Sashe 24
So Makamin Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan kwana biyu bata kira shi ba haka shima bai neme ta ,
Don ita kam tsaf take shirin inta juya kan yaya ashraf ba abunda zai karkata ta kuma sai aure kawai,.. ..sai dai kullum inta soma wannan tunanin sai ta kasa kaiwa stoping point..shiru shiru mafita taki fitowa
Gefen ammy kuwa kwana biyu da shike ashween bai cika zama ba, sosai shakuwa mai karfi ta sake ninkuwa tsakanin ta da jasmine
A Kullum acikin mata nasiha take,wani lokacin tayi kuka wani bin suyita dariya don kuwa ammy cikin fasaha da hikima irin na manya take koyamata har da tattalin zaman aure da rayuwar zama da mutane
Duk da haka sam taki bari jasmine ta fahimci ciwon dake damun ta duk da ma ta sha kama ta tana shan magani a boye.
Yau ma kamar kullum
Tana kwance ta rasa abunda ke mata dadi
Zafi jikin ta yayi sosai gashi yaki sauka duk da maganin data sha da daddare
Hannu ta daura akanta tana ambaton ubangijin ta a hankali
Tana maimaita addu'o i kala kala,
Tanayi Amma Kamar ana bulbula ciwon kai haka takeji
Jim kadan jini ya soma fita daga ramin hancin ta
Hawaye ne mai zafi ya sauko mata zuciyan ta na neman ya zama weak
Sabida yanayin data shiga ciki tunanin rayuwar da zata bar ma ashween da jasmine a lokacin
Muryan ta na karkarwa ta daga kai ta kalli sama tace"
Ya mujeeb,
Yah zul jalal wal- ekram
Ubangiji na mafi tausayi da rahma kan bayin sa
Kai ka rike ni ka rike yaya na ,kai kaba ni ikon tafiyar da su bisa amanar iyayen su
Nayi imani da rayuwa da mutuwa, nayi Emani zaka rike min su kan amanarka tabbatacciya bayan rai na,
Yah kareem
Ena rokon ka ka basu rayuwa bisa kan tsarin ka,ka kyautata imanin su,ka basu juriya da hakuri ko da bana nan tare da su,
Sai ta fashe da kuka mai tsuma zuciya
Bakin ta na bari ta najin wani zafi a zuciyar ta,
Shigowar hajiya hadiza ya sa ta jin komai yatsaya mata chak tunanin ta ko jasmine ne ta shigo gaishe ta,
Don lokacin da ashween ya zo sam taki juyawa don kar ya fahimci wani abun, sai tayi luf kamar tana bacci har ya gaji yayi tafiyar sa
Sauke ajiyan zuciya tayi jin muryan hajiy hadiza,
Hajiya shahidah? Subhannalhi
Me nake gani ?
Abun naki ya yi tsanani hakan ne tace a rude tana neman zama daf da ita
Hmm bari kawai ,yanzu Ba wannan ba hjy hadiza
Ai har na tsorata da naji shigowar ki
Ah ' karki damu nice, Ai ena ganin shigowar sakon ki na ce ko lpya?
Ammy tace "Uhm lpyar kenan,kinsan doc tayi tafiya,ciwo kuma ba kai kake da shi ba shi yake dakai
Daga ni na kimtsa kafin yaran nan su zago
Ba musu mamy ta taimaka mata
Sai yanzu ta ke ganin yadda ta rame fuskan ta yayi fau kamr ba jini,
Nan ta shige bathrum da kyar ta samu ta kimtsa kanta sannan ta fito
Nan ta samu Tsaf hajiya hdiza ta gyara wajen
Sannan ta taimaka mata ta gyara kanta ssma sama jikin ta ya dan samu karfi
' ko minti biyar ba suyi da zama ba saiga jasmine ta shigo
Ena kwana mammy,
Ta gaida hajya hadiza a ladabce
" da murmushin ta ta amsa
Jasmine sai girma takeyi ,kwanan nan zamu yi shagali ashe
Kunya ne ya rufe ta cikin sauri ta mike tafada jikiin ammyn nata tana murmushi
Ke kinga irin abun ko?
Ai sai ki fada jikin wacce tayi maganan ba ni ba
' dan dariya kawai tayi chan kuma kamr an tsakureta tace
Ammy ya naji jikin ki zafi
Fever ce?
