Sashe 28
Zamba Cikin Aminci Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
"Oui cœurly je veux venir s'il plaît à dieu comme on sera en congé d'ici une semaine je veux vraiment participer pour la deuxième fois à ta sauka comme ta première sauka j'étais à Maradi et aussi même celle là je participerai insha je viendrai de Diffa jusqu'à Maradi juste pour entendre ta voix entrant de lire le coran pour la deuxième fois devant beaucoup de personnes woow Macha Allah que le bon dieu nous montre ameen,("Yes heartly I want to come please God as we will be on leave within a week I really want to participate for the second time in your sauka as in your first sauka I was in Maradi and also even this one I will participate insha Allah i will come from Diffa to Maradi just to hear your voice coming in to read the quran for the second time in front of many people woow Masha Allah may the good god show us ameen)."
"Woow je serai très heureuse si tu viendras cœurly (Woow I'll be very happy if you come heartly) tu va venir quand? (yaushe zakizo)?"
"Kai cœurly irin wannan gaggawa haka, ai ni nace zan zo? to ki zuba ido bazata zan miki." Fanna ta faɗa
AFREEN tace "Haba cœurly kada kimin surprise (bazata) mana ki sanar dani koda lokacin zaki shigo bus ne please."
Dariya Fanna tayi tare da cewa "To zan duba naga ni idan zan iya sanar dake ina papa da maman da tanti da umman Zeinab duk ko lafiya ko?"
"Lafiya lau suke alhamdulilah, ya su anma da baba suke ina ƴar ƙanwata Aicha da Sagir? wallahi nayi kewarsu sosai kamar dai na bar maraɗi nazo na ganku nakeji amma dai idan zakizo tare da Aicha zakizo ko?"
Fanna tace "A'a ni daya zanzo sai ki bari idan zan dawo sai ki biyoni kizo ki gansu in har kewar ta gaskiya ce."
"To shikenan zan nuna miki kuwa nayi kewarsu."
"Dan Allah ki gaida min su anma sosai da sosai idan kuwa Aicha na kusa ki bata wayar mu gaisa."
"Bata kusa ta tafi islamiyya Fanna ta faɗa a taƙaice."
AFREEN tace "Idan tazo ki gaida min ita."
"Zataji insha Allah cœurly wallahi sai nakeji kamar ace har yanzu a gari guda muke nima ki gaida min ƴan gidan baki ɗaya sai anjima dama nayi kewarki ne sosai nace bari na kiraki."
"Wallahi cœurly sosai nima nayi kewarki amma insha Allah sai kun dawo Maraɗi ko kuwa mu haɗe a University guda zamu dai kasan da juna yuri ɗaya insha Allahu."
Fanna tace "To Allah ya yarda wai ina Hasina? kwana biyu itama bamu gaisa ba ki gaida min ita."
"Zataji insha Allahu," AFREEN ta faɗa ataƙaice.
Sannan Fanna tace "Sai musake waya naji anma na kirana." Ba tare da ta jira abinda AFREEN zata cewaba ta katse kiran ta tafi idan mahaifiyarta ke neman ta.
**** **** ****
*WACECE FANNA*
Fanna Musa ƙawar AFREEN ce tun suna yara a tare sukayi primary da secandary mahaifinta da mahaifiyarta barebari ne na garin Diffa aiki ne ya dawo dashi Maraɗi kuma hakama yanzu aikin ya ƙara mayar da shi mahaifar sa wato garin Diffa, sanadin ƙawace da muguwar shakuwar da ke tsakanin AFREEN da Fanna yasa iyayen kula amintaka wato maman mahaifiyar AFREEN aminiyar Anma ce mahaifiyar Fanna sabida maman batada wata abukiyar shawara kamar anma haka papa suna mutunci sosai da baban Fanna, yanzu haka Fanna da iyayen su koma Garin Diffa da zama sabida aiki da ya dauke su ya mayar da su can kuma dama nan ne garin su na haihuwa.
