Sashe 43
Zamba Cikin Aminci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Daga haka ya ɗoke idonsa akansu sabida sosai ransa ya ɓace yarasa dalilin hakan gani yake idan yaci gaba da kallon su zai iya aikata abinda ba shineba kuma hakan ba girman sa bane jin yanda zuciyarsa ke suya ya saka shi barin gun ya nufi motar sa ya shiga ya tayar tare da barin gun.
Saida Ali ya waiwaya yaga babu AFREED babu dalilin sa kawai sai girgiza kai yayi dan ya san da tafiyar sa ne yayi, da zasu koma gida kuwa tanti A'ishah motar mijinta ta shiga da Farisa da kuma da Amal da kuma aouta tanti, tunda wanda ya kawo su yayi tafiyar sa.
Haka taro ya watse lafiya kowa ya kama gaban sa, su AFREEN na zuwa gida duk suka nufi ɗaki kowace ta watsa ruwa tayi sallah mangariba sannan aka fito cin abincin, suna tsaka da cin abinci papa yace "To AFREEN kujerar Makka da kika samu har guda biyar ya zakiyi dasu?"
Saida ta ɗan nisa Sannan tace "To papa da cewa nayi na bawa babban malamin islamiyyar mu guda sannan kaida maman guda guda sai kuma ɗaya zan bawa anma (wato mahaifiyar Fanna kawar AFREEN dake Diffa) ɗayar kuwa kaka na bawa (wato Hajiya Zakiya) sannan cikin kuɗin dana samu zan biyawa kaka malam (mahaifin Arahamat) shima kujerar Makkah.
Murmushi papa yayi yace "Masha Allah yarinyar kirki Allah maki albarka hakan da kikayi yayi dadai, amma keda aka bamawa miyasa baki fitar wa kanki ba AFREEN wannan kyautar kice yaci ace kema zaki ɗauki ɗaya duk ba zuwanki na farin bane ke kije a matsayin kujerar dakika bamawa Hajiya in kuwa kiyi niyya ne kin bata to kema kuwa zaki koma haji na biyu bana Insha Allah, zan biyawa kowa a gidan sai muje tare baki ɗaya banda ni da mahaifiyar ki kuma da Hajiya, kinga an samu ragowa kujera uku kenan tunda mu uku kiyimana kyautar kujerar haji yanzu baki ɗaya zamu tafi kowa ya sake sauke farali hada Ufadi (wato matar mahaifin Arahamat maman AFREEN idan masu karatu basu manta ba) sannan itama Fanna hada ita da kuma mahaifin ta kenan kinga su ukun duka, da kuma Hasina itama duk da ta taɓa zuwa yanzun ma zaku koma tare kamar yandata kasan ce farkon tafiyar ku Insha Allahu da Firdaoussi ɗiyar yaya Adamu tunda duk tare kuke abukan junana ne ya kamata ku koma tare."
Fanna ƙawar AFREEN najin haka ta tashi daga kan kujerar da take zaune tana cin abinci da hawaye farin ciki a fuskarta ta durƙusa gaban papa tana kuka tana godiya tace "Allah sarki ashe zanga wannan rana dan haka aka ce kada mutum ya fida da rai daga rahamar Ubangijin, ban taɓa tunanin wata rana zanje haji ba sai gashi sanadiyyar ƙawance Allah ya haɗani da mutane kirki masu su jin tsoron da ƙaunar mazon sa, papa mun gode mun gode mun gode Allah saka da alkairi, Allah ƙara lumka arziki mai albarka, Allah ya shirya maku ƴaƴan ku zuri'a ku baki ɗaya, Allah rufa maku asiri duniya da lahira, Allah saka maku da mafificin alkairi, ya biyaku da gidan aljanna, Allah hanaku jin kunyar duniya da ta lahira, Allah sa ku fi haka, ya ya kauda fitina da tashin hankali a tsakanin ku, ya Allah na roƙeka duk mai neman wannan zuri'a da shari ko wani mugun abu Allah ka da ka bashi iko ko kayi gaggawar mayar masa da kayanshi na gode papa iyayena ma sun gode godiyar ma ta gode," Sannan ta juya gun AFREEN ta ƙara fashewa da kuka tace "Ƙawata ƙawance na dake alkairi ne Allah kaɗai yasan miye dalilin yaɗuwar mu har muka ƙulla zumunta sabida ni na ɗaɗe da daina kallon ki a matsayin ƙawa sai ƴar uwa ta jini wada muka fito ciki ɗaya duk duniyar nan in aka fida maki iyayena to ban da kamar ki ƙawata sosai nake ƙaunar ki ko rayuwa ta zan iya baki wallahi samun mutane irin ku sai an tona na gode da kyaut........
