Sashe 2
Zamba Cikin Aminci Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Murmushi ne dauke ga fuskar mahaifiyar tata ta lokacin da ta dago tana mai amsa mata salama oyoyo AFREEN dina diyar albarka karaso ki zauna wada aka kira da AFREEN ta karaso ta zauna kusa da mahaifiyar ta da murmushi a fuskar tace Maman sannu da gida yawa AFREEN ya akayi yau kuka jima baku taso daga makaranta tunda zu nike falon kasa inajiran zuwan ki har nagaji da zama na taso na tafowa ta daki dan nayi sallah danaga lokaci yayi, AFREEN tace wly Maman wani exercise ne mukayi na mass mai wahalar gaske duk ya caza mana kwakwalwa sai fah 12:30 muka fito daga aji kuma sai na karbi peper excercise din ga malamin mu nayi copin ta a wani shago da ke jikin ecole (school)din tamu sabida inaso nasake yinta a gida sanan na mayar masa da tasa tarkardar sanan natafo gida da copie din danayi, kamin na nufo gida 12:50 tayi shiyasa gashi har lokacin komawar mu da yamma ya kusa tayi maganar cikin wata irin murya me nuna nutsasiyace yarinyar ce, mahaifiyar tata tace gaskiya kam yanzu karatu se kun kara bada hima sabida kuna shekarar ku ta karshe kinga ga exam din ku na karshan shekara sai kun shirya masa tun yanzu fa ba se lokaci ya kure maka kinga kuma in mutun na son samin cikar burin shi dole sai ya wahala kamin ya ke cin ma nasara dan haka AFREEN a dage da karatu nasan bakida wasa amma akara saman wanda akeyi Allah dai ya taimaka kuma yamaki albarka tace ameen Maman bari naje na kwanta koda na minti 30 kamin lokaci ya karasa yi ta na fadar haka tare da mikewa tsaye maman tace to jeki amma kitabatar da kinyi Sallah kamin ki kwonta tace maman ai har nayi sallah da wanka kamin na shigo nan to madala kinci abinci ma kuwa a'a maman ban jin yunwa AFREEN ta fada a takaice, maman tace ko alama, yama zaki cemin bakin jin yunwa alhalin daga makaranta kike nasa da har kikaje kika dawo baki ci komi ba muje nazu ba miki abinci kici ina aka taba yin karatu ba cin abinci sai mutun ma yakasa gane abinda ake koya masa maman ta fada tana mikewa daga zaman da take ta nufi kofa kamin takai ga fita dakin AFREEN tace to Maman ga ribon ku daure min gashi na ni nakasa amsa ribon din Maman tayi ta daure mata gashi tareda juyawa ta bar daki ba musu AFREEN tabi bayan ta suna sabka down stairs din suka nufi dinning table taja kujera ta zauna maman zata zuba mata abincin tayi maza ta karba tace Maman bari dan Allah zan zuba ma maman ta barmata ta zuba tare da komawa cikin falon ta zauna daya daga cikin kujerun dake falon tana ganin maman tabar dinning ta fara cin abinci, ba dayawa taci ta tashi ta nufi cikin falon tace maman na koshi fah maman tace kedai AFREEN bakya son cin abinci ko??? to tashi ki tafi ki kwanta ki futa amma da dadare sai kinci da yawa to maman insha Allah
Tashi tayi ta nufi dakin ta tana shiga tayi kan gado ta kwanta tare dayin bismillah hade da karanta adu'o in da ake karan tawa idan za'ayi bacci, bata jima da kwanciya ba barci yayi awon gaba da ita.
