Sashe 126
So Makamin Cuta Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zahida na gida bayan dawowar ta dan har yanzu tana ganin abun a idonta,kishi sosai take ji barin ma inta tuna wasa da hankalin ta da yayi tayi a yola da jasmine
.
Sai tace wannan wani irin rayuwa ne
Anya ashween duk don yana sona yake min haka?
He fooled me alots mena masa da zai min irin wannan karyan?
Abun na cin ta a rai sosai
Gashi ba halin masa wani abu bare uwa uba jasmine don ashraf ya riga ya mata tabaibayi ta rasa meke mata dadi
Gashi bata da wanda zai rarrashe ta bare ya bata shawara ita kadai ce
Duk sai taji bazata iya yin komai ba anan ma tasha cocaine dinta cikin dacin rai tana kukan bakin ciki har tayi bacci.
jasmine su biyun su ne a gidan ranar baki daya ba wanda ya leko su cewan su washe gari idan suka kammala karban bakin su zasu koma yola.
Washe gari sai 10 kamal ya zo tare da salma anan ma tare sukayi sabon abun kari su kaci Abinci ana hira gwanin sha'awa
Kirar jabir ya daga ashween daga wajen sai yace musu zaije ya same shi kawai daga inda yake sai su taho gida tare tunda baisan inda gidan ammy yake ba
Jasmine tace to ai ya kamata na shirya musu wani abu special shap shap kafin tazo
don haka sai tace yaya kamal kataimaka ka kaini market nayi siyayya kafin ya dawo pls.
Ash Bayason fitina ne amma da bazai kyale ta ta fita ba
yayi niyyar dama duk abunda ake bukata oda kawai zaiyi direct akawo musu
Sai salma tace nikam ba inda zan je suje su dawo ena jiran su
Nan ta karbe juniorr wanda dama a hannun Ashween yake tun zuwan su har ya sauya masa zobben gold dinsa da wani tsaddaden azurfa sakamakon Babu kyau ma da namiji ya sa gold a matsayin sutura a duniya.
Nan aka watse aka bar salma tana kimtsa inda suka ci abincin
Kamal da jasmine ne su suka fara fita a anguwar kafin ash ya biyo su a baya kowa yayi hanyar sa.
Dai dai nan zahida na dosowa anguwar itama da bindigan ta a mota don dama ta shirya ne tayi ma ashween barazanar kashe kanta in tazo har sai ya amince ya aure ta a ranan.
Anan bakin gate tayi parking mai gadi ya fito
Sai ya sanar da ita ai yanzu ash ya fita ko 10mint baiyi ba
Tace ta ena yabi sai ya mata nuni da hanya don shi harga Allah bai sani ba.
Ba shiri ta shiga motan ta ta juya a guje ta shari kwana ta bi kan hanya
Sharp shap jasmine ta kammala siyan abunda zata siya tana sauri kar suyo latti,
Lokacin kamal wayar sa tayi ringing da wani irin farin ciki akan fuskan sa ya dauka,
gaisuwa cike da abun dariya da barkwanci su kayi da Matar dake wayar sannan tace masa yazo kawai su gaisa
Jasmine kallo ta bishi da shi aranta tace ohhm dama ashe akanyi waya da yan mata ,i hope dai yaya na baya yi.
Kamal yana katse wayar kuwa ya juya da smiles a fuskan sa yace muje ki gaida kishiyar ki shap shap sai muje gida.
Ta dan turo baki kalar kishi tace kuma ai sai nafada mata.
Yayi dariya ya ja motar suna tafiya yana dada tsokanan ta kamar zata yi kuka don kishi
Jasmine tunda tasan dadin soyayya ta dawo ita sam bata son kishiya ko kadan a rayuwa.
Daf zasuyi kwana sai zahida ta hango su taga eh lallai fa jasmine ne gaban mota ga kuma kamal sai musu suke yi yanata dariya abunsa.
Ita ko zahida mamakin ganin hakan ya sa ta dada shan kwana ta cigaba da binsu a hankali
Suna isa suka sauka a wani haddaden estate bai shiga ba ya tsaya
itama zahida anan gefe wani lungu ta tsaya tana kallon su da kyau
A waje sai ya kira number matar yasa a handsfree muryan ta mai dadi ya bayyana yace ki fito mana sauri fa mukeyi gashi na taho miki da princess din mu maman baby ..
