Sashe 45
So Makamin Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ashween bai fasa ba ya riko hannun ta yace,nasan zAki iya
Beauty ,ki tuna fa akan ki ya fara samun matsala da career sa, ki taimaka ki ma wa mum dinkun magana ta dube sa mana plsssss
Nan ta kallesa jikin ta a muce ta gyada kai a sanyaye tana jin abun aranta,
don a duniya ba wanda yake mata magana ya shige zuciyan ta lokaci guda in ba ashween ba.
Cikin damuwa da tunanin maganan ya sa ta cewa
Baby ni zan tafi ,barci nake ji ka raka ni daki na pls..
Ba musu ya ce tohm ya mike ya riko hannun ta tana biye a bayansa har suka kai site din ta
Ko da suka zo ya tabbatar ta kwnta ya dube ta yace gudnite beauty,
Tayi murmushi tace "thanks,
And zan yi kokari na ma mum magana am kind of distub now,
Yyai murmushi yace don't be dama kawai abun ya dan dame ni ne ,kinsan na damu da mum da ke sosai.
Jin hakan ya sa ta sake wani kayataccen smiles ta riko hannun sa tayi kissing tace i love you soo much.ni nasan kana kaunata baby na
Yy murmshi yace 'Ke dai kawai kiyi tunani kinji?
Ta gyada kai
Nan Ya mata Gudnite ya juya ya nufi kofa ,
Sai Ta blowing masa kiss shima haka,
kafin ya rufe mata kofa yayi gaba zuciyan sa cike fal da farin ciki don yasan akan me ya daura ta.
Jasmine kuwa Ta kasa bacci, ta juya nan ta juya nan har bata san lokacin da ya shigo ba
Bata sani ba A hankali ya hau kan gadon ta bayan ta
kan kace wani abu ji tayi ya dan tsakure ta a waist dinta a dabaran ce sannan ya ja gefe ya matse kamar bai motsa daga enda yake ba
Wani wullo tayi da bargon tana shirin kurma ihu tana fafutukan sauka daga gadon
Shi dai Bai ce komai ba Yana zaune akan gadon ya tamke fuska kamar bai yi mata komai ba,
Ita kuwa Duk da ma yanzun ne ta gansa a dakin
Da kyar ta samu ta nitsu har ta dawo ta zauna gefen sa
Nan ta dube sa ta takune fuska
Ta ce' shine zaka tsoratar da ni yaya?sai hawaye suka biyo kan face din ta zir zir.
Ya kalle ta yace, ke wai baki iya magana bakiyi kuka bane iye?
Haba jasmine,oh yanzu in kika je schl din ma haka zaki nayi kenan ko?
Hmm to tunda da haka kike zanga ni a gidan nan wa zai saki makaranta..cry cry kawai
Hnnn.
Bata ko kula masifan nashi ba
Cikin sauri ta shiga goge fuska tace yaya schl? Zaka sani a schl?
Yaya Wani schl ne toh...Allah ena so na yi makaranta pls ka sani mana yaya.. ta marairaice har tana lanqwaso wuya
Ya dube ta fuska ba alaman wasa yace ' ai baki ji ne jasmine
Ba don haka ba da na sa ki tun tuni.
Ta juya da kyau tana kallon sa tace toh me nayi na rashin ji ?zan gyara yaya,
Yace mmmm daga yau in nafada miki abu zaki na aikatawa ?
Ta gyada kai ,yace ban yarda ba
Sai na gwada na gani..kaiwa nan ya soma yunkurin tashi zai tafi
Da sauri ta cafke rigar sa ta ce yaya me zanyi maka toh ka fada min,
Na maka alkwari wllhy zan yi nidai ka sani a schl.
Ya dube ta yace to sake min riga marar kunya,
Sai Kinyi bacci yanzun.. gobe sai ki zo da safe zan fada miki me zaki yi.
Tace to tare da sake shi,
Ya na tsaye har ta shiga blanket tayi saurin rufe ido,
Tanajin yana cewa nifa ba baccin karya nace kiyi ba don daga yau zan soma ganin inkin cancanta na saki a schl din,
Duk da ma tarasa yadda zatayi ta kwakwulo bacci sai matse ido takeyi
Yace bari ma ki gani na,naga kamr wasa kike yi da abun.na ma fasa tafiyan ma ena nan ena kallon ki.