Maman na zaune a falo tana kalon TV aka bude kofar wani daki wada ke daya daga cikin bedroom din dake falon wata farar mata doguwa mai matsakaicin jiki tafito daga dakin ta karaso cikin falon ta zauna tace Maman fauzia barka da warhaka barka dai umman Zeinab har kin fito tace eh a takaice daganan ba wanda yasake cewa komi falon yayi shiru baka jin motsin Komi tv sunfi minti 10 a wajan kamin ake kara bude wata kofar nan ma dai wata matar ce ta fito ita ba doguwa ba kuma ba gajeriya amma wanan baka ce kuma macha Allah tana na dan jikin amma ba irin mai yawan nan ba, murmushi dauke a fuskar ta karaso falon ta nemi guri ta zauna tare da furta sanun ku da futawa a tare suka juyo suka amsa wada aka kira da Maman fauzia tace Tanti yara yau najiki shuru tun dazu baki fito ba injin dai lafiya tanti yara tace wly Maman fauzia kaina ne naji ya na min ciwo shiyasa amma koda nayi sallah nasha magani wanzu kam da sauki cikin nuna kulawa Maman fauzia tace Allah Sarki da bacci ma kikayi da shikenan da kin tashi sai kiji kin warware tanti yara tace a'a bama sai na kwanta ba yayi sauki ina yata sabida itama nafito Maman fauzia tace Allah kara sauki tana ciki dakin ta tana bacci kin san yau sai kusan 1:00 tazo gida tace wani exercise aka basu mai zafi shiyasa suka jima a makaranta Allah sarki diyata ta kwaso gajiya kenan gashi kuma lokacin komawa na yama yayi Tanti yara tafada hade da daga kanta a saman bangon falon tare da kalon agogon dake manne da bango tace kinga ma har 2:20 tayi bari naje na tasheta kada ta makara Tanti yara tafada tare da mikewa tana mai nufar dakin AFREEN murmushi kawai Maman su fauzia tayi tareda maida hankalin ta ga TV umman Zeinab dake wajan batasa masu baki a maganar suba tabi bayan Tanti yara da harara tace wajan neman a sanka har a manta dakai Allah rabamu da shishigi da cusa kai taja wani dogon tsaki hade da mikewa ta nufi dakin abinta binta da kalo Maman fauzia tayi har ta shige dakin ta banko kofar Maman fauzia ta girgiza kanta tace Allah ya shirya sabida ita yanzu abin umman Zeinab ya daina bata mamaki
Tanti yara nashiga dakin AFREEN bata sameta a ciki ba amma taji kara ruwa a toillet alamun tana ciki hakan yasa ta nemi gefan gado ta zauna tana jiran fitowarta bayan kamar minti 5 da zaman ta aka turo kofar bayin AFREEN dake ciki ta fito daure da da tawel da alma wanka tayi, bata lura da tanti yara dake cikin dakin ba kawai ta nufi wajan dressing mirror ta zauna tana mai tsane jikinta kamar daga sama taji murya Tanti nacewa AFREEN diyata har kin fito da sauri ta juyo ta sauke mayan idanun akan Tanti ta saki wani kayatacan murmushi tare da tasowa ta nufo wajan tanti da sauri tare da rungume ta tace tanti na yanzu nake cewa idan na shirya sai naje wajanki kamin na fuce makaranta sai gashima Allah ya kawomin ke Tanti tayi dariya tare raba jikin da na AFREEN tace kai AFREEN kedai kinki girma dubi fa yanzu da a tsaye nake da kin kayar dani wai yaushe zaki girma ki daina shirme cike da shagaba AFREEN tace wlh tanti nidai bason na wani girma nayi zamana a haka ya fimin tanti ta dafe kanta tace kinji shirmen ko bafa kiyi kiba nake cewa ba a'a nufi na yaushe zakiyi hankali tanti ina fa da hankali kinga fa shekara ta har 18 fah AFREEN ta fada tana mai turo dan karamin bakinta cike da shagwaba to shikenan naji jeki ki shirya ki karasa shiryawa