Jasmine ta dan harare shi tana sunkuyar da kai
Nan bada bata lokaci ba TANIA ta fito sanye da dogowar riga wanda ya mata kyau sosai ta baza brazillain hair dinta so cute
Smiles ta sa akan fuskan ta lokacin kamal yace ma jasmine Fito muje
Ba musu ta sauko don har yanzun bata mance fuskan tania ba
Suna kaiwa tania ta rungumi jasmine tace hey swthrt ,gaskiya kin kara kyau im so happy to see you ena ashween din?
Jasmine ta danyi smiles don harga Allah bata son tania har yanzu gani take zata sake shiga mata harkan mijin ta
Kamal na lura da ita sai dariyan taa yake
Tania ta cigaba da hirar ta da kamal tana fada masa tayi missing dinsu tun bayar auren ta a england basu sake haduwa ba
Kan jasmine sai ya daure tace ashe tania tayi aure ?
Cikin haka sai ga wani chokolaty very handsome guy ya fito nan suka gaisa tace masa hubby meet jasmine itace matar Ashween di na.
Ya mata smiles ita kam sam ta kasa fahimta shin wai da ba tania bane budurwan yaya? Yanzun har tayi aure hmmm ta dan tabe baki
Nan akayi hira sama sama wasa da dariya da kamal har tayi musu alkwarin zata zo ta duba su dukan su sai sukayi sallama da jasmine aka watse suka dawo cikin motar su
Lokacin zahida tayi wani wawan shan kwana tayi saurin bacewa daga wajen
Wani hanya daban tabi don gaba daya jinin dake gudana ajikin ta na neman daukewa
brain dinta na neman yayi busting sai tace makanta wai shin waye Ashween?
Me ya kawo shi rayuwa na?
Ta tsala wani ihu ita kadai tace tania tana raye??? kamal , kamal kamal...su biyun nan
duk munafukai na ne ashe?
Who are they? Tafada cikin wani hatsallaen kara
Nan ta birkice ta na hana zuciyan ta yarda da maganan mrs rod
Anya kuwa ashween ba wani abun ya sa shi shiga rayuwan ta ba.?
Im ba hakan bane meyasa komi take ganin daban yanzu.
Farko tania ne gaashi yau taga tania da ranta suna muamalan su da kamal normal.
Na biyu jasmine ne gashi ta gani da idon ta jiya cewa matar sa ce na gaskiya,tace hmmmm
Na uku ya yaudare ni akan shi bana miji bane saiga matar sa harda cikin wata biyu
Ashe karya yake min?
Everything is fake about ashween meyasa?
Anya ma soyyayyar mu ba fake bace?
Dole ne nasan matsayi na wajen sa dole ne nasan suwaye Ashween
Don haka da gudu tabi bayan su jasmine da kamal
Sukam suna tafiyan su normal nan yake gaya ma jasmine ai tania best friend din ash ne a makaranta bayan shi,yace bata da gata amma saboda ita tana da ilimi sosai aka bata schorlaship a makarantar mu, ashe bata da iyaye yar tsintuwa ce a hannun wani mai gadi take
amma data zo sanadiyar ashween ta samu duk wani rayuwar da take bukata daga ci sha sutura har kudin kashewa yana bata har muka girma muka tsaya da kan mu.
Kamal yace ba karya tania taso ashween ko dan ta biya shi alkhairin daya mata a rayuwa amma tunda ta lura yana da ke a zuciyan sa tunda chan sai ta cire sa a ranta ta bar miki shi .duk don kar ya saki a hidiman zahida shiyasa yace tania gf din sa ne.
