Sashe 101
So Makamin Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A haukace ta rarumo wayar ta dan ja pop up notifications ta soma ganin Tex mesages
Sun kai 200+ na mutum daya kacal
Daga nan ta soma dagowa ba lpya ba
Sai ta cigaba da maimaita kalman ennalihi wa enna ilaihi raji'un.
Jikin ta yayi sanyi musamman da taga har yanzu ashween na kan kiran layin baya kara sabida a silent yake
Sai ta yi tsaye itama tana jiran fitowar jasmine din
Ta turo kofa Ganin salman Haka tasan tayi readyn tambayar ta ne sai ta fiske ta sha kunu
Cikin sanyin murya mai gauraye da tashin hankali
Salma ta ce jasmine meye wannan yake yi a tattare dake kuma jinin meye yake binki haka?
Taji wani dum a zuciyan ta amma bata bari fuskan ta ya nuna ba
Cikin dauriya ta share maganan sai da salman ta sake nanata wa cikin fushi
Kafin ta dago tace,
Bakomai salma,ta kwace gwalin maganin tace
And stop checking my things bana so..
Salma ta juyo a fusace tace an miki bincike
Dont think am stupid mana
Daga ena kike jasmine?
me kika aikata ma kanki?
Tell me, pls tell me..wai fada kukayi da yaya ash ne? jin ta sake mata shiru ya sa ta sake nanatawa cikin tsawa da firgici
A lokacin Sosai jasmine ta tsorata amma sai tayi na maza tace yes ,fada mukayi da shi sai kuma me?
A raunane salma tace bakomai, and"
Wannan maganin da jinin fa ,shima fadan ne?
Tayi shiru nan ne hawaye suka soma sauko mata bul bul a face dinta
Salma ta fashe da kuka ta kamo ta tana girgiza ta tace ki fada da bakin ki jasmine
I cant believe my eyes kar kice min kin zubda ciki "?
Jasmine kam Kara sautin kukan ta tayi tace
Na zubar salma,
Babu amfanin shi i cant take it anymore..
Salma ta sake fashe wa da wani kukan har tana tsugunawa kasa tace
Wayyo Allah na Jasmine na shiga uku ,ennalihhi wa enna ilahi rajiun meyayi zafi haka?
Yanzu Baki tsoron Allah baki tsoron ki mutu a haka?
Wani irin laifi mijin ki yayi miki da zaki saka masa da wannan mummunan hukunci, akan me?
Cikin kukan jasmine tace, ba zaki gane bane salma
I think wannan ne kawai hanyar samun sauki a zuciyata
Salma ta tashi a hatsale cikin masifa ta ce sauki acikin zunubin?
Wani samun sauki ne acikin Halaka da fushin Ubangiji
Tell me now tana fada tana masifa
Ihun da salman ke mata ya sa ta dada rikicewa da nadaman aikata hakan amma tasan mai afkuwa ya riga ya afku
cikin kukan itama ta tashi tana fuskantar ta
Tace ' don kawai zaiyi aure , shine zai ce ma abun da ke ciki na biggest mistake of his life,?
To Me aciki don na cire kuskuren yaya Ash a ciki na.? Ya zan muku, na tsaya ana raina min hankali ana wasa da zuciya ta ko me kuke so?
Salma ta wanka mata mari,.cikin bacin rai tace kin bani kunya jasmine
u mean u left ur husband 's house donki kwabar da cikin sa don wani silly talks din da baki da tabbas akai?how cud you
Ena hankalin ki yake.
Cikin bacin rai da tsawa jasmine tace ban sani ba,kuma ehhhh, nayi duk abunda zanyi da cikin is my life.
Alhmdullhi tunda ke kinada rayuwa mai kyau tare da wanda yake sonki yasan darajar ki, sai ku cigaba da zama lpya
I dont need u ,i dont need ur help na riga nayi abunda naga ya dace nayi.
Salma ta budi baki zatayi magana ta dakatar da ita da cewa
U can save ur advices to someone else or
To ur unborn baby salma,nikam am out of here.