**** **** ****
AFREEN na gama wayar idon ta suka ƙara sauka kan saƙon da kamal ya aiko mata a lokacin ya ƙara turo da wasu saƙunan ku san guda huɗu bata bi ta kan saƙon ba kawai ta'ajiye wayar ta nufi wordrobe don canza kayan jikin ta zuwa na islamiyya, akayi sallama tareda buɗe ƙofar aka shigo amsa sallamar tayi tana kollon bakin kofar, Firdaoussi ce cousin ɗin ta shigo da sauri AFREEN ta saki hijab din datake ƙoƙarin sakawa da gudu ta nufita ta rungume ta sakin murmushi tare da cewa "Sannun ki da zuwa cousin wallahi tu m'a beaucoup manqué (I miss you a lot) naji daɗin ganin ki tana faɗi haka tare da rabata da jikin ta itama Firdaoussi tana murmushi tace "Gashi ai ni da nafi kewarki nazo naganki cousin yanzu dai kam kin rage ziyara."
AFREEN tace "Firdaoussi ko ranar naje gidan ku ba kainan ke ɗin ce da wayon tsiya."
"Ah habadai AFREEN da kikaje baki sameni ba ai sai kikirani duk abindab nake sai na barshi na zo kuma kinga mama bata sanar dani kinje ba nasan ko ta manta."
"Eh nasan mantawa tayi amma naje wallahi ko sati ma ba'ayi ba, yanzu dai zo ki zauna na barki a tsaye naje na kayi maki abinda zaki ci." tare da jawo ta ta zaunar da ita saman babbar kujerar dake cikin ɗakin.
Firdaoussi tace "Kai cousin wallahi a ƙoshe nake sai da nayo breakfast daga gida kamin na fito yanzu kinga fah yanzu ƙarfe tara da rabi ne kawai ban daɗe da yin kariba, yanzu idan da dambu nama ki kayomin da ruwa masu sanhi sannan ki kara gudun AC dakin nan zafi sosai naje kodan nabiyo ranane."
To shikenan ƴar uwa kiyi kamar kina cikin ɗakin ganinan zuwa," AFREEN ta faɗa tare da ɗaukar remote ɗin kuna AC ta ƙara mata gudun ta sannan ta fice a ɗakin.
Bata jima ba ta dawo da plet dauke a hannu ta ɗayan hannu kuwa da jus (juice) mai sanhi sosai da kofi ta'ajiye a gabanta tace "Sarkin son dambun nama to bismillah taso kici kinyi sa'a akwai shi jiya maman tayi shi." AFREEN ce ke maganar
Ɗagowa daga ɗan kishingilan da tayi tana murmushi shi tace "Kai AFREEN nice ma sarki cishi kenan ai duk son dambun namana ke kinfini ai nima dake na koya, ya nagangi da kayan islamiyya ko tafiya zakiyi ne?" Firdaoussi ta faɗa
AFREEN tace "Eh wallahi shirin islamiyya ne nayi baga hijab ɗin can ba da na ganki na jefar dashi a wajan can dan murna, amma tunda kinzo bari naje na sauke su Zeinab a islamiyya sai na dawo muyi hira nasan dai ba banza ba aka zomin ziyara ba da safan nan."
Murmushi Firdaoussi tayi tace "Sai kin dawo bari nima nagama cin abincin na sai naje na gaida su maman sabida da nashigo falon babu kowa, kuma nasan zan samu gani papa tunda nasan yau yana gida na kwana biyu banzo na gaida sa ba yau zanje na ɗan zanta da ubana."
AFREEN tace " To shikenan bari naje na dawo to kamin nan kin gama komai, nufar idan ta jefar da hijab ɗin ta tayi ta saka sannan ta fita a ɗakin da niƙaf a hannu ta.