Itadai tayi shiru tayi dan har zuciyan ta take son ta aikata duk abunda da yake so ta samu itama ta cigaba da karatun ta
Nan ya dawo ya zauna gefen pillown data kwanta sannan ya sa ta dole ta mike kafa a hakan kuwa bacci ya dauke ta cikin lokacin kalilan.
Ganin tayi juyi ta fada kan kafar sa ne ya sa ya dada gyara ta
Sannan ya mata addua ya mike ya nufi site dinsa.
😌🤝🏼
*surriem*
[23/08, 05:42] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Kwanciyar hankalin ku readers☺❤💯 meelat musa na miko gaisuwa*
*Bestyy zan miki wakar so🙈🙈*
*Kakus ,ummu farhana kuma anyi shiru ko🤔to ena zuwa na fitine ki gobe pages 4 ba ragi*
*sai wata mai kuka..hahah sweety maman kuka😅🤣😜*
*Ci gaba da gashi brilliants ni fan din ku ce ta farko ta karshe yan uwa❤*
*Real🧐 hhh bance komai ba dai toh*
#medambu ce😜
*Page▶32*
Tun Washe gari da safe 4.56am zahida ta fito ta nufi aiport ba tare da kowa yasa ni ba.
Don Tun jiyan da ta kwanta take kawo tunani kala kala a ranta game da jamal,fuskan ta dauke da damuwa ta sauke numfashi ' yanzu mun rabu da jam kenan,? Ta fada a ranta maganan sounding unbelievbl.
Tace' No,gaskiya bazai yiwu ba dole ne ma naje naji kan abun ,mummy bazata maida mu wasu shashashu ba,
tare da wayannan tunanin a ranta har jirgin yayi landing abuja
' karfe 6 saur Lokacin ta kammala duk abunda zatayi a room din ta ta sauko tayi site din mrs hidayat
Nan tayi knocking, ba bata lokaci ta shiga..da murmushi kan fuskan ta ta tarbe ta don a yanzun gani take zahida tafi kowa muhimmanci a rayuwar ta.
My princess ,my beauty, yaushe a gari ? Na dauka ai tare da ashweeen kike,uhm whers is he? Ta soma dube dube ,Allah sarki dan arziki dirin albarka
Zahida na gefe bata dai ce komai ba fuskan ta ba yabo ba fallasa
Nan Ta nemi ma kanta wajen zama kusa da mumyn
Wani kallo tabi ta da mum dashi, don har idon ta sun nuna alaman batayi bacci ba kwata kwata jiyan,
Sai mrs rod ta dube ta itama da kyuw tace A'ah,zahida ya naga kin dan haura
ko na sami jika ne kam?
Tayi saurin galla ma mum din harara tace , wht? Jika a ena ? U kidding me mum, kinsan dai ash baya haka
Ido da ido ta dawo kallon ta tace just quit the pretence Kinsan ai me ya kawo ni
Tace, kamar ya nasan me ya kawo ki ,akwai matsala ne zahida?
...ke tsaya . in kinsan fada kikayi da ashween tun wuri ki koma ki bashi hakuri.
nagaya miki we cant loose him a familyn nan kina jina ko?
Zahida ta gyara zama da kyu ta kalle ta tace, ni ba fada nayi da shi ba mumy
Yes, kuma naji we cant loose him.mummy ta marairace ta riko hanun ta tace mum, jamal fa? what about him?
,jiyan nan i felt bad da kika ce shikenan kin cire hannu a kansa ,yanzu hakan zAmu rabu da shi ? Mum prison aka kaishi fa
I...i
Kallo ta bita da shi tana observing dinta
Zahidan ta sake yunkurin magana...
Just shut up zahida,mr rod ta dakatar da ita da wani mugun kallo
Me ya same ki? Nace Lpyar ki kuwa'?meyasa da chan da mukayi maganan a waya baki kawo wannan haukar naki ba sai yanzu.
Tace bcos nayi tunani ne mum,u cant be doing dis to jamal. haba mummy ki tuna fa kafin ya sami matsalan nan cases nawa ya murkusa miki, wani irin kokari ne baiyi akan mu duka ba
don kawai destiny ya juya masa baya,u shud be fighting d media not ur son. Ta karashe cikin kukkuni
Nan madam hidayat Ta rufe kunne ta mike tsaye cikin hatsala tace zahida kar kice min abunda ya kawo ki nan kenan run daga yola
A sanyaye zahida tace eh.
