Sashe 87
So Makamin Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kamal ya dube sa yayi ajiyan numfashi yace nan ne fa matsalan yake Ash, saboda akwai babban maganan da nake ganin zai iya kawo tarzoma nan gaba tsakanin zahida da mum din ku in har yayi bursting ya fito.
Ash yayi dan karamin dariya yace ,da kyau,..fada muji ta.
Anan wayar kamal yayi ringing sai hirar ta dan tsaya.
*Follow me my peopl love u loadz😍💯*
*surriem*
[23/08, 05:43] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Page▶62*
Kamal Wajen minti 20 yayi sannan ya gama wayar ya dawo ya kalli ash dake chat kadan kadan yace shall we.
Cikin zaquwa aash ya dago kai yace ehm inajin ka.kamal yace
Ita hanan din na nan wato maman zahida yaa ce wajen wata mummuniyar mata a cikin garin vera cruz .
Allah cikin ikon sa sai ta haifiya mace ita kuma tafito da bala'in kyau,kyau nagani na fada.
sai dai kash tun yar tana karama ta tsani mahaifiyar ta don munin ta,
kullum cikin rikici take tana denying dinta tana cewa ba ita ta haife ta ba ,gashi ba kudi suke da shi ba don matar widow ce ance late mijin ta mai gadi ne a gidan wani attajiri a garin vera cruz din
..kyamar da hanan takeyi wa mahaifiyar ta sosai abun yake kona ta
Amma a haka cikin bakin ciki da kuncin rayuwa ta raineta
Kuma ta yi mata dik wani dawainiya har ta girma Allah ya daga ta ta zama hamshakiyar model a kasashen turawa da larabawa tayi kudi sosai.
Tun da hakan ya faru sai bata sake neman mummumam mahaifiyar nata ba har Allah ya dauki ranta a wulaknce..
Anan xalapa Bayan haduwar su da baban ka sai su kayi auren kudi da kudi suna juya dukiya kan dukiya
rayuwar su na tafiya dai dai yadda suke buri.
Sai dai kash hanan kullum tayi ciki sai Ta haifi yara munanan gaske
sun kai sau uku tana haihuwa suna kashewa yayan.
Daga karshe bayan har tarzoma ya tashi tsakanin yan uwar mahifin ka sai aka yanke hukuncin turo madam hidayat yar step sis din kakan ku bayerbiya aunty madinah chan mexico da niyyar baban ka ya aure ta ta haifo masa kyayawan yara masu zama.
Duk da abdl fatah ya rike amanan hanan amma ena, nan ne madam hidayat tayi ta binsu da makarci har tayi poisoning din hanan hernadaz da wani magani lokacin Da cikin zahida.
Ranar da hanan ta haifi kyakkwiyar yarta zahida ranar hanan hernandaz ta rasu.
Abdl fatah rod yayi bakin cikin abun sosai amma bai san hidayat ita ce sila ba ,yayi jimami tsawon lokaci
in takaice maka madam hidayat ita ta dauke dawainiyar zahida tun tana jaririya don kawai abdl fatah ya rusuna ya maye gurbin hanan da ita.
Hakan kuwa ya faru don da zahida ta soma kaiwa 4yr ta riga ta saba da hidyat sosai, sai ta nuna a duniya bata son kowa sai hidayat
hakan ya sa ya baban ka ya auro ta suka cigaba da zama a vera Cruz..
Kafin 2yrs mai zuwa sai will din hanan ya fito da duk wani kaddarorin ta enda ta ba ma zahida 70% na dukiyar ta ta bar ma rod sauran 30.
Baban ka Ya rike amanan hakan don Har yanzu akwai wannan dukiyar a ajiye.
amma kasan matsalar?
Ash ya ce sai ka fada,
Har yau madam hidayat taki ta sanar da zahida tana da wannan dumbin arziki ta fannin mahaifiyar ta hanan hernadaz rodriguez.i dnt know why.
Ash ya tabe baki yana sauke karamin ajiyan zuciya,take Idon sa suka ciko hankalin sa sai ya soma tashi
yayi karamin sauke numfashi yace hmm,duniya kenan..muje ena jin ka ya akayi kuma suka dawo nijeria
Kamal yace yes, ai bayan hakan ne ya siyar da arzikin sa dake xalapa wanda mahaifin sa ya bar masa sai yayi ta gine ginen companies a nigeria nan abuja da range a yola enda zahida ke aiki inta zo da wasu state din ma naji akwai companies din ku a kaduna da kano.