Tana dawo ta tardo Firdaoussi tana kallo a wayarta da sallama tashigo ɗakin kamin take fida hijab ɗin ta linke ta mayar dashi ida yake tare da fida kayan islamiyyar suma ta nike sannan ta saka wata haɗaɗiyar dagowar riga mara nauhi sabida Allah yayiwa AFREEN son saka riga doguwa don yawancin kayan jikinta dogayan riguna sunfi yawa, dawowa tayi kusa da Firdaoussi ta zauna Sannan tace "To sis toshi muyi hira."
Miƙewa Firdaoussi tayi zaune sannan tace "Malama AFREEN que babu komai a wayarki sai wa'azi."
AFREEN tace "To miki keson nasaka a ciki banda wa'azin ƴar uwa."
Murmushi sukayi su duka kamin suka ci gaba da fira. Firdaoussi tace "Yawa AFREEN yanzu ina ɗaukar wanki naga anturo miki da wani sako baki bayar da amsa ba se kawai na'ari bakin ki naci maki dusa na mayar maki da sakon."
AFREEN najin haka ta gane ko wane saƙo take nufi da sauri tace "inna lilahi wa inna ilaihi raji'un miyasa kika mayar ban fah San ko waye ba kawai naga ya turo man da message ne."
Eh nagani ai tunda naga inda yake gabatar maki da kansa AFREEN ke ce kike hani da yiwa ɗan adam wulaƙanci, amma kece yau ke shirin yin wulaƙanci ga ɗan uwanki Musulmi, bawani mugun abu ba yake neman gunki sonki ne kawai yace yanayi miyasa bazaki saurare shiba kiji da miyazo Allah kaɗai yasan yanda yasha wahala kamin ya samu numbaki duba ga wanda babu me number ki ko a family mu masu numbaki basu wuce muntun biyar amma yayi yanda yayi ya nemo numbaki sannan ya nemi labari a kanki ki basa dama mana kiji dami yake tafe." Firdaoussi ta faɗa tana mai kallon AFREEN.
AFREEN tace "Haba Firdaoussi kisan fah karatu nake babu soyayya a cikin tsari na yanzu sabida bazan iya haɗa karatu da soyayya ba kuma kina gani shima fah bai saniba bai taɓa ganin fuskata ba to ganinki duk ranar da ya gani ni akwai matsala kuma duka shekaru na 18 amma harzan fara cazawa kaina ƙwaƙwalwa a wani batun soyayya ina gudar wa kaina abinda bazan iya ba ne shiyasa amma banda wannan Ni banada niyar wulaƙanta shi sabida kin san hakan ba halina bane."
"Woow je serai très heureuse si tu viendras cœurly (Woow I'll be very happy if you come heartly) tu va venir quand? (yaushe zakizo)?"
"Kai cœurly irin wannan gaggawa haka, ai ni nace zan zo? to ki zuba ido bazata zan miki." Fanna ta faɗa
AFREEN tace "Haba cœurly kada kimin surprise (bazata) mana ki sanar dani koda lokacin zaki shigo bus ne please."
Dariya Fanna tayi tare da cewa "To zan duba naga ni idan zan iya sanar dake ina papa da maman da tanti da umman Zeinab duk ko lafiya ko?"
"Lafiya lau suke alhamdulilah, ya su anma da baba suke ina ƴar ƙanwata Aicha da Sagir? wallahi nayi kewarsu sosai kamar dai na bar maraɗi nazo na ganku nakeji amma dai idan zakizo tare da Aicha zakizo ko?"
Fanna tace "A'a ni daya zanzo sai ki bari idan zan dawo sai ki biyoni kizo ki gansu in har kewar ta gaskiya ce."
"To shikenan zan nuna miki kuwa nayi kewarsu."
"Dan Allah ki gaida min su anma sosai da sosai idan kuwa Aicha na kusa ki bata wayar mu gaisa."
"Bata kusa ta tafi islamiyya Fanna ta faɗa a taƙaice."
AFREEN tace "Idan tazo ki gaida min ita."
"Zataji insha Allah cœurly wallahi sai nakeji kamar ace har yanzu a gari guda muke nima ki gaida min ƴan gidan baki ɗaya sai anjima dama nayi kewarki ne sosai nace bari na kiraki."
