Sashe 111
So Makamin Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tun Ranar jumu'ah ashween ya shigo abuja,.
Da shike salma tana cikin watan ta na bakwai har a ana neman shiga na takwas
Wajen su ya wuni ,suna ta shagalin shirye shiryen sabon babyn da salma zata haifa nan ba da dadewa ba,
Gaba daya in ashween yana wani abun sai salma tana tuno da abunda ya faru,domin kuwa har yau tana jin haushin rasa na shi babyn da yayi...
Ba yadda kamal baiyi da ita ta kira jasmine ba amma ita ma taki sam ,tace bata jin yin hakan ne duk da ma she is no longer holding her,
'Ita kuwa jasmine ganin kowa ya ja baya da ita ya sa haka kawai yau take kawo tunanin iyayen na ta, sai ta soma jin zafi a ranta dama dannewa take bata so ta yarda cewa she lost all the important people in her life.
Amma kuma sai yana mata kaman hakan ne, babu mijin ta ash, babu ammy babu salman ta.
Tana zaune tayi zugum ta so ta danne kukan amma sai ta kasa sosai tayi ta kuma rarrashi kanta,
Sai ta yi sanyi kamar wacce bata jin dadi
Wani zuciyan yace mata ta tashi taje gidan ammy
In har tana so ta cire damuwar iyayen ta da mummanan background dinta aranta ,atleast koma yaya ne tasan ammyn ta bata taba rabuwa da ita ba
Da haka ta soma shiri kamar wanda aka ce mata in taje gidan ammyn zata ganta
Bayan asr Tayi wanka, tayi kwalliya mai kyau mai tsafta..sai ta ta feshe kanta da turare
Yadda taga ta fito tayi kyau cikin pink ankaran ta ya sa taji dama hakan ta keyi kullum..atleast ko damuwa ya dena nunawa akan fuskan ta a duk lokacin da ta tuno wani abun.
shi kuma sai kusan yamma ana neman 4 pm ya dawo gidan da shike baida niyyan sake fita sai bai bar motan sa a fili ba.
Da ya shiga dakin bayan yayi refreshing kansa sai ya nemi waje ya kwanta kawai a dakin ammyn nasa yayi shiru shi kadai.
Jasmine ta shigo dakiin mamy ta ce mata zata je super market ta duba text book din anatomy and phisiology vol 3,
Mamy ta dube ta da kyau tace A,ah ki bari ashraf inya zo zaije ya duba miki
Amma sam jasmine ta ki ta turje sai da mamyn dai ta hakura ta barta.
Mota ta dauka sai wajen 4 :55pm ta isa kofar gidan ammy ,
Nan Ta buga horn a hankali mai gadi ya bude ta shigo
Sai da tayi parking kafin suka gaisa ta shige ciki kai tsaye.
Ko ena shiru ne sai ta haura site din ta,
tayi zaman kusan 30 minut tana murmushin karfin hali tana kallon dakin nata,
cikin ranta tace i missed the old jasmine ,don yanzun kwata kwata ba ita bace, duk damuwa ya cinye wannan..
Sai Ta sa hannu ta bude drawer ta ta dauki diaryn ta tana karantawa
anan hawaye da murmushi ya soma sauko mata lokaci guda
don kuwa tsantsar soyayyan da take ma yaya ash din ta ne aciki tun ma lokacin baisan da hakan ba.
Har Ta ajiye diaryn tana dan dariyar farin ciki tare da goge tears din ta "wani sabon miiikin son shi ne ya dada tsatsafowa a zuciyan ta lokaci guda taji ena ma ace zata gansa.
sai ta tashi ta yi kofar dakin sa ta dan murda taji gam gam a kulle ,cikin dan karamin numfashi ta maida bayan ta jikin kofar ta jingina tare da lumshe ido,a hankali
Tace ,yaya na ya kyale ni.
Bayan kamar 5 min da haka sai ta kama hanya domin ta je itama tayi feeling ammyn ta
A ganin ta ammy ne kawai bata taba barin rayuwar ta ba har sai da ta mutu,
Nan ta haura a sanyaye ta sa hannu a handle din kofar da niyyan ji ko a kulle ne shima.