Uhm uhm,cewar ammy tana forcing smile a fuskan ta
Ahhhh ni dai kifada min ko na miki allura tafada a shagwabe
Ammy tace To wa ke jin tsoron allura in ba ke ba
Ni tashi min toh . ammyn ta daga ta da kyr
Murmushi hjy hdza tayj tace yawwa autar ammy
Jeki ki shirya mana,ogu sausage na kifi da white rice yanzu ki kawo auta na,,
Da murnan ta ta amsa
Cewa toh
Dan tana mugun son tagan ta a kitchen tana girki kamar amarya,abun na burge ta tunda ammy ta soma mata training irin haka
Duk murmushi suka bita da shi har ta fice
Nan hjy hadiza ta maida kallo wajen ammy
' nikam yaushe zaki fahimtar da yaran nan naki halin da kike ciki ne?
Dan shiru ammyn tayi
Daga baya tace
Baza su sani ba hadiza
Ba yanzu ba,nan annurin fuskan ta ya dauke
Ah ' a hajiya shahida toh sai yaushe ?
ni dai anawa ganin
Wannan babban kuskure ne
Qaddara yau ace wani abu ya sameki a gidan nan ya zakiyi inba ni ba doc?
Ai ko adduan su ma babban makami ne awajen ki,sai Allah ya ji tausayin su fiye da mu ma ya sawwaka miki lalurar ki
Tace Haka ne ,amma hadiza
Me riba ta in na fada musu ciwon da nasan mutuwa ce kawai saukin ta?
" ena tausayin su fiye da yadda nake tausayin kai na hadiza
Hawaye ne mai zafi ya soma saukowa mata
" shiru ne ya ratsa wajen sannan ta ce
Nasan kinsan jasmine jini na ce
Yar twin sister na ce da mijin ta yayi sanadiyar mutuwar ta a plane crash don kawai son ransa da na karuwar sa"
Dama itace dangi na kwalli daya a duniya
Ta tafi ta bar min yarta ,
Yau Jasmine bata san ma wacece mahaifiyar ta ba bare mahaifin ta
ni kawai ta sani iya rayuwar ta ,
Kina ganin en nazo mata da wanann labari taya zance mata mahaifin ta ne ya hallaka mahaifiyar ta akan wata ya mace?sannan ko sau daya bai taba neman ta ba ai yasan tana raye,
Toh Da na mata karya gwara ban fada mata komai ba hadiza
Ita ma hjya hadiza shiru tayi jikin ta ya dan yi sanyi
Tana famar nazarin maganan
Chan kuma sai tace shi kuma ashween fa
Kinki gaya ma kowa alakar ki da shi
Tun kafin yaya abbas ya rasu ya sha fushi dake akan yaron nan amma sam kinkii bude baki kice komai
Shikam ai ba jinin ki bane ko?
Wani dogon numfashi ammy ta sauke
Ta sa hannu ta share hawayen ta
Sannan ta dubi hajiya hadiza
Labari ne abun al'ajabi kuma mai tsawo
Amma zanso kimin alfarma daya hadiza
'fade ta ko wani iri ne
Uhm, ena so Ki min alkwari wannan maganan da zan fada miki anan zaki binne ta
Ena nufin bazaki fada ma kowa ba,
Kin amince?
Dan shiruuu tayi sannan tace duk da ban san dalilin ki ba amma na amince shahida"
Waye ashween? Menene asalin sa?ena iyayen sa?
Ba bata lokaci ammy tace 'kin tuna wani hoton yaro da kika gani a drawer ta ranar tun muna turkiya har kika tambaye ni waye ne ?
dan shiruu tayi cahn tace Ehhh na tuna
Yawwa ,toh da farko dai zan ce ke kadai kika taba sanin asalin kamannin ashween amma na boye miki nace miki ba shi bane!
Ba don komai ba saboda na tsare sa daga mugun hannun daya fito shiyasa nake boye sa ma kowa,har ma ku yan uwana
Ta cigaaba, Ba anan ya tsaya ba
Bayan dan binciken danayi akansa da zaman fahimta da na ma yaron anan na gane asalin waye shi
Shine kawai na qudiri masa jinya a boye,
Hadiza Da hankali na Na yi saurin amincewa da jinyar plastic surgrey da doc yace zai masa don itace hanya daya na tseratar da shi daga jami'an tsaro dake neman sa zasu kamasa
Dafe kirji hajiy hadiza tayi tana salati, kanta har ya kasa zama waje daya tace
Ban fahimce ki ba hjya shahida
Kina nufin wannan nakasasshen yaron dana gani shine ashween?