"Wallahi cœurly sosai nima nayi kewarki amma insha Allah sai kun dawo Maraɗi ko kuwa mu haɗe a University guda zamu dai kasan da juna yuri ɗaya insha Allahu."
Fanna tace "To Allah ya yarda wai ina Hasina? kwana biyu itama bamu gaisa ba ki gaida min ita."
"Zataji insha Allahu," AFREEN ta faɗa ataƙaice.
Sannan Fanna tace "Sai musake waya naji anma na kirana." Ba tare da ta jira abinda AFREEN zata cewaba ta katse kiran ta tafi idan mahaifiyarta ke neman ta.
**** **** ****
*WACECE FANNA*
Fanna Musa ƙawar AFREEN ce tun suna yara a tare sukayi primary da secandary mahaifinta da mahaifiyarta barebari ne na garin Diffa aiki ne ya dawo dashi Maraɗi kuma hakama yanzu aikin ya ƙara mayar da shi mahaifar sa wato garin Diffa, sanadin ƙawace da muguwar shakuwar da ke tsakanin AFREEN da Fanna yasa iyayen kula amintaka wato maman mahaifiyar AFREEN aminiyar Anma ce mahaifiyar Fanna sabida maman batada wata abukiyar shawara kamar anma haka papa suna mutunci sosai da baban Fanna, yanzu haka Fanna da iyayen su koma Garin Diffa da zama sabida aiki da ya dauke su ya mayar da su can kuma dama nan ne garin su na haihuwa.
**** **** ****
AFREEN na gama wayar idon ta suka ƙara sauka kan saƙon da kamal ya aiko mata a lokacin ya ƙara turo da wasu saƙunan ku san guda huɗu bata bi ta kan saƙon ba kawai ta'ajiye wayar ta nufi wordrobe don canza kayan jikin ta zuwa na islamiyya, akayi sallama tareda buɗe ƙofar aka shigo amsa sallamar tayi tana kollon bakin kofar, Firdaoussi ce cousin ɗin ta shigo da sauri AFREEN ta saki hijab din datake ƙoƙarin sakawa da gudu ta nufita ta rungume ta sakin murmushi tare da cewa "Sannun ki da zuwa cousin wallahi tu m'a beaucoup manqué (I miss you a lot) naji daɗin ganin ki tana faɗi haka tare da rabata da jikin ta itama Firdaoussi tana murmushi tace "Gashi ai ni da nafi kewarki nazo naganki cousin yanzu dai kam kin rage ziyara."
AFREEN tace "Firdaoussi ko ranar naje gidan ku ba kainan ke ɗin ce da wayon tsiya."
"Ah habadai AFREEN da kikaje baki sameni ba ai sai kikirani duk abindab nake sai na barshi na zo kuma kinga mama bata sanar dani kinje ba nasan ko ta manta."
"Eh nasan mantawa tayi amma naje wallahi ko sati ma ba'ayi ba, yanzu dai zo ki zauna na barki a tsaye naje na kayi maki abinda zaki ci." tare da jawo ta ta zaunar da ita saman babbar kujerar dake cikin ɗakin.
Firdaoussi tace "Kai cousin wallahi a ƙoshe nake sai da nayo breakfast daga gida kamin na fito yanzu kinga fah yanzu ƙarfe tara da rabi ne kawai ban daɗe da yin kariba, yanzu idan da dambu nama ki kayomin da ruwa masu sanhi sannan ki kara gudun AC dakin nan zafi sosai naje kodan nabiyo ranane."
To shikenan ƴar uwa kiyi kamar kina cikin ɗakin ganinan zuwa," AFREEN ta faɗa tare da ɗaukar remote ɗin kuna AC ta ƙara mata gudun ta sannan ta fice a ɗakin.