Da mamakin ta tana tabawa ya budu a hankali
Ba tare da yayi wani kara ba alaman ba wani kullewa akayi ba dama
Sanye yake da light and cool orange riga armless
Da wando baki wanda shi ba three gtr ba shi ba boxers ba.
Duk da idon sa ba abude bane
sai ta kure sa da nata idon tana murmushi mai dauke da hawaye.
Yana jin komai sarai amma jira yake yaji kamal yayi magana don shi kadai ne yake zuwa masa hakan
Jin shiru ya sa shi ma juya mata baya,
Nan Ta sake kofar ta soma tahowa a hankali daf da shi ta zo ta zauna tana bin bayan sa da ido.
Qamshin turare na daban da karin bugu a zuciyan sa ya sashi cikin rudani da mamaki, bai hankara ba yaji soft hand din ta cikin suman kanshi tana shafawa kadan kamar bazata yi ba
Sai ya lumshe ido sosai yace ya Allah, kar kabari wannan ya zame min wani mafarkin ,
Jin hakan yasa Ta dada yin murmushi mai sauti sai ya juyo da sauri a dan firgice
Suna hada ido da shi sai ta fada kan kirjin sa ta fashe da wani fitinnanen kuka..
ya kankame ta dam kamar ance mai za'a kwace masa ita ,
Sun kai 15 mint ,hankalin sa na dada tashi don jin sautin kukan nata
da kyar ya dago ta cikin kulawa da kallon so yace" jasmine ?
What happen, waya taba min ke ne?
wani abun aka miki gaya min mana koma waye ne ni zan rama miiki.
.
Ta dan ja fuskan ta daga rikon da yayi masa ta kai masa duka cikin fushi a kirjin sa,
Cikin kukan da yafi kama da shagwaba tayi nuni da shi fuskan a kwabe da hawayen masifa tace ba kai bane ka shareni,
sai ta cigaba tana yi tana jan zuciya tace, wai ko ka gaji da so na ne?
u left me all alone kwana nawa baka zo ba wannan adalci ne,? ta sake kai hannu zata maka masa sai ya riko hannun bata fasa ba ta cigaba tana cewa' ena ka shiga ka barni , u better explain to me don ni nagaji.
Ya dada kure ta da ido hannun ta damke a cikin nashi baice komai ba yana dai kallon ta tana bare baki,,
sai ta sukuyar da kai murya a sanyaye cikin kukan tace
kayi hakuri mana yaya
Ko don nayi maka laifi ne ..nasan nayi kuskuren taba babyn mu but i dont mean to hurt u,..i love u.
Lokacin idon sa sun gama kawo ruwa Sai ya jawo ta jikin sa baki daya ,ya shiga rarrashin ta ahankali yana bin tears din ta da kiss har ta sassauta kukan nata
Duk idon sa sun ciko sosai amma sai ya cigaba da dauriya yayi yunkuri ya jawo ta kan gadon ya ajiye ta gefen hannun haggun sa suna fuskantar juna,
Yana kallon ta tana kallon sa suna maida numfashi ,ya kai hanu yana shafa fuskan ta in a cooling and soothing way,duk ta sakalce masa fuska
Sai ya riko hannun ta a hankali yayi whispering lightly yace, ure so beautiful wify.
Sai kamo hannun nasa dake yawo a fuskan ta dan yi kissing
Yace ,jasmine meyasa kika zo nan?akwai matsala ne
Tayi shiru sai da ta dawo daf kan kirjin sa ta shige ciki da kyau tukunna nan ta soma fada masa duk abubuwan da suke mata ciwo.
Tun Daga ranar da tayi abortion,fadar su da salma da dai duk abunda ya faru harta maganan iyayen ta da taji wajen mamy sai da ta gaya masa cikin kuka..
Shikan sa bai hana hawayen sa sauka ba sabida ya san she is too young to bear All dis pain..
"
Ya dada rungemeta yace kiyi shiru abun ki, duk ba laifin ki bane princess,
C'mon dont cry anymore baga ni nan ba?
Yace its tru,naji zafin rasa babyn mu kam amma bana fushi da ke,everything u did is justified dukkan mu bamu miki adalci ba..