Mummy pls ,ki bari ash ya taimaka masa mana. kema ki sa hannu mu cire shi.jamal bazai rayu cikin prison ba
Da karfi tace no way, wallhy ba zan sa hannu ba kuma ash ma haka.
ai shikam na riga na fada masa bai gaya miki bane,
Sai kije ai ke din da kika damu akan wanda ko na ciro shi ma zai zo ya zame min kaya ne,
Zahida Licenced din sa ma an karbe saboda case din rape din nan
yo me zaiyi kenan in na fitar dashi banda ya zauna min a gida yana gadi? Ta girgiza kai tace
No ,i said no to dis curse
Kema kija min bakin ki kimin shiru ko na sassaba miki mswww.
.
Abubuwa dayawa na yawo a zuciyan zahida amma sai ta tashi kawai ta fice batare da ta tanka ba
Don kuwa tasan abun bazai kare musu ta dadi ba in ta amsa
Mrs rod kam ko ajikin ta in banda ma haushin abun data ji,wai ace zahida ne ke tausaya wa jamal? Msww ta ja tsaki tayi ta koma gado tayi kwanciyar ta.
Ita kuwa tana ficewa a gidan ta nufi enda jamal din yake,
Da shike a garin kowa ya san matsayin su bata sha wahalan samun ganin sa ba a prison din,
Kallon kallo suka maida juna tayi saurin mikewa ta ce brother?
Suka rungume junan su kalar tausayi,
Kallo daya zaka ma jamal kasan na cikin halin neman taimako,
Yace me kike yi anan zahida?
Hawaye ne suka dan zubo mata don sosai take matukar tsoron prizon,ganin sa a hakan yasata ta soma imagining kanta a ciki,
Nan ta zaunar da shi tana duban sa a sanyaye,tace am sorry bro, nayi iya kokari na na taimaka maka amma mum is so adamant, ko ashween ta hana shi sa baki,
Yace ba komai sis, bansha mamaki ba don inda zan gaya miki abubuwan da mum dinku ta fada min kafin akawo ni nan jiya da zaki ce ko ba ita ta haife ni ba. I hate her ,i hate her sooo much butula ce,ya fada da dacin rai
Beauty ,ki tuna fa akan ki ya fara samun matsala da career sa, ki taimaka ki ma wa mum dinkun magana ta dube sa mana plsssss
Nan ta kallesa jikin ta a muce ta gyada kai a sanyaye tana jin abun aranta,
don a duniya ba wanda yake mata magana ya shige zuciyan ta lokaci guda in ba ashween ba.
Cikin damuwa da tunanin maganan ya sa ta cewa
Baby ni zan tafi ,barci nake ji ka raka ni daki na pls..
Ba musu ya ce tohm ya mike ya riko hannun ta tana biye a bayansa har suka kai site din ta
Ko da suka zo ya tabbatar ta kwnta ya dube ta yace gudnite beauty,
Tayi murmushi tace "thanks,
And zan yi kokari na ma mum magana am kind of distub now,
Yyai murmushi yace don't be dama kawai abun ya dan dame ni ne ,kinsan na damu da mum da ke sosai.
Jin hakan ya sa ta sake wani kayataccen smiles ta riko hannun sa tayi kissing tace i love you soo much.ni nasan kana kaunata baby na
Yy murmshi yace 'Ke dai kawai kiyi tunani kinji?
Ta gyada kai
Nan Ya mata Gudnite ya juya ya nufi kofa ,
Sai Ta blowing masa kiss shima haka,
kafin ya rufe mata kofa yayi gaba zuciyan sa cike fal da farin ciki don yasan akan me ya daura ta.
Jasmine kuwa Ta kasa bacci, ta juya nan ta juya nan har bata san lokacin da ya shigo ba
Bata sani ba A hankali ya hau kan gadon ta bayan ta
kan kace wani abu ji tayi ya dan tsakure ta a waist dinta a dabaran ce sannan ya ja gefe ya matse kamar bai motsa daga enda yake ba
Wani wullo tayi da bargon tana shirin kurma ihu tana fafutukan sauka daga gadon
Shi dai Bai ce komai ba Yana zaune akan gadon ya tamke fuska kamar bai yi mata komai ba,
Ita kuwa Duk da ma yanzun ne ta gansa a dakin
Da kyar ta samu ta nitsu har ta dawo ta zauna gefen sa
Nan ta dube sa ta takune fuska
Ta ce' shine zaka tsoratar da ni yaya?sai hawaye suka biyo kan face din ta zir zir.