Sosai jasmine ta jinjina labarin sai tace lallai kam no wonder bana ganin ta kwana biyu ashe dama karya ne ba gf dinsa bane duk ya sa min ciwon zuciya,Allah sarki shine har tayi aure abunta naji mata dadi
Kamal yace ehmm mrs kishi wallhy ku rage wani lokacin dan dole ake fada muku wani abun ta turo baki
Yana kokarin shan kwannan gidan ammy sukaji wani wawan taka mota a gaban su
Da sauri zahida ta yi juyi ta sha kwana ta taresu shikan sa kamal da kyar yayi control
Bata cikin hankalin ta don haka yana ganin ta yace zauna nan jasmine kar ki fito waje tsaban tsoro sai ta nitsu tana jiran taga me zai faru
Kamal na fitowa zahida ma ta sa kafa ta fito kan yace zai budi baki yayi magana ta dauke sa da bindiga tau tau har sau biyu a gefen hannu
Ta juyo tayi nuni ma jasmine tace maza fito ko na harbe cikin kin nan..
A tsorace jasmine ta fito tana karkarwa zahida ta kamo ta ,ta tura ta a mota suka bar kamal wajen kwance cikin jini.
*Tohm😑😑😑*
*surriem*
[23/08, 05:43] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Page▶89*
Jasmine kuka take yi ta rasa yadda zata yi musamman data ga hankalin zahida a tashe yake itama ba ta hayyacin ta ko kadan
Tsoron ta ma kar itama ta harbe ta ne yarda ta harbe kamal mercilessly.
Don haka ta cigaba da jero adduoi kala kala a bakin ta zahida batace uffan ba sai kuka take tana tuki da uban speed.
A lokacin zuciyan ta ya riga ya bushe yanzun zancen ya dawo sabowa bata ta kan ashraf
don ganin tania yau ya sa ta soma tunanin lallai akwai wani boyayyen al'amari game da su
Shiyasa ta ga dole me ma ta rike jasmine
Don dan tasan zai biyo ta kuma dole tasan gaskiyan lamarin sa.
Yau jamal ya diro nigeria bazata amma bai sanar da kowa ba sakamakon yana so yayi ma yan uwan sa surprise musamman ma ashween da ya sanar da shi matar sa yai zata tare.
Tun daga bakin kwana da ash ya dosu yake ganin taron mutane ga motar kamal a bude anyi cirko cirko ga ambulance.
gaban sa ne yayi wani irin faduwa ya kara sauri suka iso dai dai wajen, salma ne aka sa sai kuka take yi duk ta rude ana kokarin sa kamal a mota da gagggawa zasu tafi
asibiti
.
Sai tace wannan wani irin rayuwa ne
Anya ashween duk don yana sona yake min haka?
He fooled me alots mena masa da zai min irin wannan karyan?
Abun na cin ta a rai sosai
Gashi ba halin masa wani abu bare uwa uba jasmine don ashraf ya riga ya mata tabaibayi ta rasa meke mata dadi
Gashi bata da wanda zai rarrashe ta bare ya bata shawara ita kadai ce
Duk sai taji bazata iya yin komai ba anan ma tasha cocaine dinta cikin dacin rai tana kukan bakin ciki har tayi bacci.
jasmine su biyun su ne a gidan ranar baki daya ba wanda ya leko su cewan su washe gari idan suka kammala karban bakin su zasu koma yola.
Washe gari sai 10 kamal ya zo tare da salma anan ma tare sukayi sabon abun kari su kaci Abinci ana hira gwanin sha'awa
Kirar jabir ya daga ashween daga wajen sai yace musu zaije ya same shi kawai daga inda yake sai su taho gida tare tunda baisan inda gidan ammy yake ba
Jasmine tace to ai ya kamata na shirya musu wani abu special shap shap kafin tazo
don haka sai tace yaya kamal kataimaka ka kaini market nayi siyayya kafin ya dawo pls.
Ash Bayason fitina ne amma da bazai kyale ta ta fita ba
yayi niyyar dama duk abunda ake bukata oda kawai zaiyi direct akawo musu
Sai salma tace nikam ba inda zan je suje su dawo ena jiran su
Nan ta karbe juniorr wanda dama a hannun Ashween yake tun zuwan su har ya sauya masa zobben gold dinsa da wani tsaddaden azurfa sakamakon Babu kyau ma da namiji ya sa gold a matsayin sutura a duniya.
Nan aka watse aka bar salma tana kimtsa inda suka ci abincin
Kamal da jasmine ne su suka fara fita a anguwar kafin ash ya biyo su a baya kowa yayi hanyar sa.