Ash yace,hmm i hope so don naji ance yanzu komai na rodriquez ya zube kasa a nan kasar da kyar in companies din suna raye.
Kamal yace eh to ..nima i daubt it gaskiya don madam hidayat yanzu so take ta gina kanta da kudin yaran nata na gado.
Ash yayi tsaki ,yace sai muga ni ai, ehm cigaba enajin ka.
Kamal yace "ya tara kudi sosai Samun gina wannan katon plantation din dake Abuja,sai ya sa shi suka dawo nigeria da sauran kudin su suka raising wannan familyn .
mrs hidayat itace silar tabewar mahaifin ku wajen danne hakkin ma'aikata sam ba halin sa bane, asali ma ya riga ya rantse bazai sa kudin zahida akan nashi ba ne da har da shi aciki ,
a ranshi ya bari akan zai bari sai zahidan tazo aure sai ya bata kaga gashi Allah baiyi ya kai lokacin ba,..ciwo ya ci karfin sa har ma a karshe madam hidayat ta dawo tana rike da harkan arzikin gidan sa
komai da komai ya dawo gurbin ta tabi ta zama boss din kowa
Daga nan har aka samu ciki
Aka haifi jamal, jabir sannan kuka biyo baya kaida lailah.
Ash yayi shiruuu cofeen hannun sa har yayi sanyi bai iya cewa komai ba kuma don yana kan lailaya abubuwa sosai aran sa
Chan Yace" hidayat itace silar gurbacewar komai a rayuwar mu na lura.
She's a monster ,so wicked and heartless.
Yanzu shi dad ya mutu bai san ita ta kashe matar sa ba, sannan zahida na raye bata san ita take boye da arzikin ta ba?
Hmmmm shine kake cewa nakira wannan mahaifiya ta?
Bayan ma Allah ya sawwaka min,?ai sai yau nake ganin asalin kaunar da ubangiji yamin da ya fitar dani daban acikin halittar yayan ta har ta rabu dani na samu wani rayuwa ba irin nata ba.
A rayuwa shiyasa komin halin da zaka shiga tsinci kanka a ciki ko ka ka shiga ciki
kasani zai iya zamewa shiya fi maka alkhairi duniya da lahira fiye da wanda kake hange Allah ya na kaunar bawan sa bazai taba zaluntar sa ba.
Kamal yace haka ne Ash, nima dai na jin jina labarin nan,Amma duk da haka ena baka shawara kar kace fansa ne kawai game din ,ka taimake ta ta dawo hayyacin ta ko zata samu rabo.
Ash ya juyo ya kalle sa yace " hmmm kamal kenan
I tot of that tun ranar da ammy tamin fada tace kar na biye ma past dina nayi abunda yake gaba na kawai.
na so na kyale su
Amma sai na yi tunani si din family na ne fa?hannun ka bazai rube ka yanke ka jefar ba,
Sai ma qudiri in har bazan iya cire mum dina a kazamar rayuwa Ba ,ai zan iya cire yayu na saboda ita take daura su ,
Which is why you know muka cigaba da plan din koya musu hankali ta hanyar nuna musu wacece uwar su.
im sure yanzu sun gani,fata na kafin su fito a prison su san meye rayuwa, Meye kuma darajar dan adam.
Kamal ya jinjina kai, yace haka ne bro wannan yayi,ai ena jin update din Su achan prisoon din komai na tafiyaa dai dai,
Don jamal yace ko ya fito bazai koma wa familyn rodriquez ba rayuwa sa kawao zai seta ya cigaba.
Im sure jabir ma zai sauko dama baida taurin kai shi sosai.
Ash yace yeah, hakan dai nake so musu, su sami rayuwa mai kyau in yaso kaga nata da zahidar in yayi tsami zasu fahimci duniya budurwan wawa ce.
Dama tafi cutar da zahida don ita mace ce.ita ma sai yanzu na fahimta ashe halin uwar ta ne ajikin nata..
KamaL yace tabbas kuwa don ance mijin zahida na farko ya rabu da ita ne saboda ta haifo wani mummunar hallita,
Yanzu haka babyn tana motherless home.