kada kiyin lati AFREEN tace to tashi tayi daga gaban Tantin ta koma ta zauna gaban dressing mirror tafara shafa mai da turare cikin nutsuwa take komi ha ta gama shirya wa cikin wata hadiya doguwa riga ta Atanfa da ta karbi jikin tayi matukar yi mata kyau saka safarta ta hannu da ta kafa tayi tare da dauko dogon hijabin ta tasaka har ya najan kasa taje ta sake bude wardrobe ta ciro nikaf ta ruke a hannu ta juyo wajan tanti da tunda tafara shiryawa take kalonta tace tanti na kamala ajiyar zuciya tanti ta sauke tace waike AFREEN yaushe zaki daina irin wanan shigar haka an ce mutun ko fuskar sa ba ya bari a gani to koni dai ni dake da aure a kaina bana irin wanan shigar taki to wai tayaya wani zai ganki yaji yana sonki har ayi wata maganar aure a cikin wanan shigar du wanda ya ganki zaiyi zaton matar wani baban malami ce ke
AFREEN ta waro idanu ta tareda turo dan garamin bakin ta tace tanti ni ina ruwana da wani kuma nida ke harakar karatu na nidai nafison nayi shigana a haka kofa cikin class bana cire nikaf dina tanti kinga fa shekarana biyu yanzu ina cikin ta uku a school din mu amma bu wanda ya taba ganin fuska na kwanaki da aka kawo mamu wani sabon malami yace dole sai na bude fuska na ko na fitar masa daga aji ni kuma nafita bayan fitana wai yake tambayar yan ajimu wai miyasa bana bude fuskana sukace ce masa suma basu sani ba suma tunda suke basu taba gani fuska na ba ko ance na bude bana budewa sai kawai yace aje acemin na dawo nazo na zauna haka na dawo ajin na zauna ba tareda na fida nikaf din ba amma ana ganin eye dina.
Tashi tayi ta nufi dakin ta tana shiga tayi kan gado ta kwanta tare dayin bismillah hade da karanta adu'o in da ake karan tawa idan za'ayi bacci, bata jima da kwanciya ba barci yayi awon gaba da ita.
Maman na zaune a falo tana kalon TV aka bude kofar wani daki wada ke daya daga cikin bedroom din dake falon wata farar mata doguwa mai matsakaicin jiki tafito daga dakin ta karaso cikin falon ta zauna tace Maman fauzia barka da warhaka barka dai umman Zeinab har kin fito tace eh a takaice daganan ba wanda yasake cewa komi falon yayi shiru baka jin motsin Komi tv sunfi minti 10 a wajan kamin ake kara bude wata kofar nan ma dai wata matar ce ta fito ita ba doguwa ba kuma ba gajeriya amma wanan baka ce kuma macha Allah tana na dan jikin amma ba irin mai yawan nan ba, murmushi dauke a fuskar ta karaso falon ta nemi guri ta zauna tare da furta sanun ku da futawa a tare suka juyo suka amsa wada aka kira da Maman fauzia tace Tanti yara yau najiki shuru tun dazu baki fito ba injin dai lafiya tanti yara tace wly Maman fauzia kaina ne naji ya na min ciwo shiyasa amma koda nayi sallah nasha magani wanzu kam da sauki cikin nuna kulawa Maman fauzia tace Allah Sarki da bacci ma kikayi da shikenan da kin tashi sai kiji kin warware tanti yara tace a'a bama sai na kwanta ba yayi sauki ina yata sabida itama nafito Maman fauzia tace Allah kara sauki tana ciki dakin ta tana bacci kin san yau sai kusan 1:00 tazo gida tace wani exercise aka basu mai zafi shiyasa suka jima a makaranta Allah sarki diyata ta kwaso gajiya kenan gashi kuma lokacin komawa na yama yayi Tanti yara tafada hade da daga kanta a saman bangon falon tare da kalon agogon dake manne da bango tace kinga ma har 2:20 tayi bari naje na tasheta kada ta makara Tanti yara tafada tare da