Ya kalle ta yace, ke wai baki iya magana bakiyi kuka bane iye?
Haba jasmine,oh yanzu in kika je schl din ma haka zaki nayi kenan ko?
Hmm to tunda da haka kike zanga ni a gidan nan wa zai saki makaranta..cry cry kawai
Hnnn.
Bata ko kula masifan nashi ba
Cikin sauri ta shiga goge fuska tace yaya schl? Zaka sani a schl?
Yaya Wani schl ne toh...Allah ena so na yi makaranta pls ka sani mana yaya.. ta marairaice har tana lanqwaso wuya
Ya dube ta fuska ba alaman wasa yace ' ai baki ji ne jasmine
Ba don haka ba da na sa ki tun tuni.
Ta juya da kyau tana kallon sa tace toh me nayi na rashin ji ?zan gyara yaya,
Yace mmmm daga yau in nafada miki abu zaki na aikatawa ?
Ta gyada kai ,yace ban yarda ba
Sai na gwada na gani..kaiwa nan ya soma yunkurin tashi zai tafi
Da sauri ta cafke rigar sa ta ce yaya me zanyi maka toh ka fada min,
Na maka alkwari wllhy zan yi nidai ka sani a schl.
Ya dube ta yace to sake min riga marar kunya,
Sai Kinyi bacci yanzun.. gobe sai ki zo da safe zan fada miki me zaki yi.
Tace to tare da sake shi,
Ya na tsaye har ta shiga blanket tayi saurin rufe ido,
Tanajin yana cewa nifa ba baccin karya nace kiyi ba don daga yau zan soma ganin inkin cancanta na saki a schl din,
Duk da ma tarasa yadda zatayi ta kwakwulo bacci sai matse ido takeyi
Yace bari ma ki gani na,naga kamr wasa kike yi da abun.na ma fasa tafiyan ma ena nan ena kallon ki.
Itadai tayi shiru tayi dan har zuciyan ta take son ta aikata duk abunda da yake so ta samu itama ta cigaba da karatun ta
Nan ya dawo ya zauna gefen pillown data kwanta sannan ya sa ta dole ta mike kafa a hakan kuwa bacci ya dauke ta cikin lokacin kalilan.
Ganin tayi juyi ta fada kan kafar sa ne ya sa ya dada gyara ta
Sannan ya mata addua ya mike ya nufi site dinsa.
😌🤝🏼
*surriem*
[23/08, 05:42] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Kwanciyar hankalin ku readers☺❤💯 meelat musa na miko gaisuwa*
*Bestyy zan miki wakar so🙈🙈*
*Kakus ,ummu farhana kuma anyi shiru ko🤔to ena zuwa na fitine ki gobe pages 4 ba ragi*
*sai wata mai kuka..hahah sweety maman kuka😅🤣😜*
*Ci gaba da gashi brilliants ni fan din ku ce ta farko ta karshe yan uwa❤*
*Real🧐 hhh bance komai ba dai toh*
#medambu ce😜
*Page▶32*
Tun Washe gari da safe 4.56am zahida ta fito ta nufi aiport ba tare da kowa yasa ni ba.
Don Tun jiyan da ta kwanta take kawo tunani kala kala a ranta game da jamal,fuskan ta dauke da damuwa ta sauke numfashi ' yanzu mun rabu da jam kenan,? Ta fada a ranta maganan sounding unbelievbl.
Tace' No,gaskiya bazai yiwu ba dole ne ma naje naji kan abun ,mummy bazata maida mu wasu shashashu ba,
tare da wayannan tunanin a ranta har jirgin yayi landing abuja
' karfe 6 saur Lokacin ta kammala duk abunda zatayi a room din ta ta sauko tayi site din mrs hidayat
Nan tayi knocking, ba bata lokaci ta shiga..da murmushi kan fuskan ta ta tarbe ta don a yanzun gani take zahida tafi kowa muhimmanci a rayuwar ta.