Cikin firgici salma ta damko ta ta dawo da ita tace jasmine mani kike fada ma haka ki sa ma zuciyan ki salama mana, ure upset calm down pls jasmine na roke ki
What u did was only wrong jasmine kinci amanar aure kinci amanan kanki
I dont think don miji yace zaiyi aure sai ace za'a tsaba dokan Allah wajen masa hukunci kiyi tunani ? Hawaye ne ke kan bin idon salman ta riko hannun ta tace
Wallhy Jasmine u have no idae how much yaya ash yake son cikin jikin ki"
He loves it with all of his soul am sure akwai dalilin daya sa yace is his biggest mistake
Pls give him achance ro explain is not too late ai zaki iya sake daukar masa wani kiyi hakuri.
Jasmine ta fincike hannun ta cikin fushi tace kin gama?
Look ,I dont bloody care how he feels ,all i know is bazan taba haifar masa dan mistake dinsa ba
If u are a friend and bazaki bani goyon baya ba.
Daga yau naja miki layi kowa yayi hanyar sa
Kaiwa nan ta ja jakanta da wayar ta anan waje bayan window ta suturta kanta ta bar gidan su salman cikin fushi.
Kuka salma keyi na fitar rai ta biyo ta waje da gudu amma ganin bayanta kawai tayi har ta samu adaidaita ta chale.
Sai tayi sauriin shiga gidan ta dauki wayar ta cikin kuka da firgici ta kira kamal ta sanar da shi komai.
'Da kyar shima yayi calming kansa bare ita da take shirin illata kanta don kuka
Sai ya katse wayar ya shiga neman layin ash
A gaggauce
Jasmine gidan mamy ta isa straight all dis while idon ta ya rufe zuciyan ta
Qage sai ma ta kasa kukan a fili
.ta shiga shiru ba kowa dan yanzu ne 7.30am ke shirin yi sai tayi zaman ta a falon mamyn tayi tagumi
Wulgawar mai aiki ta gani sai tabi bayan ta ta sa aka sanar da mamyn isowar ta.
Cikin 5 mints Hankali tashe mamy ta fito tana mamakin jin ance jasmine ne da asubah a gidan
Ko ajikin ta sai kyarma take yi ta ciki,ciwon cikin ma sam ta dena bashi dama ya dame ta komai ma ajikin ta yanzu bata saurara
kawai so take ta samu wanda zai karfafa mata gwiwa duk da ma tasan ta tafka laifi mai girma.
Jin muryan mamy ya sa zuciyan ta ya karaya tun kafin ta zauna
Tace jasmine?
Ke ce da sassafe haka ena ashween din?
Jin hakan ya sa ta tashi da sauri ta yo kan mamy tafada jikin ta ta sake wani razannanen kuka
Sai ta tsaya gim Sosai abun ya taba zuciyan musamman data yi iya bakin kokarin ta wajen sassasuta jasmine din amma taki fir sai yi take tana jan zuciya.
Hawaye har sun ciko idon mamy ta kamo hannun jasmine tace wani abu ne ya sami Ashween din ki fada min mana ?
A hankali ta dago kai tace ah,ah mamy lapyan sa lau,hankali tashe mamy
Tace to meye ne
Fada kuka yi ne?
Ko baki da lpya ne jasmine
Ai Wannan kukan naki yayi yawa pls talk to me mana.
Nan ma ta shiga yin wani sabon kukan a sanyaye har tana kan jan zuciya
A hankali ta budi baki cikin kukan tace
Mamy ni guduwa nayi agidan sa ..
Mamy ta dafa kirji ta buga salati tace akan me?
Hauka kike yi ,ko wani abun ne ya hada ku ki fada min mana,, wai shin ma ena yake ne ?
Jasmine Tace yana chan yola,
Shine tunda na tare gidan ya kawo wata mata muna zama da ita bayan budurwan sa ne
Sai ta dinga wulakan tani
Yanzu ma cewa yayi zai aure ta, nikuma nagaji sai na bar musu gidan na dawo nan sai ta fashe da kuka.
Mamy tace kikace tunda kika tare da wata acikin gidan ashween din?
A hankali ta gyada kai
Cikin Bacin rai mamy ta daka mata tsawa tace to meya hanaki fada min?
Tsoron sa ki keji ko eta ne kike tsoro
Meye suke miki a gidan ki fito fili ki gaya min jasmine kar na saba miki
Ta jinjina cikin jimami tace toh'Wace ce wannan din!!
Cikin kuka jasmine tace wanda ammy tace ya barta ya aure ni ne,sunan ta zahida
Mamy dan Allah kar ki komar dani can ni nagaji anan zan zauna..
