Sashe 9
Zamba Cikin Aminci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tanti tace "Kai yau alhamis ba da gobe juma'a kuna shan zama sai hakuri daga bana da yarda Allah kun k'are muje ki yi wanka da sallah sai ki samu ki huta, tace to bari na gyada maman tare da kallon inda mahaifiyar ta take wada tun shigowar AFREEN da ta juyo ta kallesu ta mayar da kanta a tv, tace "Maman ya yuni gida" juyo tayi tace "Lafiya lau AFREEN kun taso ko? Jeki ki fito kizo kici abinci" amsawa AFREEN tayi da "Toh" tayi gaba Tanti na biye da ita suka shiga dakin, AFREEN tace "Wash Tanti duk nagaji" ta fada tana mai cire nik'af da hijab sannan ta rage kayan jikinta ta shige douche (toilet).
Bin bayan ta da kallo Tanti tayi har ta shige douche tare da sakin wani kalan murmushi mai nufin abubuwa da yawa wanda ita kadai ta san min hakan yake nufi tashi tayi daga bakin gadon da take ta nufi armoir tare da ciro ma AFREEN wata bleu (blue) d'in doguwar riga mara dogon hannu tare da hijab sannan tazo ta shinfid'a mata darduma ta aza kayan a gado sannan ta juya ta fita.
Minti biyu bayan fitar ta dawo d'oke da abinci ta ajiye kan moquette ta koma bakin gado ta zauna tana jiran fitowar ta.
Ba b'ata lokaci AFREEN ta fito ta nufi gaban madubi ta zauna ta fara shafe shafan ta na turare tana gamawa ta tsane gashin ta da abin busar da gashi, sannan ta taso tazo baki' gadon ida Tanti ta ajiye mata kayan da ta d'auka ta saka tace "tanti nagode" Tanti tayi murmushi ta ce "Miye kuma abin godiya dan nayi wa 'yata abu."
Murmushi itama tayi wanda ya sa fossette d'in ta fitowa tasaka doguwa riga tana me mika ma tantin chouchou ta saka mata k'arba tayi ta saka mata tace "Yi maza kiyi sallah ga abinci nan na kawo maki bama sai kinje table a manger (dinning) ba." Saka hijab kinta tayi ta nufi darmuma da tanti ta riga da shinfid'a mata.
Tana idar da sallah ta tashi ta linke dardumar ta maryar da ita ma ajiyar ta, dawo wa tayi gun da tanti ta ajiye mata abinci ta zauna ta bud'e tayi bismilah ta fara ci, tanti dake zaune bakin gado ta dawo da kallon ta gun AFREEN tace " Yaushe ne saukar ku."
AFREEN dake cin abinci ba tare da ta d'ago ba tace "Nan da wata guda da sati biyu insha Allah."
Tanti tace "to Allah ya kaimu gaskiya d'iyata kina da k'ok'ari sosai kinga fah an yi miki saukar alkur'ani mai girma tun da dad'e wa yanzu gashi za'a yi maki ta tahafiz (saukar harda) da litatafn adini to Allah taimaka a ci gaba da bada hima, yima za ki cinye abinci ki bani assiéte d'in na mayar sai ki kwanta ki futa kamin lokacin école d'in yamma yayi."
"Ai nama goshi" AFREEN ta fada tana mai mikewa ta koma cewa "Tanti gaskiya kina ji dani irin wanan hidimar da kike man ai ko mahaifiyata sai haka sedai nace Allah ya biyaki da gidan Aljannah ina alfahari dake a matsayi matar mahaifina ku abukiyar zama gun mamana sabida Tanti ke ba kishiya ba ce sedai abukiyar zama ke uwace ta gari wada samun irinta a fad'in duniyar sai an tona, yanzu ba kowa bane zai iya kula da d'an da banasa ba, mun gode sosai da kulawarki da soyayar ki a garemu."
Ajiyar zuciya Tanti ta saki tare da sakin murmushi tace "Haba AFREEN idan kika cemin haka ai sai naga kamar baki d'auke ni a matsayi uwa ba, gaskiya bana so ki daina."