My princess ,my beauty, yaushe a gari ? Na dauka ai tare da ashweeen kike,uhm whers is he? Ta soma dube dube ,Allah sarki dan arziki dirin albarka
Zahida na gefe bata dai ce komai ba fuskan ta ba yabo ba fallasa
Nan Ta nemi ma kanta wajen zama kusa da mumyn
Wani kallo tabi ta da mum dashi, don har idon ta sun nuna alaman batayi bacci ba kwata kwata jiyan,
Sai mrs rod ta dube ta itama da kyuw tace A'ah,zahida ya naga kin dan haura
ko na sami jika ne kam?
Tayi saurin galla ma mum din harara tace , wht? Jika a ena ? U kidding me mum, kinsan dai ash baya haka
Ido da ido ta dawo kallon ta tace just quit the pretence Kinsan ai me ya kawo ni
Tace, kamar ya nasan me ya kawo ki ,akwai matsala ne zahida?
...ke tsaya . in kinsan fada kikayi da ashween tun wuri ki koma ki bashi hakuri.
nagaya miki we cant loose him a familyn nan kina jina ko?
Zahida ta gyara zama da kyu ta kalle ta tace, ni ba fada nayi da shi ba mumy
Yes, kuma naji we cant loose him.mummy ta marairace ta riko hanun ta tace mum, jamal fa? what about him?
,jiyan nan i felt bad da kika ce shikenan kin cire hannu a kansa ,yanzu hakan zAmu rabu da shi ? Mum prison aka kaishi fa
I...i
Kallo ta bita da shi tana observing dinta
Zahidan ta sake yunkurin magana...
Just shut up zahida,mr rod ta dakatar da ita da wani mugun kallo
Me ya same ki? Nace Lpyar ki kuwa'?meyasa da chan da mukayi maganan a waya baki kawo wannan haukar naki ba sai yanzu.
Tace bcos nayi tunani ne mum,u cant be doing dis to jamal. haba mummy ki tuna fa kafin ya sami matsalan nan cases nawa ya murkusa miki, wani irin kokari ne baiyi akan mu duka ba
don kawai destiny ya juya masa baya,u shud be fighting d media not ur son. Ta karashe cikin kukkuni
Nan madam hidayat Ta rufe kunne ta mike tsaye cikin hatsala tace zahida kar kice min abunda ya kawo ki nan kenan run daga yola
A sanyaye zahida tace eh.
Mummy pls ,ki bari ash ya taimaka masa mana. kema ki sa hannu mu cire shi.jamal bazai rayu cikin prison ba
Da karfi tace no way, wallhy ba zan sa hannu ba kuma ash ma haka.
ai shikam na riga na fada masa bai gaya miki bane,
Sai kije ai ke din da kika damu akan wanda ko na ciro shi ma zai zo ya zame min kaya ne,
Zahida Licenced din sa ma an karbe saboda case din rape din nan
yo me zaiyi kenan in na fitar dashi banda ya zauna min a gida yana gadi? Ta girgiza kai tace
No ,i said no to dis curse
Kema kija min bakin ki kimin shiru ko na sassaba miki mswww.
.
Abubuwa dayawa na yawo a zuciyan zahida amma sai ta tashi kawai ta fice batare da ta tanka ba
Don kuwa tasan abun bazai kare musu ta dadi ba in ta amsa
Mrs rod kam ko ajikin ta in banda ma haushin abun data ji,wai ace zahida ne ke tausaya wa jamal? Msww ta ja tsaki tayi ta koma gado tayi kwanciyar ta.
Ita kuwa tana ficewa a gidan ta nufi enda jamal din yake,
Da shike a garin kowa ya san matsayin su bata sha wahalan samun ganin sa ba a prison din,
Kallon kallo suka maida juna tayi saurin mikewa ta ce brother?
Suka rungume junan su kalar tausayi,
Kallo daya zaka ma jamal kasan na cikin halin neman taimako,
Yace me kike yi anan zahida?
Hawaye ne suka dan zubo mata don sosai take matukar tsoron prizon,ganin sa a hakan yasata ta soma imagining kanta a ciki,
Nan ta zaunar da shi tana duban sa a sanyaye,tace am sorry bro, nayi iya kokari na na taimaka maka amma mum is so adamant, ko ashween ta hana shi sa baki,
Yace ba komai sis, bansha mamaki ba don inda zan gaya miki abubuwan da mum dinku ta fada min kafin akawo ni nan jiya da zaki ce ko ba ita ta haife ni ba. I hate her ,i hate her sooo much butula ce,ya fada da dacin rai