Ta cigaba da kukan ta tana shaheekan jikin mamy
Hajya hadiza tayi shiru Ta dau lokaci tana calming kanta don tasan abunda zaisa jasmine har ta gudo abune mai tsanani sai dai in tana boye mata details..
Sai ta cigaba da raraahin ta Ta tabe baki tace lallai ma toh ashween zaka zo ka gamu dani ena nan ena jiran ka
Ke kuma Tashi muje ciki ki huta ,kukan ya isa haka,barni da shi kawai
Ta ja hannun jasmine suka haura sama.
*Toh ashween naka ta fara ure in soup😂🤣😂🤣*
*surriem*
[23/08, 05:43] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*PLS RESEND UR MESSAGES wallhy banda chat historyn kowa yanzu kuma nafara ganin sakonni kala kala kar kuce ban kula ba I LOST MY CHATs*
🎂🎂🎂🎂🎂
+1 is *MEELAT A.H.K*
May Allah bless you as u add another year to ur life.
Wllnp 💋❤
🎂🎂🎂🎂🎂
*Page▶73*
Ashween tsaban damuwar dake cikin ransa ranar a kan titi ya kwana cikin motar sa
Ko bacci bai samu yayi mai kyau ba.
Cikin haka kiran kamal ya shigo A firgice ya dauki wayar bai ma duba ba yace hello:: jasmine ,jasm....pls..
Kamal yayi saurin daga murya yana cewa aash pls relax dan ya dawo hayyacin sa
Sai ya lumshe ido cikin tsanani yace kamal, jasmine ta tafi ta barni tun jiya bangan ta ba
Kamal yace i know ,calm down ash,
Abunda ya sa ma na kira ka kenan
Yanzu salma ta fada min a wajen ta jasmine take a abuja.
Yayi wani sauke ajiyan zuciya yace alhamdulli
Kaga, bari naje na same ta inyaso zamuyi magana anjima bye.ya katse wayar bai jira ba
A guje ya bar kan titi ya shirya a gaggauce ya tafi abuja.
Jasmine kuwa tunda suka shiga ciki mamy ke shan cikin ta akan irin zaman da sukayi da ash da zahida...
Sun kai 200+ na mutum daya kacal
Daga nan ta soma dagowa ba lpya ba
Sai ta cigaba da maimaita kalman ennalihi wa enna ilaihi raji'un.
Jikin ta yayi sanyi musamman da taga har yanzu ashween na kan kiran layin baya kara sabida a silent yake
Sai ta yi tsaye itama tana jiran fitowar jasmine din
Ta turo kofa Ganin salman Haka tasan tayi readyn tambayar ta ne sai ta fiske ta sha kunu
Cikin sanyin murya mai gauraye da tashin hankali
Salma ta ce jasmine meye wannan yake yi a tattare dake kuma jinin meye yake binki haka?
Taji wani dum a zuciyan ta amma bata bari fuskan ta ya nuna ba
Cikin dauriya ta share maganan sai da salman ta sake nanata wa cikin fushi
Kafin ta dago tace,
Bakomai salma,ta kwace gwalin maganin tace
And stop checking my things bana so..
Salma ta juyo a fusace tace an miki bincike
Dont think am stupid mana
Daga ena kike jasmine?
me kika aikata ma kanki?
Tell me, pls tell me..wai fada kukayi da yaya ash ne? jin ta sake mata shiru ya sa ta sake nanatawa cikin tsawa da firgici
A lokacin Sosai jasmine ta tsorata amma sai tayi na maza tace yes ,fada mukayi da shi sai kuma me?
A raunane salma tace bakomai, and"
Wannan maganin da jinin fa ,shima fadan ne?
Tayi shiru nan ne hawaye suka soma sauko mata bul bul a face dinta
Salma ta fashe da kuka ta kamo ta tana girgiza ta tace ki fada da bakin ki jasmine
I cant believe my eyes kar kice min kin zubda ciki "?
Jasmine kam Kara sautin kukan ta tayi tace
Na zubar salma,
Babu amfanin shi i cant take it anymore..
Salma ta sake fashe wa da wani kukan har tana tsugunawa kasa tace
Wayyo Allah na Jasmine na shiga uku ,ennalihhi wa enna ilahi rajiun meyayi zafi haka?