Ya dago ta a hankali tana fuskan tar sa yace,jasmine wont you ask me?ko baki so kiji me zan fada mikin ne har yanzu,
ta sunkuyar da kai kasa ,ta dan murguda masa baki tace ba nayi ta neman ka ko ena kaki zuwa ba ai bazan jin ba,,ta karashe da kukkuni mai ban dariya
Sai yanzun ya tabbatar lallai tayi fushi rashin zuwan nasa kwana biyu, anan sai ya saukake muryan za yace kiyi hakuri ,u know that zubar hawayen ki na mugun min ciwo ,kinga kuma duk ranar da naje gidan mamy sai mun saki kuka gaskiya bana son haka,
Sannan bawai bana son nazo bane nafiso ne mamy ta dan sauko sai na zo sake rokon ta, nasan fushi kawai tayi dani kuma duk laifi na ne.
Nan tayi shiru ba tace komai ba daga baya ta dago kai tace , yaya, meyasa kace kana so na amma babyn mu ya dawo biggest mistake din ka, ?nifa bazan hanaka auren ka ba, but pls tell me why, abun yamin zafi sosai...sai Ta dada sauke masa hawaye masu zafi
Ganin haka Duk sai ya birkice ya rasa ta ena zai fara, karshe sai ya zaunar da ita kan gadon shima ya zauna a gaban ta sai ya shiga bata labarin rayuwar sa tun daga ranar da lailan sa ta mutu,sannan ya gaya wacece zahida a wajen sa'
Da duk abubuwan da ya fuskan ta har ya hadu da ammy,
Duk da ma ba komai da komai ya fada mata ba ,musamman shirin su da kamal don baya so ya sake sa rayuwan ta a wani hidima.
Amma sai yayi kokari wajen wayar mata da akai akan rodriquez sune asalin familyn sa, yace jasmine zahida is just fake a rayuwar mu babu ita a zuciya na ke kadai ce.
ko soyayan gaskiya babu a tsakani na da ita bare aure,
Muguwa ce, kuma gaskiya Tsoro kawai nake ji karta taba min ke da babyn mu kamar yadda tayi ma twin sis dina lailah.
I just can't lose u...na gwammaci na fada miki koma miye ne in har zata rabu dake fatan kin fahimce ni?
Tana shiru ta kafe sa da ido
Da shike salma tana cikin watan ta na bakwai har a ana neman shiga na takwas
Wajen su ya wuni ,suna ta shagalin shirye shiryen sabon babyn da salma zata haifa nan ba da dadewa ba,
Gaba daya in ashween yana wani abun sai salma tana tuno da abunda ya faru,domin kuwa har yau tana jin haushin rasa na shi babyn da yayi...
Ba yadda kamal baiyi da ita ta kira jasmine ba amma ita ma taki sam ,tace bata jin yin hakan ne duk da ma she is no longer holding her,
'Ita kuwa jasmine ganin kowa ya ja baya da ita ya sa haka kawai yau take kawo tunanin iyayen na ta, sai ta soma jin zafi a ranta dama dannewa take bata so ta yarda cewa she lost all the important people in her life.
Amma kuma sai yana mata kaman hakan ne, babu mijin ta ash, babu ammy babu salman ta.
Tana zaune tayi zugum ta so ta danne kukan amma sai ta kasa sosai tayi ta kuma rarrashi kanta,
Sai ta yi sanyi kamar wacce bata jin dadi
Wani zuciyan yace mata ta tashi taje gidan ammy
In har tana so ta cire damuwar iyayen ta da mummanan background dinta aranta ,atleast koma yaya ne tasan ammyn ta bata taba rabuwa da ita ba
Da haka ta soma shiri kamar wanda aka ce mata in taje gidan ammyn zata ganta
Bayan asr Tayi wanka, tayi kwalliya mai kyau mai tsafta..sai ta ta feshe kanta da turare
Yadda taga ta fito tayi kyau cikin pink ankaran ta ya sa taji dama hakan ta keyi kullum..atleast ko damuwa ya dena nunawa akan fuskan ta a duk lokacin da ta tuno wani abun.
shi kuma sai kusan yamma ana neman 4 pm ya dawo gidan da shike baida niyyan sake fita sai bai bar motan sa a fili ba.
Da ya shiga dakin bayan yayi refreshing kansa sai ya nemi waje ya kwanta kawai a dakin ammyn nasa yayi shiru shi kadai.