Tabe baki ash yayi yace ,hmmm Kwana ln nan zasu tsani juna kuwa,
Don daga ita har uwar na ta sai sun Gane kuran su.
Muje muyi wanka muyi sallah.
Nan suka tashi suka dun guma suka shige ciki.
*Good mrning beauties*
*surriem*
[23/08, 05:43] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Page▶63*
Yau Kwanan ashween biyu a lagos tare da su salma
Jasmine dake gidan inba wai waya take yi dashi ba toh karatun ta take yi
duk ta kammala shirye shiryen ta
Gani take kamar gobe ba zaiyi ya dawo ba.
Shima achan yana taba aikin sa kadan kadan dake lagos din don mafi akasari arzikin ammy anan yake..amma da shike ya samu aminin dattijo mai tallafa masa yana lura da komai sai bai cika damuwa ba.
Sunan mutumin mr faudhul ,haka kawai jinin su ya hadu tsaban yadda yake nuna kauna da so na uba mai cike da girmamwa ma ashween.
Duk da Ash baisan daliln sa ba amma yana jin dadin mu'amala da mutumin sosai har in bai gansa ba yakan tambaya har sai an nemo shi,
ranar da zai tafi yol salma sai shirye shirye take yi
Wanda za A kawo ma kawar ta jasmine,
Sukam suna chan daki suna kan karasa magana su,
Kamal yace kar ka damu zahida tana daf ta tsamo historyn mahifiyar ta da kanta ,
Don Akwai lawyr madam hidayat wanda zan bashi wasu abubuwan ya dada tarawa ,shima wawa ya dauka aiki nake ma mrs rod din
Ashween yayi dariya yace duniya ena xaki da mu" 'thy life is all about fame of cous,
Allah dai ya kyauta
Kaga tashi so nake na tashi princess dina a bacci yau
Kamal ya danyi dariya yace abi oo, baccin gobe kenan ?matar da aka gama waya da ita yafi sau uku da safen nan wani bacci kenan?
Ash yyi dariya ya dau phones dinsa yace what eva , nidai ka kula min da momyn jetli, bana son jin wani case dan harbe ka zanyi
Kamal yayi murmushi yace Naji dadyn jet Allah Allah nake jasmine tayi nauyi ash zaka shiga uku dani wallhy
Ash yayi dan karamin dariya yace ,da kyau,..fada muji ta.
Anan wayar kamal yayi ringing sai hirar ta dan tsaya.
*Follow me my peopl love u loadz😍💯*
*surriem*
[23/08, 05:43] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Page▶62*
Kamal Wajen minti 20 yayi sannan ya gama wayar ya dawo ya kalli ash dake chat kadan kadan yace shall we.
Cikin zaquwa aash ya dago kai yace ehm inajin ka.kamal yace
Ita hanan din na nan wato maman zahida yaa ce wajen wata mummuniyar mata a cikin garin vera cruz .
Allah cikin ikon sa sai ta haifiya mace ita kuma tafito da bala'in kyau,kyau nagani na fada.
sai dai kash tun yar tana karama ta tsani mahaifiyar ta don munin ta,
kullum cikin rikici take tana denying dinta tana cewa ba ita ta haife ta ba ,gashi ba kudi suke da shi ba don matar widow ce ance late mijin ta mai gadi ne a gidan wani attajiri a garin vera cruz din
..kyamar da hanan takeyi wa mahaifiyar ta sosai abun yake kona ta
Amma a haka cikin bakin ciki da kuncin rayuwa ta raineta
Kuma ta yi mata dik wani dawainiya har ta girma Allah ya daga ta ta zama hamshakiyar model a kasashen turawa da larabawa tayi kudi sosai.
Tun da hakan ya faru sai bata sake neman mummumam mahaifiyar nata ba har Allah ya dauki ranta a wulaknce..
Anan xalapa Bayan haduwar su da baban ka sai su kayi auren kudi da kudi suna juya dukiya kan dukiya
rayuwar su na tafiya dai dai yadda suke buri.
Sai dai kash hanan kullum tayi ciki sai Ta haifi yara munanan gaske
sun kai sau uku tana haihuwa suna kashewa yayan.