"To tanti ai yaba kyauta tukwici dole ce ta sa nace haka amma na bari bazan sake ba kiyi hakuri." mikewa tanti tayi tare da d'aukar assiète tace to "Shikenan ya wuce tashi kije ki kwanta ki huta kan ajima sai na shigo na tayar dake kinji ko."
Tace "To tanti wai ina anti Khairat najita shiru ko batanan ne."
"A'a barci take shiyasa", daga nan ta juya ta bar dakin. Murmushi AFREEN tayi ta d'ane gado ba da jimawa ba barci ya kwashe ta.
**********
Niamey.......
AFREED da Ali na dawo wa daga masallaci suka nufi b'angaren Mama suna shiga suka tarar da ita ta gun salle à manger (dinning) da hannu ta masu nuni da su k'araso gun ta suka k'arasa kowa ya ja ma kansa kujera ya zauna tayi servir d'in su.
Sun fara cin abincin kenan Ali ya dago ya kali mama yace "Mama ina su fariya tunda munka dawo aiki ban gansu ba" dariya mama tayi AFREED kuwa yayi murmushi yace "Gaskiya mama yau girkin ki yayi dad'i" irin wannan santi haka". Ali Sosa kan sa yayi tare da cewa "Kashe yanzu nan wai santi ne nayi gaskiya mama girki yayi dad'i sosai, amma su na ina wly seda na fara cin abincin ma na tuna Allah bar mana ke mamamu" tace "Amin abba na, suna gidan tanti ku d'azu karim yazo ya tafi da su daga tasuwar daga école kaya kawai suka canza ya tafi dasu, amma yanzu nasan suna bisa hanya tunda bacan za su kwana ba."
"To Allah dawo dasu lafiya Ali ya fad'a AFREED da mama suka amsa da "Ameen."
Ba su kai ga rufe baki ba a kayi sallama aka shigo falon, wasu 'yan mata ne da ba zasu wuce 18 ans ba suka shigo kyawawa kamanin su guda wankan tarwada masu matsakaicin jiki tsayin su daidai da su bai masu yawa ba da kagan su kasan yan biyu ne, da gudu suka nufi salle à manger guda ta rungume Ali guda kuwa AFREED.
"Oyoyo su yaya tun mun taso makaranta bamu ganku ba" murmushi AFREED yayi yace farissa ni narasa ranar da zaku girma wallahi? a tare suka sakesu tare da zuwa suka zauna suka saki murmushi a tare fariya tace "Mama wai yaya na tambaya yaushe zamu girma? 'Yar dariya tayi tare dace "Sai ranar dana kaiku d'akin mijin ku." da sauri farisa tace "To yaya kaji mama ta fad'a maka.
Yiyai kamar baiji ba yace "Mita ce" fariya tayi saurin magana tace "Mama tace sai ta mana aure," hararen wasa yayi mata yace "Ko kunya baki ji" dariya tayi ta sunne kai, Ali yace "Fariya aure takeso mama tunda har a gaban mu take maganar aure."
Da sauri tare da zaro ido fariya tace "Wallahi mama ba haka nake nufi ba kawai na maimaita abinda kika fad'a ne , shine nayi laifi."
Girgiza kai mama tayi sannan tace "Sai mi idan aure suke so tunda ku manyan banza har yanzu kun kasa fitar da mata kuyi aure, ai dole su na ma su aure ko hakan zai sa ku manyan ku san ciwon kanku, ku na kallo zan wanke su na kaisu d'akin su, amma kuma mahaifinku na dawo wa zan sa ya zab'a maku wada ya ga dama ya aura maku."
Da sauri AFREED da Ali suka waro ido suna kallon ta a tatare sukace "A zab'a mana kamar ya? Sai kace wasu mata, auren dole kenan fah wanan ai sai mace, mu da ba mata ba."
"Haka kuka ce to kuyi fatan Allah dawo da mahaifinku lafiya ku ga ikon Allah, zanga abinda zakuyi idan muka yanke hukunci a kanku."
"Dan Allah Mama ki daina fad'ar haka gaskiya duk a nawa muke da za'aga kamar mun jima ba muyi aure ba, Mama ki kwantar da hankalin ki kina nan har gida zamu kawo maki su ki gansu insha Allah."