Gyada kai ammy tayi tace tabbas shine
Wani salatin ta sake bugawa cikin mamaki
tace to waye iyayen sa? Meya hada sa da jamia'n tsaro a dan wannan shekarun nasa
Murmushin takaici ammy tayi
Ta sake goge kwallar dake gefen idon ta tace
' a hanya ta ta dawowa daga asibiti lokacin jasmine na karama bata karban ruwan nono sai madara
Sam Ban lura da haddarin dake gari ba nasa musa driver Allah ya jikan sa"
Ya dawo da mu gida
A hanya wannan ruwan ta same mu,gashi ba wajen fakewa driver mu ba yadda ya iya haka muka kusa kai cikin ruwa muna tafiya sannu a hankali
"sanadiyar tafiyar mu a hankalin ne na hango wani abu a kasa a shimfide gefen wani mutaccen itace na ni dauka irin kayan nan ne na datti na mahaukata a dunkule..amma damu ka iso kusa
Sai kuma naga ashe fa mutum ne
Munzo daf da shi charaf muka hada ido
Ashe yaro ne a nakashe ya dunkule sai kyarma yake ruwan nan na dukan sa amma bai motsa ba
Lokaci guda zuciyata ta kamo da tsananin tausayi sai na kawo ace dan da na haifa ne cikin wannan yanayin ' ba yadda musa baiyi ba kan cewa mutafi kawai mubarsa
Dalilin sa kuwa cewa mutanen duniya abun tsoro ne ba kowa zakaga ni a titi ka tausaya masa ba
Amma haka naki fir,
Sai da na dawo na dauko shi,
Share hawayen ta tayi ta cigaba da cewa
En takaice miki sai da yakai kwana uku yana zazzabi sannan na ma gane kansa
Kullum yana mugayen mafarki' mai ban tsoro
Ciki yana kukan mutuwar wata wacce yake kira lailah"
Dana ga abun ya yi tsanani ga shi yaro ne
Sai Na kaisa asibiti na mika sa ma therapist,
Anan suka tabbatar min da emotional trauma ce ke damun sa, ban bata lokaci na soma jan sa ajiki har na samu nayi nasara muka fahimci juna sosai
Da bakin sa ya bani labarin yadda uwar sa da yan' uwan sa suka juya masa baya sannan suka laka masa mutuwar twin sis din sa wacce yake kira da lailah a mafarkin sa.
Ashe ma daga prison detention na yara ya gudo
Kwanan sa uku yana tafiya shine ya rakube wajen nan da na tsince sa,
Don ita kam tsaf take shirin inta juya kan yaya ashraf ba abunda zai karkata ta kuma sai aure kawai,.. ..sai dai kullum inta soma wannan tunanin sai ta kasa kaiwa stoping point..shiru shiru mafita taki fitowa
Gefen ammy kuwa kwana biyu da shike ashween bai cika zama ba, sosai shakuwa mai karfi ta sake ninkuwa tsakanin ta da jasmine
A Kullum acikin mata nasiha take,wani lokacin tayi kuka wani bin suyita dariya don kuwa ammy cikin fasaha da hikima irin na manya take koyamata har da tattalin zaman aure da rayuwar zama da mutane
Duk da haka sam taki bari jasmine ta fahimci ciwon dake damun ta duk da ma ta sha kama ta tana shan magani a boye.
Yau ma kamar kullum
Tana kwance ta rasa abunda ke mata dadi
Zafi jikin ta yayi sosai gashi yaki sauka duk da maganin data sha da daddare
Hannu ta daura akanta tana ambaton ubangijin ta a hankali
Tana maimaita addu'o i kala kala,
Tanayi Amma Kamar ana bulbula ciwon kai haka takeji
Jim kadan jini ya soma fita daga ramin hancin ta
Hawaye ne mai zafi ya sauko mata zuciyan ta na neman ya zama weak
Sabida yanayin data shiga ciki tunanin rayuwar da zata bar ma ashween da jasmine a lokacin
Muryan ta na karkarwa ta daga kai ta kalli sama tace"
Ya mujeeb,
Yah zul jalal wal- ekram
Ubangiji na mafi tausayi da rahma kan bayin sa
Kai ka rike ni ka rike yaya na ,kai kaba ni ikon tafiyar da su bisa amanar iyayen su
Nayi imani da rayuwa da mutuwa, nayi Emani zaka rike min su kan amanarka tabbatacciya bayan rai na,
Yah kareem
Ena rokon ka ka basu rayuwa bisa kan tsarin ka,ka kyautata imanin su,ka basu juriya da hakuri ko da bana nan tare da su,
Sai ta fashe da kuka mai tsuma zuciya
Bakin ta na bari ta najin wani zafi a zuciyar ta,
Shigowar hajiya hadiza ya sa ta jin komai yatsaya mata chak tunanin ta ko jasmine ne ta shigo gaishe ta,
Don lokacin da ashween ya zo sam taki juyawa don kar ya fahimci wani abun, sai tayi luf kamar tana bacci har ya gaji yayi tafiyar sa
Sauke ajiyan zuciya tayi jin muryan hajiy hadiza,
Hajiya shahidah? Subhannalhi
Me nake gani ?