Daga karshe bayan har tarzoma ya tashi tsakanin yan uwar mahifin ka sai aka yanke hukuncin turo madam hidayat yar step sis din kakan ku bayerbiya aunty madinah chan mexico da niyyar baban ka ya aure ta ta haifo masa kyayawan yara masu zama.
Duk da abdl fatah ya rike amanan hanan amma ena, nan ne madam hidayat tayi ta binsu da makarci har tayi poisoning din hanan hernadaz da wani magani lokacin Da cikin zahida.
Ranar da hanan ta haifi kyakkwiyar yarta zahida ranar hanan hernandaz ta rasu.
Abdl fatah rod yayi bakin cikin abun sosai amma bai san hidayat ita ce sila ba ,yayi jimami tsawon lokaci
in takaice maka madam hidayat ita ta dauke dawainiyar zahida tun tana jaririya don kawai abdl fatah ya rusuna ya maye gurbin hanan da ita.
Hakan kuwa ya faru don da zahida ta soma kaiwa 4yr ta riga ta saba da hidyat sosai, sai ta nuna a duniya bata son kowa sai hidayat
hakan ya sa ya baban ka ya auro ta suka cigaba da zama a vera Cruz..
Kafin 2yrs mai zuwa sai will din hanan ya fito da duk wani kaddarorin ta enda ta ba ma zahida 70% na dukiyar ta ta bar ma rod sauran 30.
Baban ka Ya rike amanan hakan don Har yanzu akwai wannan dukiyar a ajiye.
amma kasan matsalar?
Ash ya ce sai ka fada,
Har yau madam hidayat taki ta sanar da zahida tana da wannan dumbin arziki ta fannin mahaifiyar ta hanan hernadaz rodriguez.i dnt know why.
Ash ya tabe baki yana sauke karamin ajiyan zuciya,take Idon sa suka ciko hankalin sa sai ya soma tashi
yayi karamin sauke numfashi yace hmm,duniya kenan..muje ena jin ka ya akayi kuma suka dawo nijeria
Kamal yace yes, ai bayan hakan ne ya siyar da arzikin sa dake xalapa wanda mahaifin sa ya bar masa sai yayi ta gine ginen companies a nigeria nan abuja da range a yola enda zahida ke aiki inta zo da wasu state din ma naji akwai companies din ku a kaduna da kano.
Ash yace,hmm i hope so don naji ance yanzu komai na rodriquez ya zube kasa a nan kasar da kyar in companies din suna raye.
Kamal yace eh to ..nima i daubt it gaskiya don madam hidayat yanzu so take ta gina kanta da kudin yaran nata na gado.
Ash yayi tsaki ,yace sai muga ni ai, ehm cigaba enajin ka.
Kamal yace "ya tara kudi sosai Samun gina wannan katon plantation din dake Abuja,sai ya sa shi suka dawo nigeria da sauran kudin su suka raising wannan familyn .
mrs hidayat itace silar tabewar mahaifin ku wajen danne hakkin ma'aikata sam ba halin sa bane, asali ma ya riga ya rantse bazai sa kudin zahida akan nashi ba ne da har da shi aciki ,
a ranshi ya bari akan zai bari sai zahidan tazo aure sai ya bata kaga gashi Allah baiyi ya kai lokacin ba,..ciwo ya ci karfin sa har ma a karshe madam hidayat ta dawo tana rike da harkan arzikin gidan sa
komai da komai ya dawo gurbin ta tabi ta zama boss din kowa
Daga nan har aka samu ciki
Aka haifi jamal, jabir sannan kuka biyo baya kaida lailah.
Ash yayi shiruuu cofeen hannun sa har yayi sanyi bai iya cewa komai ba kuma don yana kan lailaya abubuwa sosai aran sa
Chan Yace" hidayat itace silar gurbacewar komai a rayuwar mu na lura.
She's a monster ,so wicked and heartless.
Yanzu shi dad ya mutu bai san ita ta kashe matar sa ba, sannan zahida na raye bata san ita take boye da arzikin ta ba?
Hmmmm shine kake cewa nakira wannan mahaifiya ta?
Bayan ma Allah ya sawwaka min,?ai sai yau nake ganin asalin kaunar da ubangiji yamin da ya fitar dani daban acikin halittar yayan ta har ta rabu dani na samu wani rayuwa ba irin nata ba.