Bata jima ba ta dawo da plet dauke a hannu ta ɗayan hannu kuwa da jus (juice) mai sanhi sosai da kofi ta'ajiye a gabanta tace "Sarkin son dambun nama to bismillah taso kici kinyi sa'a akwai shi jiya maman tayi shi." AFREEN ce ke maganar
Ɗagowa daga ɗan kishingilan da tayi tana murmushi shi tace "Kai AFREEN nice ma sarki cishi kenan ai duk son dambun namana ke kinfini ai nima dake na koya, ya nagangi da kayan islamiyya ko tafiya zakiyi ne?" Firdaoussi ta faɗa
AFREEN tace "Eh wallahi shirin islamiyya ne nayi baga hijab ɗin can ba da na ganki na jefar dashi a wajan can dan murna, amma tunda kinzo bari naje na sauke su Zeinab a islamiyya sai na dawo muyi hira nasan dai ba banza ba aka zomin ziyara ba da safan nan."
Murmushi Firdaoussi tayi tace "Sai kin dawo bari nima nagama cin abincin na sai naje na gaida su maman sabida da nashigo falon babu kowa, kuma nasan zan samu gani papa tunda nasan yau yana gida na kwana biyu banzo na gaida sa ba yau zanje na ɗan zanta da ubana."
AFREEN tace " To shikenan bari naje na dawo to kamin nan kin gama komai, nufar idan ta jefar da hijab ɗin ta tayi ta saka sannan ta fita a ɗakin da niƙaf a hannu ta.
Tana dawo ta tardo Firdaoussi tana kallo a wayarta da sallama tashigo ɗakin kamin take fida hijab ɗin ta linke ta mayar dashi ida yake tare da fida kayan islamiyyar suma ta nike sannan ta saka wata haɗaɗiyar dagowar riga mara nauhi sabida Allah yayiwa AFREEN son saka riga doguwa don yawancin kayan jikinta dogayan riguna sunfi yawa, dawowa tayi kusa da Firdaoussi ta zauna Sannan tace "To sis toshi muyi hira."
Miƙewa Firdaoussi tayi zaune sannan tace "Malama AFREEN que babu komai a wayarki sai wa'azi."
AFREEN tace "To miki keson nasaka a ciki banda wa'azin ƴar uwa."
Murmushi sukayi su duka kamin suka ci gaba da fira. Firdaoussi tace "Yawa AFREEN yanzu ina ɗaukar wanki naga anturo miki da wani sako baki bayar da amsa ba se kawai na'ari bakin ki naci maki dusa na mayar maki da sakon."
AFREEN najin haka ta gane ko wane saƙo take nufi da sauri tace "inna lilahi wa inna ilaihi raji'un miyasa kika mayar ban fah San ko waye ba kawai naga ya turo man da message ne."
Eh nagani ai tunda naga inda yake gabatar maki da kansa AFREEN ke ce kike hani da yiwa ɗan adam wulaƙanci, amma kece yau ke shirin yin wulaƙanci ga ɗan uwanki Musulmi, bawani mugun abu ba yake neman gunki sonki ne kawai yace yanayi miyasa bazaki saurare shiba kiji da miyazo Allah kaɗai yasan yanda yasha wahala kamin ya samu numbaki duba ga wanda babu me number ki ko a family mu masu numbaki basu wuce muntun biyar amma yayi yanda yayi ya nemo numbaki sannan ya nemi labari a kanki ki basa dama mana kiji dami yake tafe." Firdaoussi ta faɗa tana mai kallon AFREEN.
AFREEN tace "Haba Firdaoussi kisan fah karatu nake babu soyayya a cikin tsari na yanzu sabida bazan iya haɗa karatu da soyayya ba kuma kina gani shima fah bai saniba bai taɓa ganin fuskata ba to ganinki duk ranar da ya gani ni akwai matsala kuma duka shekaru na 18 amma harzan fara cazawa kaina ƙwaƙwalwa a wani batun soyayya ina gudar wa kaina abinda bazan iya ba ne shiyasa amma banda wannan Ni banada niyar wulaƙanta shi sabida kin san hakan ba halina bane."