"Ba wani ni za kuma wayo baku isa ba." AFREED da ke kallon su baice komi ba yace "Ali gaka tashi mu tafiyar mu inaga Mama ta gaji damu tunda so take mu bar mata gidan ta shiyasa takeso muyi aure duk a nawa muke ba wani girma mukayi ba amma Mama ta dage sai munyi aure."
"Umm!!! Dube su ko kunya basa ji wai suce ma kansu a nawa suke mahaifin naku ai na nan tafe cikin satin nan zanga in kun girma ko baku girma ba ko su fariya ba sucewa basu girma ba barku k'artin banza k'artin wofi."
Mikewa AFREED yayi tare da barin gun ya koma cikin salon Ali ma ya biyo bayan shi suka zauna kan kujerun.
Farisa tace "Gaskiya mama kada a yiwa su yaya auren dole a barsu su zab'a ko mu ai ba a mana auren dole ba bare su kinga Mama ki barsu kina zaman ki zasu kawo maki surukai."
"Humm ke kinga alamu aure a gaban su kin tab'a jin sun yi maganar aure ko da sau daya ne shekaru ja suke kuma mutun bai cika mutun sai ya ajiye iyali, lokacin kowa zai dinga kallon ka da daraja, kinga k'ara Ali da AFREED shi zai iya samo matar aure to AFREED fah ko kallon mace bai yi bare har tayi mashi yaji ya na son ta har yayi maganar aure, bai da wanan niyar ko kadan a zuciyar shi."
Fariya tace "Hakane Mama kuma kinga hada lokaci bayi ba idan lokaci yayi su zasu fitar da kansu ba sai kun masu maganar ba kidai d'an k'ara masu lokaci kinji Mama."
To shikenan zan k'ara masu lokaci muga yanda Allah zaiyi....
Tashi sukayi suka bar gun cin abincin tare da kiran mai aiki dan tazo ta gyara wurin cin abincin.
Suma shigo wa sukayi cikin falon tare da zauna saman moquette (carpet) mahaifiyar ta su kuwa ta zauna kan d'aya daga cikin kujerun dake solon (falon) d'in. Sun jima suna fira kamin su AFREED suka mike su masu saida safe tare da barin falon su ka nufi nasu b'angaren.
Suna shiga kowa ya nufi d'akin shi don yi shirin bacci...........
**************
Tuchen Labarin:
Bin bayan ta da kallo Tanti tayi har ta shige douche tare da sakin wani kalan murmushi mai nufin abubuwa da yawa wanda ita kadai ta san min hakan yake nufi tashi tayi daga bakin gadon da take ta nufi armoir tare da ciro ma AFREEN wata bleu (blue) d'in doguwar riga mara dogon hannu tare da hijab sannan tazo ta shinfid'a mata darduma ta aza kayan a gado sannan ta juya ta fita.
Minti biyu bayan fitar ta dawo d'oke da abinci ta ajiye kan moquette ta koma bakin gado ta zauna tana jiran fitowar ta.
Ba b'ata lokaci AFREEN ta fito ta nufi gaban madubi ta zauna ta fara shafe shafan ta na turare tana gamawa ta tsane gashin ta da abin busar da gashi, sannan ta taso tazo baki' gadon ida Tanti ta ajiye mata kayan da ta d'auka ta saka tace "tanti nagode" Tanti tayi murmushi ta ce "Miye kuma abin godiya dan nayi wa 'yata abu."
Murmushi itama tayi wanda ya sa fossette d'in ta fitowa tasaka doguwa riga tana me mika ma tantin chouchou ta saka mata k'arba tayi ta saka mata tace "Yi maza kiyi sallah ga abinci nan na kawo maki bama sai kinje table a manger (dinning) ba." Saka hijab kinta tayi ta nufi darmuma da tanti ta riga da shinfid'a mata.