Jasmine ta shigo dakiin mamy ta ce mata zata je super market ta duba text book din anatomy and phisiology vol 3,
Mamy ta dube ta da kyau tace A,ah ki bari ashraf inya zo zaije ya duba miki
Amma sam jasmine ta ki ta turje sai da mamyn dai ta hakura ta barta.
Mota ta dauka sai wajen 4 :55pm ta isa kofar gidan ammy ,
Nan Ta buga horn a hankali mai gadi ya bude ta shigo
Sai da tayi parking kafin suka gaisa ta shige ciki kai tsaye.
Ko ena shiru ne sai ta haura site din ta,
tayi zaman kusan 30 minut tana murmushin karfin hali tana kallon dakin nata,
cikin ranta tace i missed the old jasmine ,don yanzun kwata kwata ba ita bace, duk damuwa ya cinye wannan..
Sai Ta sa hannu ta bude drawer ta ta dauki diaryn ta tana karantawa
anan hawaye da murmushi ya soma sauko mata lokaci guda
don kuwa tsantsar soyayyan da take ma yaya ash din ta ne aciki tun ma lokacin baisan da hakan ba.
Har Ta ajiye diaryn tana dan dariyar farin ciki tare da goge tears din ta "wani sabon miiikin son shi ne ya dada tsatsafowa a zuciyan ta lokaci guda taji ena ma ace zata gansa.
sai ta tashi ta yi kofar dakin sa ta dan murda taji gam gam a kulle ,cikin dan karamin numfashi ta maida bayan ta jikin kofar ta jingina tare da lumshe ido,a hankali
Tace ,yaya na ya kyale ni.
Bayan kamar 5 min da haka sai ta kama hanya domin ta je itama tayi feeling ammyn ta
A ganin ta ammy ne kawai bata taba barin rayuwar ta ba har sai da ta mutu,
Nan ta haura a sanyaye ta sa hannu a handle din kofar da niyyan ji ko a kulle ne shima.
Da mamakin ta tana tabawa ya budu a hankali
Ba tare da yayi wani kara ba alaman ba wani kullewa akayi ba dama
Sanye yake da light and cool orange riga armless
Da wando baki wanda shi ba three gtr ba shi ba boxers ba.
Duk da idon sa ba abude bane
sai ta kure sa da nata idon tana murmushi mai dauke da hawaye.
Yana jin komai sarai amma jira yake yaji kamal yayi magana don shi kadai ne yake zuwa masa hakan
Jin shiru ya sa shi ma juya mata baya,
Nan Ta sake kofar ta soma tahowa a hankali daf da shi ta zo ta zauna tana bin bayan sa da ido.
Qamshin turare na daban da karin bugu a zuciyan sa ya sashi cikin rudani da mamaki, bai hankara ba yaji soft hand din ta cikin suman kanshi tana shafawa kadan kamar bazata yi ba
Sai ya lumshe ido sosai yace ya Allah, kar kabari wannan ya zame min wani mafarkin ,
Jin hakan yasa Ta dada yin murmushi mai sauti sai ya juyo da sauri a dan firgice
Suna hada ido da shi sai ta fada kan kirjin sa ta fashe da wani fitinnanen kuka..
ya kankame ta dam kamar ance mai za'a kwace masa ita ,
Sun kai 15 mint ,hankalin sa na dada tashi don jin sautin kukan nata
da kyar ya dago ta cikin kulawa da kallon so yace" jasmine ?
What happen, waya taba min ke ne?
wani abun aka miki gaya min mana koma waye ne ni zan rama miiki.
.
Ta dan ja fuskan ta daga rikon da yayi masa ta kai masa duka cikin fushi a kirjin sa,
Cikin kukan da yafi kama da shagwaba tayi nuni da shi fuskan a kwabe da hawayen masifa tace ba kai bane ka shareni,
sai ta cigaba tana yi tana jan zuciya tace, wai ko ka gaji da so na ne?
u left me all alone kwana nawa baka zo ba wannan adalci ne,? ta sake kai hannu zata maka masa sai ya riko hannun bata fasa ba ta cigaba tana cewa' ena ka shiga ka barni , u better explain to me don ni nagaji.
Ya dada kure ta da ido hannun ta damke a cikin nashi baice komai ba yana dai kallon ta tana bare baki,,
sai ta sukuyar da kai murya a sanyaye cikin kukan tace
kayi hakuri mana yaya
Ko don nayi maka laifi ne ..nasan nayi kuskuren taba babyn mu but i dont mean to hurt u,..i love u.
Lokacin idon sa sun gama kawo ruwa Sai ya jawo ta jikin sa baki daya ,ya shiga rarrashin ta ahankali yana bin tears din ta da kiss har ta sassauta kukan nata
Duk idon sa sun ciko sosai amma sai ya cigaba da dauriya yayi yunkuri ya jawo ta kan gadon ya ajiye ta gefen hannun haggun sa suna fuskantar juna,
Yana kallon ta tana kallon sa suna maida numfashi ,ya kai hanu yana shafa fuskan ta in a cooling and soothing way,duk ta sakalce masa fuska
Sai ya riko hannun ta a hankali yayi whispering lightly yace, ure so beautiful wify.
Sai kamo hannun nasa dake yawo a fuskan ta dan yi kissing
Yace ,jasmine meyasa kika zo nan?akwai matsala ne
Tayi shiru sai da ta dawo daf kan kirjin sa ta shige ciki da kyau tukunna nan ta soma fada masa duk abubuwan da suke mata ciwo.
Tun Daga ranar da tayi abortion,fadar su da salma da dai duk abunda ya faru harta maganan iyayen ta da taji wajen mamy sai da ta gaya masa cikin kuka..
Shikan sa bai hana hawayen sa sauka ba sabida ya san she is too young to bear All dis pain..
"
Ya dada rungemeta yace kiyi shiru abun ki, duk ba laifin ki bane princess,
C'mon dont cry anymore baga ni nan ba?
Yace its tru,naji zafin rasa babyn mu kam amma bana fushi da ke,everything u did is justified dukkan mu bamu miki adalci ba..
Ya dago ta a hankali tana fuskan tar sa yace,jasmine wont you ask me?ko baki so kiji me zan fada mikin ne har yanzu,
ta sunkuyar da kai kasa ,ta dan murguda masa baki tace ba nayi ta neman ka ko ena kaki zuwa ba ai bazan jin ba,,ta karashe da kukkuni mai ban dariya
Sai yanzun ya tabbatar lallai tayi fushi rashin zuwan nasa kwana biyu, anan sai ya saukake muryan za yace kiyi hakuri ,u know that zubar hawayen ki na mugun min ciwo ,kinga kuma duk ranar da naje gidan mamy sai mun saki kuka gaskiya bana son haka,
Sannan bawai bana son nazo bane nafiso ne mamy ta dan sauko sai na zo sake rokon ta, nasan fushi kawai tayi dani kuma duk laifi na ne.
Nan tayi shiru ba tace komai ba daga baya ta dago kai tace , yaya, meyasa kace kana so na amma babyn mu ya dawo biggest mistake din ka, ?nifa bazan hanaka auren ka ba, but pls tell me why, abun yamin zafi sosai...sai Ta dada sauke masa hawaye masu zafi
Ganin haka Duk sai ya birkice ya rasa ta ena zai fara, karshe sai ya zaunar da ita kan gadon shima ya zauna a gaban ta sai ya shiga bata labarin rayuwar sa tun daga ranar da lailan sa ta mutu,sannan ya gaya wacece zahida a wajen sa'
Da duk abubuwan da ya fuskan ta har ya hadu da ammy,
Duk da ma ba komai da komai ya fada mata ba ,musamman shirin su da kamal don baya so ya sake sa rayuwan ta a wani hidima.
Amma sai yayi kokari wajen wayar mata da akai akan rodriquez sune asalin familyn sa, yace jasmine zahida is just fake a rayuwar mu babu ita a zuciya na ke kadai ce.
ko soyayan gaskiya babu a tsakani na da ita bare aure,
Muguwa ce, kuma gaskiya Tsoro kawai nake ji karta taba min ke da babyn mu kamar yadda tayi ma twin sis dina lailah.
I just can't lose u...na gwammaci na fada miki koma miye ne in har zata rabu dake fatan kin fahimce ni?
Tana shiru ta kafe sa da ido