Yanzu Baki tsoron Allah baki tsoron ki mutu a haka?
Wani irin laifi mijin ki yayi miki da zaki saka masa da wannan mummunan hukunci, akan me?
Cikin kukan jasmine tace, ba zaki gane bane salma
I think wannan ne kawai hanyar samun sauki a zuciyata
Salma ta tashi a hatsale cikin masifa ta ce sauki acikin zunubin?
Wani samun sauki ne acikin Halaka da fushin Ubangiji
Tell me now tana fada tana masifa
Ihun da salman ke mata ya sa ta dada rikicewa da nadaman aikata hakan amma tasan mai afkuwa ya riga ya afku
cikin kukan itama ta tashi tana fuskantar ta
Tace ' don kawai zaiyi aure , shine zai ce ma abun da ke ciki na biggest mistake of his life,?
To Me aciki don na cire kuskuren yaya Ash a ciki na.? Ya zan muku, na tsaya ana raina min hankali ana wasa da zuciya ta ko me kuke so?
Salma ta wanka mata mari,.cikin bacin rai tace kin bani kunya jasmine
u mean u left ur husband 's house donki kwabar da cikin sa don wani silly talks din da baki da tabbas akai?how cud you
Ena hankalin ki yake.
Cikin bacin rai da tsawa jasmine tace ban sani ba,kuma ehhhh, nayi duk abunda zanyi da cikin is my life.
Alhmdullhi tunda ke kinada rayuwa mai kyau tare da wanda yake sonki yasan darajar ki, sai ku cigaba da zama lpya
I dont need u ,i dont need ur help na riga nayi abunda naga ya dace nayi.
Salma ta budi baki zatayi magana ta dakatar da ita da cewa
U can save ur advices to someone else or
To ur unborn baby salma,nikam am out of here.
Cikin firgici salma ta damko ta ta dawo da ita tace jasmine mani kike fada ma haka ki sa ma zuciyan ki salama mana, ure upset calm down pls jasmine na roke ki
What u did was only wrong jasmine kinci amanar aure kinci amanan kanki
I dont think don miji yace zaiyi aure sai ace za'a tsaba dokan Allah wajen masa hukunci kiyi tunani ? Hawaye ne ke kan bin idon salman ta riko hannun ta tace
Wallhy Jasmine u have no idae how much yaya ash yake son cikin jikin ki"
He loves it with all of his soul am sure akwai dalilin daya sa yace is his biggest mistake
Pls give him achance ro explain is not too late ai zaki iya sake daukar masa wani kiyi hakuri.
Jasmine ta fincike hannun ta cikin fushi tace kin gama?
Look ,I dont bloody care how he feels ,all i know is bazan taba haifar masa dan mistake dinsa ba
If u are a friend and bazaki bani goyon baya ba.
Daga yau naja miki layi kowa yayi hanyar sa
Kaiwa nan ta ja jakanta da wayar ta anan waje bayan window ta suturta kanta ta bar gidan su salman cikin fushi.
Kuka salma keyi na fitar rai ta biyo ta waje da gudu amma ganin bayanta kawai tayi har ta samu adaidaita ta chale.
Sai tayi sauriin shiga gidan ta dauki wayar ta cikin kuka da firgici ta kira kamal ta sanar da shi komai.
'Da kyar shima yayi calming kansa bare ita da take shirin illata kanta don kuka
Sai ya katse wayar ya shiga neman layin ash
A gaggauce
Jasmine gidan mamy ta isa straight all dis while idon ta ya rufe zuciyan ta
Qage sai ma ta kasa kukan a fili
.ta shiga shiru ba kowa dan yanzu ne 7.30am ke shirin yi sai tayi zaman ta a falon mamyn tayi tagumi
Wulgawar mai aiki ta gani sai tabi bayan ta ta sa aka sanar da mamyn isowar ta.
Cikin 5 mints Hankali tashe mamy ta fito tana mamakin jin ance jasmine ne da asubah a gidan
Ko ajikin ta sai kyarma take yi ta ciki,ciwon cikin ma sam ta dena bashi dama ya dame ta komai ma ajikin ta yanzu bata saurara
kawai so take ta samu wanda zai karfafa mata gwiwa duk da ma tasan ta tafka laifi mai girma.
