← Book details So Makamin Cuta Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 96 OF 132

Sashe 96

So Makamin Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Duk hankalin ta ya taashi sosai don tasan tabbas ta taba kudin ta mum dinta zata fara suspecting din ta.

Madam hidayat bata bacci bata duba lapyar arzikin gidan ba
ita kanta zahida ta san hatsari ne babba ta zare 40mil haka kawai ba dalili.

Ga Saminu ya dame ta sosai akan yana jira duk yabi ya sa ta a hot sit, ga shi ba jamal ba jabir
Ba kawaye bare aminan business kowa yayi sanyi da ita wajen ta rasa wa zata amsa kudin waken sa ko da aro ne ta mayar daga baya?

Ganin saura kwana biyu tal ya rage ma deal din yayi expire ya sa ta shiga rudanin tunani ga shi ta kwallafa aran ta tana so taji komai
Dadin karawa ance zatayi kudi ninkin ba ninki

Wani zazaffan ajiyan zuciya tayi ta rarumi wayar ta tace " bari dai na gwada na gani
Nan ta nemi numberr Ashweeen ta soma dialing
Har zuciyan ta na bipping tsaban bugu tana Allah Allah ya dauka ko da bazai bata ba ma ta dai ji muryan sa ko za taji sanyi a ranta.

Amma kash sai bai daga ba
a haka ta hakura ta goge hawayen ta da suka riga suka zubo

Cahn ta sake yanke wami hukuncin cikin dauriya ta rubuta masa sakon tex mesage mai cewa

__" how may times can i be wrong to u ,
nasan ba na maka adalci baby na. and dis time i can't even ask u for forgiveness cos im dispointed at myself, ena bukatar taimakon ka 40million naira pls help me Ash, ba don hali na ba for godsake."urs zahrod_
.

Suna kwance Jasmine ta mika masa wayar tace husband sakon ka ka ne.

*😅😅🤷🏼‍♀🏃‍♀ to ni dai nace ashween ka taimaka ma baby da kudi, fans ku tayani sa baki ko wajen hjy jasmine😅*

*surriem*
[23/08, 06:18] Surayyahms Frd Ruky. Raheema: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*

💔

*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_

_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥

*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.

*gaskiya Bakin ganga na kai min❤😪😪😪 Allah yy miki albarka asmeen💋*

*Page▶69*

Ashween sai ya motsa kadan Fuska ba yabo ba fallasa Ya karbi wayar ya duba ya karanta sai ya mayar ya ajiye a gefe.

Duk tana binsa da ido ba tace komai ba..
A ranta tace hmm maza kenan, i tot yaya ita yake so to meyasa yake waina ta haka akaina?

Hm maybe ko don kawai ya cika alkwarin ammy a kaina yake nuna min na fita daraja a wajen sa..tayi Zugum

what a pity for us both duk mun zama prisoners of love, ni ba a sona tun farko ita kuma ana kan yaudarar zuciyan ta wai ni sister sa,.wato shi so makamin cuta ne ,hmmm Allah dai ya nuna min ranar da zai zabi daya daga cikin mu kowa ya huta.

Tana ta kan maganan zucin ta shikam Yana kwance ya lumshe ido nan wayar sa ta sake ringing wanda ya dada sa zuciyan jasmine din sake bugawa ta dauka ko zahidan ne

Kafin yace zai motsa har ta dauke wayar ta duba,ya bude ido ya na kallon ta da sauri ta mika mas tana tura baki a shagwabe tace to yaya kamal ne.
Yay dan murmushi da gefen bakin sa ya karba ya tashi ya fita waje

Kallo ta bishi da shi tana dada surutu aranta don in yan kishin suka motsa komai ma bata yarda da shi..

Ya ce ya akayi ne ,kamal yace lpya gani nan nazo ena aiport en nagama da nan zaka raka ni siyayya pls..

Ash yace angama boss, sai na jika suka katse wayar

Ko minti 5 baiyi ba amma sai ya zo ya same ta akasa tana maida numfashi kadan kadan

Ya karaso a gaggauce yace lpya kuwa princess ko muje asibiti ne? Cikin ne ?ena ne me miki ciwo? Yana kaiwa hannun sa yana duba ta

Ta dan danne ta ture hannun ta marairace tana cewa nifa bance maka bani da lpya ba
Kawai Amai amai nakeji
..ya dada sakalcewa tace yaya ka siya min dates shina ke so naci, ya dago yace are u sure ? Ta gyada kai tace eh.

Yace ok dates da mene kuma Kinga yanzu kamal zaizo sai muje na siyo miki..
Tace ok,sai wani abu mai tsami tsami sugar sugar mai tauri bana son mai mai ajiki.

Ya takune fuska yace what' me wannan din kenan, name pls?

Ta sake bakin a sakalce tace nima i dont know kawai ka nemo min tabi ta karashe da muryan kuka.

Ya ce o my god wai. nace bazan nemo ba ne ko meye,ke fa bakki gajiya da kuka ko?
Zan shiga zane ki in kina dama min baby na da kukan banza katuwa dake,

Ta sake karkacewa zata fashe da kukan yace toh yi hakuri, muga bakin kukan tana mikowa ya cabe ya shiga kissing
Anan har ya sata baccin dole, bata ma san lokacin da kamal yazo har suka fice ba.