Tana idar da sallah ta tashi ta linke dardumar ta maryar da ita ma ajiyar ta, dawo wa tayi gun da tanti ta ajiye mata abinci ta zauna ta bud'e tayi bismilah ta fara ci, tanti dake zaune bakin gado ta dawo da kallon ta gun AFREEN tace " Yaushe ne saukar ku."
AFREEN dake cin abinci ba tare da ta d'ago ba tace "Nan da wata guda da sati biyu insha Allah."
Tanti tace "to Allah ya kaimu gaskiya d'iyata kina da k'ok'ari sosai kinga fah an yi miki saukar alkur'ani mai girma tun da dad'e wa yanzu gashi za'a yi maki ta tahafiz (saukar harda) da litatafn adini to Allah taimaka a ci gaba da bada hima, yima za ki cinye abinci ki bani assiéte d'in na mayar sai ki kwanta ki futa kamin lokacin école d'in yamma yayi."
"Ai nama goshi" AFREEN ta fada tana mai mikewa ta koma cewa "Tanti gaskiya kina ji dani irin wanan hidimar da kike man ai ko mahaifiyata sai haka sedai nace Allah ya biyaki da gidan Aljannah ina alfahari dake a matsayi matar mahaifina ku abukiyar zama gun mamana sabida Tanti ke ba kishiya ba ce sedai abukiyar zama ke uwace ta gari wada samun irinta a fad'in duniyar sai an tona, yanzu ba kowa bane zai iya kula da d'an da banasa ba, mun gode sosai da kulawarki da soyayar ki a garemu."
Ajiyar zuciya Tanti ta saki tare da sakin murmushi tace "Haba AFREEN idan kika cemin haka ai sai naga kamar baki d'auke ni a matsayi uwa ba, gaskiya bana so ki daina."
"To tanti ai yaba kyauta tukwici dole ce ta sa nace haka amma na bari bazan sake ba kiyi hakuri." mikewa tanti tayi tare da d'aukar assiète tace to "Shikenan ya wuce tashi kije ki kwanta ki huta kan ajima sai na shigo na tayar dake kinji ko."
Tace "To tanti wai ina anti Khairat najita shiru ko batanan ne."
"A'a barci take shiyasa", daga nan ta juya ta bar dakin. Murmushi AFREEN tayi ta d'ane gado ba da jimawa ba barci ya kwashe ta.
**********
Niamey.......
AFREED da Ali na dawo wa daga masallaci suka nufi b'angaren Mama suna shiga suka tarar da ita ta gun salle à manger (dinning) da hannu ta masu nuni da su k'araso gun ta suka k'arasa kowa ya ja ma kansa kujera ya zauna tayi servir d'in su.
Sun fara cin abincin kenan Ali ya dago ya kali mama yace "Mama ina su fariya tunda munka dawo aiki ban gansu ba" dariya mama tayi AFREED kuwa yayi murmushi yace "Gaskiya mama yau girkin ki yayi dad'i" irin wannan santi haka". Ali Sosa kan sa yayi tare da cewa "Kashe yanzu nan wai santi ne nayi gaskiya mama girki yayi dad'i sosai, amma su na ina wly seda na fara cin abincin ma na tuna Allah bar mana ke mamamu" tace "Amin abba na, suna gidan tanti ku d'azu karim yazo ya tafi da su daga tasuwar daga école kaya kawai suka canza ya tafi dasu, amma yanzu nasan suna bisa hanya tunda bacan za su kwana ba."
"To Allah dawo dasu lafiya Ali ya fad'a AFREED da mama suka amsa da "Ameen."
Ba su kai ga rufe baki ba a kayi sallama aka shigo falon, wasu 'yan mata ne da ba zasu wuce 18 ans ba suka shigo kyawawa kamanin su guda wankan tarwada masu matsakaicin jiki tsayin su daidai da su bai masu yawa ba da kagan su kasan yan biyu ne, da gudu suka nufi salle à manger guda ta rungume Ali guda kuwa AFREED.
"Oyoyo su yaya tun mun taso makaranta bamu ganku ba" murmushi AFREED yayi yace farissa ni narasa ranar da zaku girma wallahi? a tare suka sakesu tare da zuwa suka zauna suka saki murmushi a tare fariya tace "Mama wai yaya na tambaya yaushe zamu girma? 'Yar dariya tayi tare dace "Sai ranar dana kaiku d'akin mijin ku." da sauri farisa tace "To yaya kaji mama ta fad'a maka.