mikewa tana mai nufar dakin AFREEN murmushi kawai Maman su fauzia tayi tareda maida hankalin ta ga TV umman Zeinab dake wajan batasa masu baki a maganar suba tabi bayan Tanti yara da harara tace wajan neman a sanka har a manta dakai Allah rabamu da shishigi da cusa kai taja wani dogon tsaki hade da mikewa ta nufi dakin abinta binta da kalo Maman fauzia tayi har ta shige dakin ta banko kofar Maman fauzia ta girgiza kanta tace Allah ya shirya sabida ita yanzu abin umman Zeinab ya daina bata mamaki
Tanti yara nashiga dakin AFREEN bata sameta a ciki ba amma taji kara ruwa a toillet alamun tana ciki hakan yasa ta nemi gefan gado ta zauna tana jiran fitowarta bayan kamar minti 5 da zaman ta aka turo kofar bayin AFREEN dake ciki ta fito daure da da tawel da alma wanka tayi, bata lura da tanti yara dake cikin dakin ba kawai ta nufi wajan dressing mirror ta zauna tana mai tsane jikinta kamar daga sama taji murya Tanti nacewa AFREEN diyata har kin fito da sauri ta juyo ta sauke mayan idanun akan Tanti ta saki wani kayatacan murmushi tare da tasowa ta nufo wajan tanti da sauri tare da rungume ta tace tanti na yanzu nake cewa idan na shirya sai naje wajanki kamin na fuce makaranta sai gashima Allah ya kawomin ke Tanti tayi dariya tare raba jikin da na AFREEN tace kai AFREEN kedai kinki girma dubi fa yanzu da a tsaye nake da kin kayar dani wai yaushe zaki girma ki daina shirme cike da shagaba AFREEN tace wlh tanti nidai bason na wani girma nayi zamana a haka ya fimin tanti ta dafe kanta tace kinji shirmen ko bafa kiyi kiba nake cewa ba a'a nufi na yaushe zakiyi hankali tanti ina fa da hankali kinga fa shekara ta har 18 fah AFREEN ta fada tana mai turo dan karamin bakinta cike da shagwaba to shikenan naji jeki ki shirya ki karasa shiryawa kada kiyin lati AFREEN tace to tashi tayi daga gaban Tantin ta koma ta zauna gaban dressing mirror tafara shafa mai da turare cikin nutsuwa take komi ha ta gama shirya wa cikin wata hadiya doguwa riga ta Atanfa da ta karbi jikin tayi matukar yi mata kyau saka safarta ta hannu da ta kafa tayi tare da dauko dogon hijabin ta tasaka har ya najan kasa taje ta sake bude wardrobe ta ciro nikaf ta ruke a hannu ta juyo wajan tanti da tunda tafara shiryawa take kalonta tace tanti na kamala ajiyar zuciya tanti ta sauke tace waike AFREEN yaushe zaki daina irin wanan shigar haka an ce mutun ko fuskar sa ba ya bari a gani to koni dai ni dake da aure a kaina bana irin wanan shigar taki to wai tayaya wani zai ganki yaji yana sonki har ayi wata maganar aure a cikin wanan shigar du wanda ya ganki zaiyi zaton matar wani baban malami ce ke
AFREEN ta waro idanu ta tareda turo dan garamin bakin ta tace tanti ni ina ruwana da wani kuma nida ke harakar karatu na nidai nafison nayi shigana a haka kofa cikin class bana cire nikaf dina tanti kinga fa shekarana biyu yanzu ina cikin ta uku a school din mu amma bu wanda ya taba ganin fuska na kwanaki da aka kawo mamu wani sabon malami yace dole sai na bude fuska na ko na fitar masa daga aji ni kuma nafita bayan fitana wai yake tambayar yan ajimu wai miyasa bana bude fuskana sukace ce masa suma basu sani ba suma tunda suke basu taba gani fuska na ba ko ance na bude bana budewa sai kawai yace aje acemin na dawo nazo na zauna haka na dawo ajin na zauna ba tareda na fida nikaf din ba amma ana ganin eye dina.