A rayuwa shiyasa komin halin da zaka shiga tsinci kanka a ciki ko ka ka shiga ciki
kasani zai iya zamewa shiya fi maka alkhairi duniya da lahira fiye da wanda kake hange Allah ya na kaunar bawan sa bazai taba zaluntar sa ba.
Kamal yace haka ne Ash, nima dai na jin jina labarin nan,Amma duk da haka ena baka shawara kar kace fansa ne kawai game din ,ka taimake ta ta dawo hayyacin ta ko zata samu rabo.
Ash ya juyo ya kalle sa yace " hmmm kamal kenan
I tot of that tun ranar da ammy tamin fada tace kar na biye ma past dina nayi abunda yake gaba na kawai.
na so na kyale su
Amma sai na yi tunani si din family na ne fa?hannun ka bazai rube ka yanke ka jefar ba,
Sai ma qudiri in har bazan iya cire mum dina a kazamar rayuwa Ba ,ai zan iya cire yayu na saboda ita take daura su ,
Which is why you know muka cigaba da plan din koya musu hankali ta hanyar nuna musu wacece uwar su.
im sure yanzu sun gani,fata na kafin su fito a prison su san meye rayuwa, Meye kuma darajar dan adam.
Kamal ya jinjina kai, yace haka ne bro wannan yayi,ai ena jin update din Su achan prisoon din komai na tafiyaa dai dai,
Don jamal yace ko ya fito bazai koma wa familyn rodriquez ba rayuwa sa kawao zai seta ya cigaba.
Im sure jabir ma zai sauko dama baida taurin kai shi sosai.
Ash yace yeah, hakan dai nake so musu, su sami rayuwa mai kyau in yaso kaga nata da zahidar in yayi tsami zasu fahimci duniya budurwan wawa ce.
Dama tafi cutar da zahida don ita mace ce.ita ma sai yanzu na fahimta ashe halin uwar ta ne ajikin nata..
KamaL yace tabbas kuwa don ance mijin zahida na farko ya rabu da ita ne saboda ta haifo wani mummunar hallita,
Yanzu haka babyn tana motherless home.
Tabe baki ash yayi yace ,hmmm Kwana ln nan zasu tsani juna kuwa,
Don daga ita har uwar na ta sai sun Gane kuran su.
Muje muyi wanka muyi sallah.
Nan suka tashi suka dun guma suka shige ciki.
*Good mrning beauties*
*surriem*
[23/08, 05:43] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Page▶63*
Yau Kwanan ashween biyu a lagos tare da su salma
Jasmine dake gidan inba wai waya take yi dashi ba toh karatun ta take yi
duk ta kammala shirye shiryen ta
Gani take kamar gobe ba zaiyi ya dawo ba.
Shima achan yana taba aikin sa kadan kadan dake lagos din don mafi akasari arzikin ammy anan yake..amma da shike ya samu aminin dattijo mai tallafa masa yana lura da komai sai bai cika damuwa ba.
Sunan mutumin mr faudhul ,haka kawai jinin su ya hadu tsaban yadda yake nuna kauna da so na uba mai cike da girmamwa ma ashween.
Duk da Ash baisan daliln sa ba amma yana jin dadin mu'amala da mutumin sosai har in bai gansa ba yakan tambaya har sai an nemo shi,
ranar da zai tafi yol salma sai shirye shirye take yi
Wanda za A kawo ma kawar ta jasmine,
Sukam suna chan daki suna kan karasa magana su,
Kamal yace kar ka damu zahida tana daf ta tsamo historyn mahifiyar ta da kanta ,
Don Akwai lawyr madam hidayat wanda zan bashi wasu abubuwan ya dada tarawa ,shima wawa ya dauka aiki nake ma mrs rod din
Ashween yayi dariya yace duniya ena xaki da mu" 'thy life is all about fame of cous,
Allah dai ya kyauta
Kaga tashi so nake na tashi princess dina a bacci yau
Kamal ya danyi dariya yace abi oo, baccin gobe kenan ?matar da aka gama waya da ita yafi sau uku da safen nan wani bacci kenan?
Ash yyi dariya ya dau phones dinsa yace what eva , nidai ka kula min da momyn jetli, bana son jin wani case dan harbe ka zanyi
Kamal yayi murmushi yace Naji dadyn jet Allah Allah nake jasmine tayi nauyi ash zaka shiga uku dani wallhy