Yiyai kamar baiji ba yace "Mita ce" fariya tayi saurin magana tace "Mama tace sai ta mana aure," hararen wasa yayi mata yace "Ko kunya baki ji" dariya tayi ta sunne kai, Ali yace "Fariya aure takeso mama tunda har a gaban mu take maganar aure."
Da sauri tare da zaro ido fariya tace "Wallahi mama ba haka nake nufi ba kawai na maimaita abinda kika fad'a ne , shine nayi laifi."
Girgiza kai mama tayi sannan tace "Sai mi idan aure suke so tunda ku manyan banza har yanzu kun kasa fitar da mata kuyi aure, ai dole su na ma su aure ko hakan zai sa ku manyan ku san ciwon kanku, ku na kallo zan wanke su na kaisu d'akin su, amma kuma mahaifinku na dawo wa zan sa ya zab'a maku wada ya ga dama ya aura maku."
Da sauri AFREED da Ali suka waro ido suna kallon ta a tatare sukace "A zab'a mana kamar ya? Sai kace wasu mata, auren dole kenan fah wanan ai sai mace, mu da ba mata ba."
"Haka kuka ce to kuyi fatan Allah dawo da mahaifinku lafiya ku ga ikon Allah, zanga abinda zakuyi idan muka yanke hukunci a kanku."
"Dan Allah Mama ki daina fad'ar haka gaskiya duk a nawa muke da za'aga kamar mun jima ba muyi aure ba, Mama ki kwantar da hankalin ki kina nan har gida zamu kawo maki su ki gansu insha Allah."
"Ba wani ni za kuma wayo baku isa ba." AFREED da ke kallon su baice komi ba yace "Ali gaka tashi mu tafiyar mu inaga Mama ta gaji damu tunda so take mu bar mata gidan ta shiyasa takeso muyi aure duk a nawa muke ba wani girma mukayi ba amma Mama ta dage sai munyi aure."
"Umm!!! Dube su ko kunya basa ji wai suce ma kansu a nawa suke mahaifin naku ai na nan tafe cikin satin nan zanga in kun girma ko baku girma ba ko su fariya ba sucewa basu girma ba barku k'artin banza k'artin wofi."
Mikewa AFREED yayi tare da barin gun ya koma cikin salon Ali ma ya biyo bayan shi suka zauna kan kujerun.
Farisa tace "Gaskiya mama kada a yiwa su yaya auren dole a barsu su zab'a ko mu ai ba a mana auren dole ba bare su kinga Mama ki barsu kina zaman ki zasu kawo maki surukai."
"Humm ke kinga alamu aure a gaban su kin tab'a jin sun yi maganar aure ko da sau daya ne shekaru ja suke kuma mutun bai cika mutun sai ya ajiye iyali, lokacin kowa zai dinga kallon ka da daraja, kinga k'ara Ali da AFREED shi zai iya samo matar aure to AFREED fah ko kallon mace bai yi bare har tayi mashi yaji ya na son ta har yayi maganar aure, bai da wanan niyar ko kadan a zuciyar shi."
Fariya tace "Hakane Mama kuma kinga hada lokaci bayi ba idan lokaci yayi su zasu fitar da kansu ba sai kun masu maganar ba kidai d'an k'ara masu lokaci kinji Mama."
To shikenan zan k'ara masu lokaci muga yanda Allah zaiyi....
Tashi sukayi suka bar gun cin abincin tare da kiran mai aiki dan tazo ta gyara wurin cin abincin.
Suma shigo wa sukayi cikin falon tare da zauna saman moquette (carpet) mahaifiyar ta su kuwa ta zauna kan d'aya daga cikin kujerun dake solon (falon) d'in. Sun jima suna fira kamin su AFREED suka mike su masu saida safe tare da barin falon su ka nufi nasu b'angaren.
Suna shiga kowa ya nufi d'akin shi don yi shirin bacci...........
**************
Tuchen Labarin: