Sashe 7
Zamba Cikin Aminci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
AFREEN tace "to petite Soeur (lil sis) a maida hankali da karatu a daina tsayawa wassa" Zeinab tace insha Allah anti, karfe 1:30 muke tashi ki tunawa dreba yada dawo d'auka na," tace "to insha Allah ayi karatu lafiya Allah ya taimaka Zeinab ta amsa da "ameen, bye bye my lovely anti ina sonki sosai Allah tsare ki" daga nan ta gudu cikin makarantar, dariya AFREEN tayi tare da girgiza kai tace "Zeinab sai shirme."
**********
Wasu manya manyan kuma had'ad'un motoci ne guda uku biyu bak'ake d'ayar dake tsaka fara ce tass mai masifar kyau, suka kunno kai cikin wani hatsabibin hamshakin kuma tangajejan gida, had'uwa gidan ba sai na fad'a kowa ya canka.........
Muje zuwa💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃
Commenté
Et
Partager
Comments
And
Share
💫✨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*🌟
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_🤝
☆ *[ T.M.N.A]* ☆ 📖🖊️
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*ZANBA CIKIN AMINCI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
ECRIT:
PAR
QUEEN
ZEEFAT
Yar
Mutan
Niger
Wattpad@nazhabibou
BISMILAHIR RAHAMANIR RAHIM
Page 6
Chigar motocin keda wuya suka parcking a farfajiyar gidan bud'e k'ofofin babak'un motocin guda biyu akayi, wasu sojawa ne maji ya k'arfi guda bakwai suka fito daga cikin babak'un motocin sanye suke da kayan garde da gendarme hannayen su rik'e da manya mayan bundigogi fuskar su sanye da verre noir (glass baki), fuskar a matuk'ar murtuke kana kallensu zaka hango da babu alamun wasa ko tausayi a tare dasu to bare muntunci, in ka kallesu dole zaka razana.
Da gudu suka nufi farar motar da ke tsakiyar bak'ak'en motocin, suka zagaye ta gaba daya tare da haka bindigogin su, suna jiran fitowar na cikin motar, bud'e k'ofar gaba ta farar motar akayi wani farin dogon guy kyakyawa ya fito da tenu garde sanye a jikin sa, rufe murfin motar yayi ya tako da sauri ya zo ya bud'e k'ofar baya ta motar.
wajan minti biyar wanda ke banyan motar ya zuro wata k'ayattaciyar k'afa me d'auke da wasu tsadadun takalmi masu matuk'ar kyau ba tare da b'ata lokaci ba ya ida ziro d'ayar k'afar, daga bisani ya fito ma gaba daya daga cikin motar.
Wani had'ad'en kyakyawa saurayi ne mai jini ajika da ba zai wuce 30 ans ba, gashi da matuk'ar d'aukar hankali da ka ganshi dole ya birge ka, dogo ne mai doguwar fuska mai d'auke da d'an siririn sage iya bakin kunnuwa, café au lait ne shocolat colour, da d'an siririn hancin shi, sai dara daran idanun sa masu mugun haske da k'ayattacan bak'in a cikin su mai d'aukar ido da birgewa, da matsakaicin jiki dayasa tsayisa yayi daidai dashi macha Allah fatar jikin sa kad'ai zaka duba ka gane d'an futu ne babu alamar wahala a tatare da shi kuma daga ganin shi zaiyi miskilanci, a take zaka hango kwonciyar hankali, nutsuwa da kamala a tatare da shi.
Yana fitowa take nan garde corps (body guard) d'in sa suka k'ank'ame yuri guda tare da sara masa, ko kallon inda suke baiyi ba bare ya nuna alamun yasan abinda suke, fara tafiya yayi suka rufa masa baya garde d'in da ya bude masa mota shine baya da shi kamar zasu jera sauran kuma a bayan su.
Takawa yake sannu sannu cikin k'asaita da izza da nuna isa kamar d'an sarki sukuwa garde corps (body guard) d'in su na biye da shi karma jela. A haka har suka kawo wani babban filin gida mai girman gaske ga kyau mara misali mai d'auke da b'angare guda fud'u duk manya, hanya wani katafaren b'angaren suka nufa, gab da zasu kai bakin k'ofar da zata sadaka da falon b'angaren, garde d'in dake kusa da shi ya juyo ga garde corps d'in ya masu nuni da hannu alama suyi tafiyar su, juyawa sukayi suka bar gun shi kuma yayi saurin shiga gaban sa kamin yake karasa wa ga k'ofar shi ya rigasa kaiwa ya bud'e maya k'ofar, sa kai yayi cikin falon tare da sallama shima ya bi bayan sa tare da rufe k'ofar.
Wata had'ad'iya mata ce zaune cikin k'ayatacan falon cikin d'aya daga cikin had'ad'un kujerun dake falon. Itama dai ba fara bace kuma baza'a kirata da baka ba kyakyawa ce sosai masha Allah.
D'agowa tayi tare da mayar da kalon ta garesu tace "Oyoyo filston (d'ana) sannun da dawowa" ta fad'a lokacin da ya karaso kusa da ita ya zauna a k'asa tare da aza kansa saman cinyar ta, ta cire masa fular dake kansa tana shafa lalausan gashin kansa, tace "Shalele mike damun ka, ko gajiyar aiki ne?" d'aga mata kai yayi alamar eh, lokacin da garde d'in da suke tare ya karaso shima ya zauna a k'asa kusa da matar yace"Mama ina yuni ya wunin gida" shima aza hannun tayi saman kanshi da murmushi a fuskar tace "Lafiya lau abba na ya gajiyar aikin ku? gaskiya kuna fama."
Yace "Wlh aiki da godiya mama kuma bama gajiya tunda mun riga da mun saba, sedai irin wada ba'a rasa" sake sakin murmushi tayi tace "To Allah ya taimaka kuma ya taya ku rik'on wanan kujera da aiki da gaskiya, Allah kare ku daga sharin mutun ko aljan da sharin karfe Allah tsare ku da tsare warsa."
Yace "Ameen mama mun gode Allah ja da kwana ya kara lafiya" Ta amsa da "Ameen Allah maku albarka."
Shi kuma miskilin yana nan har yanzu baice komai ba sai kawai ya amsa da ameen a zuciyar sa.
Can ya nisa cikin wata irin tausashiya kuma nutsatsiyar murya irin kamar an ma sa dolin nan, yace "Mama dan Allah kiyiwa Ali magana ban son abinda yake man," Tace "Mi kuma yake ma filston nasan kafa da rigima kamar d'an k'aramin yaro."
Da kayr ya iya bude bakin sa kamar wanda akama dole yace "Mama wai fah Ali sai ya ta yi min abinda ba na so, na fad'a masa cewa ya daina sara min, ko kuma idan ya gani ya tsaya k'ame yana wani k'auda kai gefe ba ma yason mu hada ido, ko kuma idan zan fito a mota sai ya bude min," sai da ya sauke ajiyar zuciya alama ya gaji da maganar da yake, sannan ya nisa yace " ko ki ji yana kirana da wani chef, ji fah miye wani chef da ko dad'i ji babu kamar bai san suna na ba, wlh Mama ki masa magana gaskiya in bai bari ba zamu b'ata a da ai ba haka yake min ba, sai yanzu ko fah magana bai so yana min bare ma gun aiki," mtsss ya dan ja tsaki kamin yaci gaba.
"Mama inada wanda zamuyi fira ko shawara ne, bayan shi amma kuma sai yayi ta yi min haka gaskiya ba jin dad'i abin nan, ban ma san miyasa akasa shi a matsayin garde corps d'in na ba" ya fad'a tare da koma wa ya kwanta saman cinyar mahaifiyar tasa yana me hararan Ali da ke gefe, murmushi Ali yayi tare da sosa kai.
Mama ta kalesu ta girgiza kai tana murmushi sannan tace "Umm AFREED sarkin rigima to ba aikin sa yake ba ai aikin sa ne haka shiyasa, kuma shin d'an uwan ka ne shiyasa aka aza sa a matsayin garde corps d'in ka sabida in yana kusan ka ba wani wanda zai cutar da kai sedai kawai wani ikon Allah" d'an turo baki yayi kamar karamin yaro har zaiyi magana kuma yayi shiru.
Sannan mama ta mayar da kallon ta gun Ali tace "Kai kuwa abba na ka daina yin haka ku koma yanda kuka taso tun yarinta, kada matsayin da yake dashi ya sa ka d'in ga gani ko ya fika, to ba haka bane babu abinda ya fika, manzon tsira (SAW) yace ba wanda ya fi wani a wajan ubangiji sai wanda ya fi ji tsoran sa, dan haka ka daina kawai tunda bai so kaga kai d'an uwansa ne kuma aminin sa ba wani bare ba." wani k'ayattacan murmushi Ali ya saki yace "To shikenan Mama na daina amma banda bude mota ina nufin zan dinga bude masa mota indan zai shiga ko zai fita, idan bai yada ba to ba zan daina duk abinda na saba ba" Ali ya fad'a yana dariya tare da kallon gefan da AFREED yake, wani irin kallo AFREED ya watsa wa Ali me nufin zan mu had'u, yace a shagwabe "Mama kinji shi ko!!! Mama tayi dariya tace "Umm ni dai ba ruwa na kun fi kusa, ku wuce kuje ku rage kayan jikin ku sai kuzo na zuba maku abincin, mikewa sukayi a tare suke ce d'accord.
Fita sukayi daga falon suka nufi nasu b'angaren direct d'akin AFREED suka shiga d'akin ne wanda ya amsa sunan sa d'aki, kana ganin shi kasan na ya'yan manya ne 'yan futu kuma sangartaci, suna shiga AFREED ya juwo ya kali Ali.
Yace "Wane gulma ne ya kawo ka d'aki na?" Murmushi Ali yayi yace "Eh an shigo d'in, ko fitar dani zakayi" wani mugun kallo AFREED ya watsa masa yace "Ai kasan zan iya tunda d'akin na wane, sai lokacin da naso muntun zai shigo, haka lokacin da naso za'a fitar min a d'akin, wata muguwar dariya Ali ya saki yace "Eh d'aki naka ne amma ku zanga wanda ya isa ya fitar dani, a nan zanyi wanka kuma ana zan kwana."
K'wafa AFREED yayi tare da shigewa doushe sabida ya gaji da maganar da yake, yana fitowa d'aure da tawel a k'ugun sa daya a kafad'a ya rufo kofar doushe (toillet) d'in tare da sa makuli ya kule ya ciro makulin ya nufi gaban coiffeuse (dressing mirror).
**********
Wasu manya manyan kuma had'ad'un motoci ne guda uku biyu bak'ake d'ayar dake tsaka fara ce tass mai masifar kyau, suka kunno kai cikin wani hatsabibin hamshakin kuma tangajejan gida, had'uwa gidan ba sai na fad'a kowa ya canka.........
Muje zuwa💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃
Commenté
Et
Partager
Comments
And
Share
💫✨ *TAURARIN MARUBUTAN NIGER (ASSO.)*🌟
_(Tsintsiya mad'aurinki d'aya)_🤝
☆ *[ T.M.N.A]* ☆ 📖🖊️
https://www.facebook.com/Taurari-marubutan-niger-111773560677003
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
*ZANBA CIKIN AMINCI*
🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸🌸
ECRIT:
PAR
QUEEN
ZEEFAT
Yar
Mutan
Niger
Wattpad@nazhabibou
BISMILAHIR RAHAMANIR RAHIM
Page 6
Chigar motocin keda wuya suka parcking a farfajiyar gidan bud'e k'ofofin babak'un motocin guda biyu akayi, wasu sojawa ne maji ya k'arfi guda bakwai suka fito daga cikin babak'un motocin sanye suke da kayan garde da gendarme hannayen su rik'e da manya mayan bundigogi fuskar su sanye da verre noir (glass baki), fuskar a matuk'ar murtuke kana kallensu zaka hango da babu alamun wasa ko tausayi a tare dasu to bare muntunci, in ka kallesu dole zaka razana.
Da gudu suka nufi farar motar da ke tsakiyar bak'ak'en motocin, suka zagaye ta gaba daya tare da haka bindigogin su, suna jiran fitowar na cikin motar, bud'e k'ofar gaba ta farar motar akayi wani farin dogon guy kyakyawa ya fito da tenu garde sanye a jikin sa, rufe murfin motar yayi ya tako da sauri ya zo ya bud'e k'ofar baya ta motar.
wajan minti biyar wanda ke banyan motar ya zuro wata k'ayattaciyar k'afa me d'auke da wasu tsadadun takalmi masu matuk'ar kyau ba tare da b'ata lokaci ba ya ida ziro d'ayar k'afar, daga bisani ya fito ma gaba daya daga cikin motar.
Wani had'ad'en kyakyawa saurayi ne mai jini ajika da ba zai wuce 30 ans ba, gashi da matuk'ar d'aukar hankali da ka ganshi dole ya birge ka, dogo ne mai doguwar fuska mai d'auke da d'an siririn sage iya bakin kunnuwa, café au lait ne shocolat colour, da d'an siririn hancin shi, sai dara daran idanun sa masu mugun haske da k'ayattacan bak'in a cikin su mai d'aukar ido da birgewa, da matsakaicin jiki dayasa tsayisa yayi daidai dashi macha Allah fatar jikin sa kad'ai zaka duba ka gane d'an futu ne babu alamar wahala a tatare da shi kuma daga ganin shi zaiyi miskilanci, a take zaka hango kwonciyar hankali, nutsuwa da kamala a tatare da shi.
Yana fitowa take nan garde corps (body guard) d'in sa suka k'ank'ame yuri guda tare da sara masa, ko kallon inda suke baiyi ba bare ya nuna alamun yasan abinda suke, fara tafiya yayi suka rufa masa baya garde d'in da ya bude masa mota shine baya da shi kamar zasu jera sauran kuma a bayan su.
Takawa yake sannu sannu cikin k'asaita da izza da nuna isa kamar d'an sarki sukuwa garde corps (body guard) d'in su na biye da shi karma jela. A haka har suka kawo wani babban filin gida mai girman gaske ga kyau mara misali mai d'auke da b'angare guda fud'u duk manya, hanya wani katafaren b'angaren suka nufa, gab da zasu kai bakin k'ofar da zata sadaka da falon b'angaren, garde d'in dake kusa da shi ya juyo ga garde corps d'in ya masu nuni da hannu alama suyi tafiyar su, juyawa sukayi suka bar gun shi kuma yayi saurin shiga gaban sa kamin yake karasa wa ga k'ofar shi ya rigasa kaiwa ya bud'e maya k'ofar, sa kai yayi cikin falon tare da sallama shima ya bi bayan sa tare da rufe k'ofar.
Wata had'ad'iya mata ce zaune cikin k'ayatacan falon cikin d'aya daga cikin had'ad'un kujerun dake falon. Itama dai ba fara bace kuma baza'a kirata da baka ba kyakyawa ce sosai masha Allah.
D'agowa tayi tare da mayar da kalon ta garesu tace "Oyoyo filston (d'ana) sannun da dawowa" ta fad'a lokacin da ya karaso kusa da ita ya zauna a k'asa tare da aza kansa saman cinyar ta, ta cire masa fular dake kansa tana shafa lalausan gashin kansa, tace "Shalele mike damun ka, ko gajiyar aiki ne?" d'aga mata kai yayi alamar eh, lokacin da garde d'in da suke tare ya karaso shima ya zauna a k'asa kusa da matar yace"Mama ina yuni ya wunin gida" shima aza hannun tayi saman kanshi da murmushi a fuskar tace "Lafiya lau abba na ya gajiyar aikin ku? gaskiya kuna fama."
Yace "Wlh aiki da godiya mama kuma bama gajiya tunda mun riga da mun saba, sedai irin wada ba'a rasa" sake sakin murmushi tayi tace "To Allah ya taimaka kuma ya taya ku rik'on wanan kujera da aiki da gaskiya, Allah kare ku daga sharin mutun ko aljan da sharin karfe Allah tsare ku da tsare warsa."
Yace "Ameen mama mun gode Allah ja da kwana ya kara lafiya" Ta amsa da "Ameen Allah maku albarka."
Shi kuma miskilin yana nan har yanzu baice komai ba sai kawai ya amsa da ameen a zuciyar sa.
Can ya nisa cikin wata irin tausashiya kuma nutsatsiyar murya irin kamar an ma sa dolin nan, yace "Mama dan Allah kiyiwa Ali magana ban son abinda yake man," Tace "Mi kuma yake ma filston nasan kafa da rigima kamar d'an k'aramin yaro."
Da kayr ya iya bude bakin sa kamar wanda akama dole yace "Mama wai fah Ali sai ya ta yi min abinda ba na so, na fad'a masa cewa ya daina sara min, ko kuma idan ya gani ya tsaya k'ame yana wani k'auda kai gefe ba ma yason mu hada ido, ko kuma idan zan fito a mota sai ya bude min," sai da ya sauke ajiyar zuciya alama ya gaji da maganar da yake, sannan ya nisa yace " ko ki ji yana kirana da wani chef, ji fah miye wani chef da ko dad'i ji babu kamar bai san suna na ba, wlh Mama ki masa magana gaskiya in bai bari ba zamu b'ata a da ai ba haka yake min ba, sai yanzu ko fah magana bai so yana min bare ma gun aiki," mtsss ya dan ja tsaki kamin yaci gaba.
"Mama inada wanda zamuyi fira ko shawara ne, bayan shi amma kuma sai yayi ta yi min haka gaskiya ba jin dad'i abin nan, ban ma san miyasa akasa shi a matsayin garde corps d'in na ba" ya fad'a tare da koma wa ya kwanta saman cinyar mahaifiyar tasa yana me hararan Ali da ke gefe, murmushi Ali yayi tare da sosa kai.
Mama ta kalesu ta girgiza kai tana murmushi sannan tace "Umm AFREED sarkin rigima to ba aikin sa yake ba ai aikin sa ne haka shiyasa, kuma shin d'an uwan ka ne shiyasa aka aza sa a matsayin garde corps d'in ka sabida in yana kusan ka ba wani wanda zai cutar da kai sedai kawai wani ikon Allah" d'an turo baki yayi kamar karamin yaro har zaiyi magana kuma yayi shiru.
Sannan mama ta mayar da kallon ta gun Ali tace "Kai kuwa abba na ka daina yin haka ku koma yanda kuka taso tun yarinta, kada matsayin da yake dashi ya sa ka d'in ga gani ko ya fika, to ba haka bane babu abinda ya fika, manzon tsira (SAW) yace ba wanda ya fi wani a wajan ubangiji sai wanda ya fi ji tsoran sa, dan haka ka daina kawai tunda bai so kaga kai d'an uwansa ne kuma aminin sa ba wani bare ba." wani k'ayattacan murmushi Ali ya saki yace "To shikenan Mama na daina amma banda bude mota ina nufin zan dinga bude masa mota indan zai shiga ko zai fita, idan bai yada ba to ba zan daina duk abinda na saba ba" Ali ya fad'a yana dariya tare da kallon gefan da AFREED yake, wani irin kallo AFREED ya watsa wa Ali me nufin zan mu had'u, yace a shagwabe "Mama kinji shi ko!!! Mama tayi dariya tace "Umm ni dai ba ruwa na kun fi kusa, ku wuce kuje ku rage kayan jikin ku sai kuzo na zuba maku abincin, mikewa sukayi a tare suke ce d'accord.
Fita sukayi daga falon suka nufi nasu b'angaren direct d'akin AFREED suka shiga d'akin ne wanda ya amsa sunan sa d'aki, kana ganin shi kasan na ya'yan manya ne 'yan futu kuma sangartaci, suna shiga AFREED ya juwo ya kali Ali.
Yace "Wane gulma ne ya kawo ka d'aki na?" Murmushi Ali yayi yace "Eh an shigo d'in, ko fitar dani zakayi" wani mugun kallo AFREED ya watsa masa yace "Ai kasan zan iya tunda d'akin na wane, sai lokacin da naso muntun zai shigo, haka lokacin da naso za'a fitar min a d'akin, wata muguwar dariya Ali ya saki yace "Eh d'aki naka ne amma ku zanga wanda ya isa ya fitar dani, a nan zanyi wanka kuma ana zan kwana."
K'wafa AFREED yayi tare da shigewa doushe sabida ya gaji da maganar da yake, yana fitowa d'aure da tawel a k'ugun sa daya a kafad'a ya rufo kofar doushe (toillet) d'in tare da sa makuli ya kule ya ciro makulin ya nufi gaban coiffeuse (dressing mirror).