Shi da kamal din Sosai suka rungume juna don dama tun awaya yake Allah Allah su hadu ya taya shi murnan samun abunda yake matukar so a rayuwar sa,

Kamal yace na fika jin kai na yanzu ash kwanan nan zamu dawo fathers,
Ash yayi dariya yace abu kamar da wasa Allah dai ya dada albarkatan rayuwan mu da yan uwa musulmi baki daya

Kamal yace ameen suka nufi katon shoping mall na garin,

Tun isarsu ash yake tunanin me zai samu mai tsami tsami suga sugar mai tauri wanda ba mai ajiki?
Iya tunani yayi amma ya kasa gane abun,
Yay ma attendance din bayani iya bayani amma sukan su basu san ya zasuyi ba

Kamal in banda dariya ba abunda yake ,
Duk yabi ya damu don ya san akwai rikici in bai nemo ba.

Bayan kammala shoping din nasu yayi zugum cikin motar yayi shiru

kamal har yanzu bai daina dariya ba
Ash ya ja tsaki yace bakomai ka cigaba, ai gwara ni ..kaifa har nan aka turo ka siyayyan turare,

Nan ma kamal ya dada fashewa da dariya yace oho dai kuma wallhy sai an nemo abu mai tsami tsami,sug..r
Sai bai karasa ba yace hey i got an idea

Ash ya saurin sauke numfashi yace alhamdull ka samo sunan abin a wani kasa ake sayarwa muje.?

Kamal yya murmushi Ya dan ja kunnnen Sa yace dis is serious ash to kwanan nan zaka haukace fa, sukayi dariya duka
Kamal yace "Maganan gaskiya dai ,i think is better mu nemi quava,ko mangoes mai tsami tsami mai zaki zaki kuma kaga ai shi baida mai ajikin sa.

Ash yace bright idea, gaskiya kadan yi kokari,to muje
Nan suka shiga wani local market don su tabbata exactly abunda take so aka kawo mata,

duka biyu suka hada da quava da mangoes
Sannan suka nufi bank

kamal yace me zakayi kuma a bank in wani abu ne ai akwai kudi anan din.

Ash yace zahida ce take bukatar kudi bansan me zatayi ba bt i kind if think i should help ,

Kamal ya dan jinjina kai a ranshi yace Ash kenan,jini jini ne ..nasan tausayin ta kawai kake ji anyways hakan yana da kyau..

Sai yace ok muje
Yau Ka karbi girman ,yayi dariya

Nan suka shiga ya mata processing 45million a wani acct Na daban da ta turo cikin sakon,suka fito

Mamakin kamal shine mai zahida zatayi wanda har sai ta nemi kudi awani wajen bayan tana dashi

Ash Yace kamal nifa yanzun bata su nake ba tukun ..yanzu dai nafi so naga jasmine tana cikin farin ciki da kwanciyar hankali shikenan

Kamal yace of cous,kawai nasha mamaki ne.ai mun gama namu saura ya rage ma zahida da mum dinta yanzu su muke sauraro.

A haka suka cigaba da hirar har suka kai gida sun samu kuwa
Lokacin jasmine har ta tashi a bacci tayi wanka tana zaune shiru a farfajiyan gidan tana shan fresh air.

Sai ta sake wani faffadan murmushi ma kamal da ya gama yin saitin tsokanan ta

Lpya ,lpya suka gaisa ana hira gwanin burgewa,
Don Ita kanta ta kanyi admiring din frndshp din Ashween da kamal

ko suna fushi da juna basu taba rabuwa bare aji su duk wuya duk runtsi suna tare.

Anan ta soma cin quavar sa'ar su kenan daya bata ce bai mata ba.

Taci sosai kusan guda uku suna kallon ta sai tayi wuf ta mike zata dauko dates din ,

Ko step biyu bata kara ba Wani murdawa cikin ta yayi ta kame cikin tayi wayyo Allah na,anan take ta fada kasa sumammiya.

Duka suka yo kanta a rikice suna kiran sunan ta jasmine,jasmine ,shiru bata motsawa sai ma jini daya soma biyo baya

A gigice Ash ya mike tsaye ya lumshe ido cikin razana ya koma da baya ya jingina,

Aka bar kamal ya rasa wa zai kula acikin su, a daburce yake ce ma abokin sa pls calm down ash, kayi hakuri mu taimake ta she s going to be fine
Kira mana ambulance muje asibiti huryyyy.

Ya tallafo jasmine din a a hannun sa ta sake hannuwan ta kamar mutacciya jini na bin Kafar ta

Kan ace 5minutes an taho da motar asibiti anan suka shiga ash ya kife kansa yana hawaye yaki Ma magana yayi shiru..
kamal ya dubi jasmine ya dubi Ash ya rasa abunda ke masa dadi

Sai da aka shigar da jasmine emergency kafin ya samo daman rarrashin sa 'kamar karamin yaro yake gyada kai yana saukowa ,har ya samu dan sauki sukayi zugum suna jira.

Minti 40 kacal doc ya fito fuska ba yabo ba fallsa yace musi su kwantar da hankalon su" ba matsalan komai da cikin ya na nan,
Amma tana bukatar kulawa ne sosai

Yace ma ash ya duba ya gani akwai ragowar wani sex adiitive a cikin jinin ta, kuma ya tabbata lokacin da abun ya faru already akwai ciki a jikin ta.
So dole sai anbi a hankali zata warware gaba daya

Ash yayi masa godiya ,yace bakomai zai kula. Doc ya barsu a wajen

Kamal dake gefe fuska a daure ya juyo gaban ash yace bangane sex additive jinin jasmine ba? Pls can u xplain' waht did u do to her ash,me nake ji haka?ya karashe a zafafe
Chapter 96 · 0% Book details