gidan kowa da yadda yayi speacilising a fannin girki,
Ita karime ba irin counry food da bata iya ba har dana gargajiya ita oe dafa musu in bukata ta taso
don har catering clases ashween ya sata lokacin farkon zuwan ta gidan duk dama bai cika zama ba
ita kuma cook nana ta san kan continental dishes da kayan kwamulashe amma sai dai bata da hayaniya sosai kasan cewar ta tadan manyan ta kadan kuma bazaura ce.
Ashween Bai juya ba yana zaune daf da jsamine ,har zahidan ta iso tayi tsaye a kansa .
Baby ga break fast din,
Yace ok, nan karime ta ajiye gaban sa akasa tayi saurin ficewa ta basu guri
Bai jira ba ya shiga budewa yana gani ba laifi pepper chicken ne wanda yaji komai da komai gwanin sha' awa sai akayi dan french mosaic na breadi wanda yaji koyi sai tea wanda aka hado masa kayan qamshi, mint da kayan yaji,
Wai a hakan duk sun kure a daka ne wajen girkin don muddin jasmine taci zata samu qwari ta warke.
karime ce tabi ta ruda zahidan tun a kitchen tace mata ai sanyi ne ke damun jasmine shine take barbaran namiji ,
sabida haka Ta san maganin ta yanzu zata warware in aka hado mata breakfast mai kayan yaji yaji..
Jasmine Kallon abinci tayi sai ma taji ya fice mata akai, don tasan bata bukatar wani abu daga wajen su biyu har cikin ranta.
Ya kalle ta tare da kashe muryan da baisan ma yayi ba yace 'oya tashi haka food is ready,ya dan zare mata ido yace
Kar kice min kuma ba zaki ci..
Tayi shiru ta shashantar da fuska
Tana son tayi magana amma sai ta kasa yi
Tuni zahida ke aiko mata bomabaman harara
Ita dai Tayi musu tsayuwan babakere ne tana jiran taga me zai faru
Ganin ya nace sai taci ya sata dan dole ta amince zata tashi da kanta taci
Ai kamar da wasa jasmine tana danyin yunkuri zata mike ta sake wani uban kara sai da dukan su suka farga suka kalle ta
Zahida tace lpyar ki kuwa jasmine?
Ta shagwabe ko ta kula ta ta dube sa da fuskan kuka tace yaya ni zafi nake ji bazan iya tashi ba Allah..
Sai da yaji wani dum a ransa yace o.m.g yau jasmine zata kunna min wutar fitinan anan wajen kenan
Sai yayi saurin waskewa cikin kulawa ya ce sannu,sorry.. sannu kinji,
Zahida ta danyi tsuka ta kau da kai sai can tace baby wai nikam faduwa tayi ne? Naji tana cewa zafi take ji meye ke mata zafin?
Dama Zuciyan sa sam ba a kwance yake da presncw din zahidan ba ba don yasan inba sakalci irin natan ba ma yadda jasmine ke narke masa tana shagwaba yaci ace ta dago wani abun.
amma sai Ya mata shiru bai amsa tambayar nata ba can kasan makoshi yace eh
Ya cigaba da hidiman sa da jasmine" C'mon ya kamata kici abincin nan if not zan kai ki asake miki allura fa
Ta make kafadar ta ta wani narke tana karairaya murya "yaya ai bazan iya tashi bane..akwai zafiiiii tanayi tana shagwabe fuska tana satan kallon zahida
da tuni take cikin rudanin amsar nashi
Yace mata eh kawai...,amma bata san na wani tambayar tan guda daya ba ne ya amsa"shin faduwa jasmine tayi ne ko wani ciwo ne ke mata zafi wanda ita bata ma ganshi ba.
ganin bata lokaci ne wannan muhawarar a zuciyan ta sai ta hakura ta Kada kai Ta dan tabe baki ta sake kura musu ido tana jin sa
Yace ok relax ni zan iya ai, as long as zaki ci abin ci, nan ya shiga serving abinci tayi kifi kifi tana wurga ma zahidan kallo
Wacce tuni hankalin ta ya koma kan ashween dake faman aikin hada abincin a kasa kamar ba shi ba
Zahida Ta rasa meke mata dadi aranta duk sai taji ta daburce ta kasa kamo setin tashan draman da akeyi agabn ta ,
a ranta tace wai ni meyey ma'anan wannan rayuwar yarinya tabi ta zame min kashin kifi a wuya? Yar uwa mai kamr kishiya, amma baby bai gaya min sun shaku haka ba ai, ji duk ta gama kalmashe zuciyan sa da sakarcin banza
Munafuka kawai, ai ena nan bana motsawa daga nan ,
Yar iska jarababbiya ai tunda bai taba jiki na ba ba jikin wata shegiyar mace da zai taba eheh..
Ta kuma karashe maganan tare da dago kai tana bin jasmine din da wani mugun ido,
Jasmine da ita ma ta gama dura mata buhun zagi a ranta tace aiyau ba daga kafa wallahy sai dai ki haukace babu enda zaije haka nima ena nanike da shi anan,wawiya karuwa kawai.im first, yarinya na miki nisa kuma sai kin gane kuran ki a gidan nan muzuba
Dai dai nan ya dago kai lokacin duk sun kammala maganan zucin su yace ma jasmine shall we?
Zahida dake magana kasa kasa tace kut man uba , shall we what?me za ayi kenan.?chab di
Jasmine kuwa ta gyada kai kamar wata salihar kyanwa tace ehm, sai tayi saurin mika masa hannu ta bishi da wani killer smiles alaman ya dago ta