Abun naki ya yi tsanani hakan ne tace a rude tana neman zama daf da ita
Hmm bari kawai ,yanzu Ba wannan ba hjy hadiza
Ai har na tsorata da naji shigowar ki
Ah ' karki damu nice, Ai ena ganin shigowar sakon ki na ce ko lpya?
Ammy tace "Uhm lpyar kenan,kinsan doc tayi tafiya,ciwo kuma ba kai kake da shi ba shi yake dakai
Daga ni na kimtsa kafin yaran nan su zago
Ba musu mamy ta taimaka mata
Sai yanzu ta ke ganin yadda ta rame fuskan ta yayi fau kamr ba jini,
Nan ta shige bathrum da kyar ta samu ta kimtsa kanta sannan ta fito
Nan ta samu Tsaf hajiya hdiza ta gyara wajen
Sannan ta taimaka mata ta gyara kanta ssma sama jikin ta ya dan samu karfi
' ko minti biyar ba suyi da zama ba saiga jasmine ta shigo
Ena kwana mammy,
Ta gaida hajya hadiza a ladabce
" da murmushin ta ta amsa
Jasmine sai girma takeyi ,kwanan nan zamu yi shagali ashe
Kunya ne ya rufe ta cikin sauri ta mike tafada jikiin ammyn nata tana murmushi
Ke kinga irin abun ko?
Ai sai ki fada jikin wacce tayi maganan ba ni ba
' dan dariya kawai tayi chan kuma kamr an tsakureta tace
Ammy ya naji jikin ki zafi
Fever ce?
Uhm uhm,cewar ammy tana forcing smile a fuskan ta
Ahhhh ni dai kifada min ko na miki allura tafada a shagwabe
Ammy tace To wa ke jin tsoron allura in ba ke ba
Ni tashi min toh . ammyn ta daga ta da kyr
Murmushi hjy hdza tayj tace yawwa autar ammy
Jeki ki shirya mana,ogu sausage na kifi da white rice yanzu ki kawo auta na,,
Da murnan ta ta amsa
Cewa toh
Dan tana mugun son tagan ta a kitchen tana girki kamar amarya,abun na burge ta tunda ammy ta soma mata training irin haka
Duk murmushi suka bita da shi har ta fice
Nan hjy hadiza ta maida kallo wajen ammy
' nikam yaushe zaki fahimtar da yaran nan naki halin da kike ciki ne?
Dan shiru ammyn tayi
Daga baya tace
Baza su sani ba hadiza
Ba yanzu ba,nan annurin fuskan ta ya dauke
Ah ' a hajiya shahida toh sai yaushe ?
ni dai anawa ganin
Wannan babban kuskure ne
Qaddara yau ace wani abu ya sameki a gidan nan ya zakiyi inba ni ba doc?
Ai ko adduan su ma babban makami ne awajen ki,sai Allah ya ji tausayin su fiye da mu ma ya sawwaka miki lalurar ki
Tace Haka ne ,amma hadiza
Me riba ta in na fada musu ciwon da nasan mutuwa ce kawai saukin ta?
" ena tausayin su fiye da yadda nake tausayin kai na hadiza
Hawaye ne mai zafi ya soma saukowa mata
" shiru ne ya ratsa wajen sannan ta ce
Nasan kinsan jasmine jini na ce
Yar twin sister na ce da mijin ta yayi sanadiyar mutuwar ta a plane crash don kawai son ransa da na karuwar sa"
Dama itace dangi na kwalli daya a duniya
Ta tafi ta bar min yarta ,
Yau Jasmine bata san ma wacece mahaifiyar ta ba bare mahaifin ta
ni kawai ta sani iya rayuwar ta ,
Kina ganin en nazo mata da wanann labari taya zance mata mahaifin ta ne ya hallaka mahaifiyar ta akan wata ya mace?sannan ko sau daya bai taba neman ta ba ai yasan tana raye,
Toh Da na mata karya gwara ban fada mata komai ba hadiza
Ita ma hjya hadiza shiru tayi jikin ta ya dan yi sanyi
Tana famar nazarin maganan
Chan kuma sai tace shi kuma ashween fa
Kinki gaya ma kowa alakar ki da shi
Tun kafin yaya abbas ya rasu ya sha fushi dake akan yaron nan amma sam kinkii bude baki kice komai
Shikam ai ba jinin ki bane ko?