Dai dai nan zahida na dosowa anguwar itama da bindigan ta a mota don dama ta shirya ne tayi ma ashween barazanar kashe kanta in tazo har sai ya amince ya aure ta a ranan.
Anan bakin gate tayi parking mai gadi ya fito
Sai ya sanar da ita ai yanzu ash ya fita ko 10mint baiyi ba
Tace ta ena yabi sai ya mata nuni da hanya don shi harga Allah bai sani ba.
Ba shiri ta shiga motan ta ta juya a guje ta shari kwana ta bi kan hanya
Sharp shap jasmine ta kammala siyan abunda zata siya tana sauri kar suyo latti,
Lokacin kamal wayar sa tayi ringing da wani irin farin ciki akan fuskan sa ya dauka,
gaisuwa cike da abun dariya da barkwanci su kayi da Matar dake wayar sannan tace masa yazo kawai su gaisa
Jasmine kallo ta bishi da shi aranta tace ohhm dama ashe akanyi waya da yan mata ,i hope dai yaya na baya yi.
Kamal yana katse wayar kuwa ya juya da smiles a fuskan sa yace muje ki gaida kishiyar ki shap shap sai muje gida.
Ta dan turo baki kalar kishi tace kuma ai sai nafada mata.
Yayi dariya ya ja motar suna tafiya yana dada tsokanan ta kamar zata yi kuka don kishi
Jasmine tunda tasan dadin soyayya ta dawo ita sam bata son kishiya ko kadan a rayuwa.
Daf zasuyi kwana sai zahida ta hango su taga eh lallai fa jasmine ne gaban mota ga kuma kamal sai musu suke yi yanata dariya abunsa.
Ita ko zahida mamakin ganin hakan ya sa ta dada shan kwana ta cigaba da binsu a hankali
Suna isa suka sauka a wani haddaden estate bai shiga ba ya tsaya
itama zahida anan gefe wani lungu ta tsaya tana kallon su da kyau
A waje sai ya kira number matar yasa a handsfree muryan ta mai dadi ya bayyana yace ki fito mana sauri fa mukeyi gashi na taho miki da princess din mu maman baby ..
Jasmine ta dan harare shi tana sunkuyar da kai
Nan bada bata lokaci ba TANIA ta fito sanye da dogowar riga wanda ya mata kyau sosai ta baza brazillain hair dinta so cute
Smiles ta sa akan fuskan ta lokacin kamal yace ma jasmine Fito muje
Ba musu ta sauko don har yanzun bata mance fuskan tania ba
Suna kaiwa tania ta rungumi jasmine tace hey swthrt ,gaskiya kin kara kyau im so happy to see you ena ashween din?
Jasmine ta danyi smiles don harga Allah bata son tania har yanzu gani take zata sake shiga mata harkan mijin ta
Kamal na lura da ita sai dariyan taa yake
Tania ta cigaba da hirar ta da kamal tana fada masa tayi missing dinsu tun bayar auren ta a england basu sake haduwa ba
Kan jasmine sai ya daure tace ashe tania tayi aure ?
Cikin haka sai ga wani chokolaty very handsome guy ya fito nan suka gaisa tace masa hubby meet jasmine itace matar Ashween di na.
Ya mata smiles ita kam sam ta kasa fahimta shin wai da ba tania bane budurwan yaya? Yanzun har tayi aure hmmm ta dan tabe baki
Nan akayi hira sama sama wasa da dariya da kamal har tayi musu alkwarin zata zo ta duba su dukan su sai sukayi sallama da jasmine aka watse suka dawo cikin motar su
Lokacin zahida tayi wani wawan shan kwana tayi saurin bacewa daga wajen
Wani hanya daban tabi don gaba daya jinin dake gudana ajikin ta na neman daukewa
brain dinta na neman yayi busting sai tace makanta wai shin waye Ashween?
Me ya kawo shi rayuwa na?
Ta tsala wani ihu ita kadai tace tania tana raye??? kamal , kamal kamal...su biyun nan
duk munafukai na ne ashe?
Who are they? Tafada cikin wani hatsallaen kara
Nan ta birkice ta na hana zuciyan ta yarda da maganan mrs rod
Anya kuwa ashween ba wani abun ya sa shi shiga rayuwan ta ba.?