Jin muryan mamy ya sa zuciyan ta ya karaya tun kafin ta zauna
Tace jasmine?
Ke ce da sassafe haka ena ashween din?
Jin hakan ya sa ta tashi da sauri ta yo kan mamy tafada jikin ta ta sake wani razannanen kuka
Sai ta tsaya gim Sosai abun ya taba zuciyan musamman data yi iya bakin kokarin ta wajen sassasuta jasmine din amma taki fir sai yi take tana jan zuciya.
Hawaye har sun ciko idon mamy ta kamo hannun jasmine tace wani abu ne ya sami Ashween din ki fada min mana ?
A hankali ta dago kai tace ah,ah mamy lapyan sa lau,hankali tashe mamy
Tace to meye ne
Fada kuka yi ne?
Ko baki da lpya ne jasmine
Ai Wannan kukan naki yayi yawa pls talk to me mana.
Nan ma ta shiga yin wani sabon kukan a sanyaye har tana kan jan zuciya
A hankali ta budi baki cikin kukan tace
Mamy ni guduwa nayi agidan sa ..
Mamy ta dafa kirji ta buga salati tace akan me?
Hauka kike yi ,ko wani abun ne ya hada ku ki fada min mana,, wai shin ma ena yake ne ?
Jasmine Tace yana chan yola,
Shine tunda na tare gidan ya kawo wata mata muna zama da ita bayan budurwan sa ne
Sai ta dinga wulakan tani
Yanzu ma cewa yayi zai aure ta, nikuma nagaji sai na bar musu gidan na dawo nan sai ta fashe da kuka.
Mamy tace kikace tunda kika tare da wata acikin gidan ashween din?
A hankali ta gyada kai
Cikin Bacin rai mamy ta daka mata tsawa tace to meya hanaki fada min?
Tsoron sa ki keji ko eta ne kike tsoro
Meye suke miki a gidan ki fito fili ki gaya min jasmine kar na saba miki
Ta jinjina cikin jimami tace toh'Wace ce wannan din!!
Cikin kuka jasmine tace wanda ammy tace ya barta ya aure ni ne,sunan ta zahida
Mamy dan Allah kar ki komar dani can ni nagaji anan zan zauna..
Ta cigaba da kukan ta tana shaheekan jikin mamy
Hajya hadiza tayi shiru Ta dau lokaci tana calming kanta don tasan abunda zaisa jasmine har ta gudo abune mai tsanani sai dai in tana boye mata details..
Sai ta cigaba da raraahin ta Ta tabe baki tace lallai ma toh ashween zaka zo ka gamu dani ena nan ena jiran ka
Ke kuma Tashi muje ciki ki huta ,kukan ya isa haka,barni da shi kawai
Ta ja hannun jasmine suka haura sama.
*Toh ashween naka ta fara ure in soup😂🤣😂🤣*
*surriem*
[23/08, 05:43] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*PLS RESEND UR MESSAGES wallhy banda chat historyn kowa yanzu kuma nafara ganin sakonni kala kala kar kuce ban kula ba I LOST MY CHATs*
🎂🎂🎂🎂🎂
+1 is *MEELAT A.H.K*
May Allah bless you as u add another year to ur life.
Wllnp 💋❤
🎂🎂🎂🎂🎂
*Page▶73*
Ashween tsaban damuwar dake cikin ransa ranar a kan titi ya kwana cikin motar sa
Ko bacci bai samu yayi mai kyau ba.
Cikin haka kiran kamal ya shigo A firgice ya dauki wayar bai ma duba ba yace hello:: jasmine ,jasm....pls..
Kamal yayi saurin daga murya yana cewa aash pls relax dan ya dawo hayyacin sa
Sai ya lumshe ido cikin tsanani yace kamal, jasmine ta tafi ta barni tun jiya bangan ta ba
Kamal yace i know ,calm down ash,
Abunda ya sa ma na kira ka kenan
Yanzu salma ta fada min a wajen ta jasmine take a abuja.
Yayi wani sauke ajiyan zuciya yace alhamdulli
Kaga, bari naje na same ta inyaso zamuyi magana anjima bye.ya katse wayar bai jira ba
A guje ya bar kan titi ya shirya a gaggauce ya tafi abuja.
Jasmine kuwa tunda suka shiga ciki mamy ke shan cikin ta akan irin zaman da sukayi da ash da zahida...