Wani dogon numfashi ammy ta sauke
Ta sa hannu ta share hawayen ta
Sannan ta dubi hajiya hadiza
Labari ne abun al'ajabi kuma mai tsawo
Amma zanso kimin alfarma daya hadiza
'fade ta ko wani iri ne
Uhm, ena so Ki min alkwari wannan maganan da zan fada miki anan zaki binne ta
Ena nufin bazaki fada ma kowa ba,
Kin amince?
Dan shiruuu tayi sannan tace duk da ban san dalilin ki ba amma na amince shahida"
Waye ashween? Menene asalin sa?ena iyayen sa?
Ba bata lokaci ammy tace 'kin tuna wani hoton yaro da kika gani a drawer ta ranar tun muna turkiya har kika tambaye ni waye ne ?
dan shiruu tayi cahn tace Ehhh na tuna
Yawwa ,toh da farko dai zan ce ke kadai kika taba sanin asalin kamannin ashween amma na boye miki nace miki ba shi bane!
Ba don komai ba saboda na tsare sa daga mugun hannun daya fito shiyasa nake boye sa ma kowa,har ma ku yan uwana
Ta cigaaba, Ba anan ya tsaya ba
Bayan dan binciken danayi akansa da zaman fahimta da na ma yaron anan na gane asalin waye shi
Shine kawai na qudiri masa jinya a boye,
Hadiza Da hankali na Na yi saurin amincewa da jinyar plastic surgrey da doc yace zai masa don itace hanya daya na tseratar da shi daga jami'an tsaro dake neman sa zasu kamasa
Dafe kirji hajiy hadiza tayi tana salati, kanta har ya kasa zama waje daya tace
Ban fahimce ki ba hjya shahida
Kina nufin wannan nakasasshen yaron dana gani shine ashween?
Gyada kai ammy tayi tace tabbas shine
Wani salatin ta sake bugawa cikin mamaki
tace to waye iyayen sa? Meya hada sa da jamia'n tsaro a dan wannan shekarun nasa
Murmushin takaici ammy tayi
Ta sake goge kwallar dake gefen idon ta tace
' a hanya ta ta dawowa daga asibiti lokacin jasmine na karama bata karban ruwan nono sai madara
Sam Ban lura da haddarin dake gari ba nasa musa driver Allah ya jikan sa"
Ya dawo da mu gida
A hanya wannan ruwan ta same mu,gashi ba wajen fakewa driver mu ba yadda ya iya haka muka kusa kai cikin ruwa muna tafiya sannu a hankali
"sanadiyar tafiyar mu a hankalin ne na hango wani abu a kasa a shimfide gefen wani mutaccen itace na ni dauka irin kayan nan ne na datti na mahaukata a dunkule..amma damu ka iso kusa
Sai kuma naga ashe fa mutum ne
Munzo daf da shi charaf muka hada ido
Ashe yaro ne a nakashe ya dunkule sai kyarma yake ruwan nan na dukan sa amma bai motsa ba
Lokaci guda zuciyata ta kamo da tsananin tausayi sai na kawo ace dan da na haifa ne cikin wannan yanayin ' ba yadda musa baiyi ba kan cewa mutafi kawai mubarsa
Dalilin sa kuwa cewa mutanen duniya abun tsoro ne ba kowa zakaga ni a titi ka tausaya masa ba
Amma haka naki fir,
Sai da na dawo na dauko shi,
Share hawayen ta tayi ta cigaba da cewa
En takaice miki sai da yakai kwana uku yana zazzabi sannan na ma gane kansa
Kullum yana mugayen mafarki' mai ban tsoro
Ciki yana kukan mutuwar wata wacce yake kira lailah"
Dana ga abun ya yi tsanani ga shi yaro ne
Sai Na kaisa asibiti na mika sa ma therapist,
Anan suka tabbatar min da emotional trauma ce ke damun sa, ban bata lokaci na soma jan sa ajiki har na samu nayi nasara muka fahimci juna sosai
Da bakin sa ya bani labarin yadda uwar sa da yan' uwan sa suka juya masa baya sannan suka laka masa mutuwar twin sis din sa wacce yake kira da lailah a mafarkin sa.
Ashe ma daga prison detention na yara ya gudo
Kwanan sa uku yana tafiya shine ya rakube wajen nan da na tsince sa,