Im ba hakan bane meyasa komi take ganin daban yanzu.
Farko tania ne gaashi yau taga tania da ranta suna muamalan su da kamal normal.
Na biyu jasmine ne gashi ta gani da idon ta jiya cewa matar sa ce na gaskiya,tace hmmmm
Na uku ya yaudare ni akan shi bana miji bane saiga matar sa harda cikin wata biyu
Ashe karya yake min?
Everything is fake about ashween meyasa?
Anya ma soyyayyar mu ba fake bace?
Dole ne nasan matsayi na wajen sa dole ne nasan suwaye Ashween
Don haka da gudu tabi bayan su jasmine da kamal
Sukam suna tafiyan su normal nan yake gaya ma jasmine ai tania best friend din ash ne a makaranta bayan shi,yace bata da gata amma saboda ita tana da ilimi sosai aka bata schorlaship a makarantar mu, ashe bata da iyaye yar tsintuwa ce a hannun wani mai gadi take
amma data zo sanadiyar ashween ta samu duk wani rayuwar da take bukata daga ci sha sutura har kudin kashewa yana bata har muka girma muka tsaya da kan mu.
Kamal yace ba karya tania taso ashween ko dan ta biya shi alkhairin daya mata a rayuwa amma tunda ta lura yana da ke a zuciyan sa tunda chan sai ta cire sa a ranta ta bar miki shi .duk don kar ya saki a hidiman zahida shiyasa yace tania gf din sa ne.
Sosai jasmine ta jinjina labarin sai tace lallai kam no wonder bana ganin ta kwana biyu ashe dama karya ne ba gf dinsa bane duk ya sa min ciwon zuciya,Allah sarki shine har tayi aure abunta naji mata dadi
Kamal yace ehmm mrs kishi wallhy ku rage wani lokacin dan dole ake fada muku wani abun ta turo baki
Yana kokarin shan kwannan gidan ammy sukaji wani wawan taka mota a gaban su
Da sauri zahida ta yi juyi ta sha kwana ta taresu shikan sa kamal da kyar yayi control
Bata cikin hankalin ta don haka yana ganin ta yace zauna nan jasmine kar ki fito waje tsaban tsoro sai ta nitsu tana jiran taga me zai faru
Kamal na fitowa zahida ma ta sa kafa ta fito kan yace zai budi baki yayi magana ta dauke sa da bindiga tau tau har sau biyu a gefen hannu
Ta juyo tayi nuni ma jasmine tace maza fito ko na harbe cikin kin nan..
A tsorace jasmine ta fito tana karkarwa zahida ta kamo ta ,ta tura ta a mota suka bar kamal wajen kwance cikin jini.
*Tohm😑😑😑*
*surriem*
[23/08, 05:43] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Page▶89*
Jasmine kuka take yi ta rasa yadda zata yi musamman data ga hankalin zahida a tashe yake itama ba ta hayyacin ta ko kadan
Tsoron ta ma kar itama ta harbe ta ne yarda ta harbe kamal mercilessly.
Don haka ta cigaba da jero adduoi kala kala a bakin ta zahida batace uffan ba sai kuka take tana tuki da uban speed.
A lokacin zuciyan ta ya riga ya bushe yanzun zancen ya dawo sabowa bata ta kan ashraf
don ganin tania yau ya sa ta soma tunanin lallai akwai wani boyayyen al'amari game da su
Shiyasa ta ga dole me ma ta rike jasmine
Don dan tasan zai biyo ta kuma dole tasan gaskiyan lamarin sa.
Yau jamal ya diro nigeria bazata amma bai sanar da kowa ba sakamakon yana so yayi ma yan uwan sa surprise musamman ma ashween da ya sanar da shi matar sa yai zata tare.
Tun daga bakin kwana da ash ya dosu yake ganin taron mutane ga motar kamal a bude anyi cirko cirko ga ambulance.
gaban sa ne yayi wani irin faduwa ya kara sauri suka iso dai dai wajen, salma ne aka sa sai kuka take yi duk ta rude ana kokarin sa kamal a mota da gagggawa zasu tafi
asibiti