Da sauri AFREEN ta rufe mata baki tare da tayar da ita tsaye tace ."Haba cœurly miye haka dan Allah, anya kuwa kin ɗoke a yanda kika faɗa? idan hakane miye abun wi mana wannan godiyar ni na ɗauke ki ne kamar yanda na ɗauki anty Fauziya ko anty Khairat, mun riga mun zama cikin ɗaya ki daina haka."
Papa ma cewa yayi "Gaskiya dai kam Fanna ni zaman mahaifin ki nake ba wani abu bane idan hakan ya kasance, je ki koma gun zaman ki ki ƙarara cin abincin ki kinjiko ƴata Allah maku albarka."
Duka wanda ke nan gun cin abincin saida ya ce ameen har anty Fauziya da tazo gun saukar tana jiran mijinta yazo ya ɗoketa, amma banda umma da tanti suda tunda papa yace zai biyawa Fanna da mahaifin ta Makkah da kuma kujerar da AFREEN ta bawa mahaifiyar Fanna ɗin suke ta hararen Fannar da jin haushin ta.
Suna kammala cin abincin suka koma falo sabida gajiyar da suke yau masu aikin gidan ne suka tatare dinning ɗin suka gyara wurin duk da ba wani ɓata sa sukayi ba, basu jima da zama a falon ba mijin anty Fauziya yazo tare da yaranta biyu sukayi ta wasa da dariya kamin suke masu sallama su bar gidan.
Papa ya kalli anty Khairat yace "Khairat yaushe kika zo ne? dan mu kam sai da muka ganki a wajan saukar nan."
Murmushi tayi tare da sade kanta ƙasa sannan tace "Tunjiya misalin ƙarfe 8 na dare nazo papa, amma sai na sauka gidan anty Fauziya sabida inason yi maku bazata sabida AFREEN dalilin kuwa shine ta matsa min da tambayar zanzo saukar su nace mata a'a shiyasa nace sai kawai kun ganin kamar daga sama ta kalli AFREEN ta dariya."
Itama AFREEN dariyar tayi sannan ta mata kallon zan rama."
Papa yayi murmushi yace "To masha Allah Allah maku albarka ya karatun naki.
Anty Khairat tace "Ai na kammala dady yanzu kusan sati biyu kenan sakamako ne kawai nake jira ya fito sai na koma na karɓa, abinda yasa ban dawo gida da yuri ba Tanti Maryam ta tsayar dani yanzu ma sabida saukar AFREEN ta bari nazo
(Idan masu karatu basu manta ba Maryam ƴaƴa mahaifin su AFREEN ce wato Alhaji Sadisu wada ke aure a garin Niamey, dakuma Fatima mai aure Mali)
Ba wani jimawa sukayi a falon ba suka bar iyayen su anan suku suka yada zango a ɗakin AFREEN, suna shiga suka zazauna bakin gado suna sakin murmushi, wata irin ajiyar zuciya Fanna ta sake sannan ta ɗoki wayar ta tana cewa "Bari na sanarwa su anma wannan abin alkairi dana farin ciki nasan idan sukaji wannan labari yau sedai kwana ɓarawo ya kwashe su."
Murmushi sukayi AFREEN tace "Ki bari har da safe mana."
Fanna tace "Cœurly ba zan iya ba nidai ki bari na faɗa ina bahaka ba ba zan iya bacci ba.
AFREEN tace "To ai shikenan ki kira su ɗin."
Kamin takai gayin kiran Khairat ta riƙe mata hannu tace "Dakata ƙanwata na faɗa maku wani abin farin cikin sai ku ji daɗin gaba ɗaya," hannun AFREEN ta kamo da hannunta na dama shi kuwa na Fanna na cikin hannuta na hagun sannan ta koma cewa "ina farin cikin gayamaku cewa Ahmad yace na faɗawa papa jibi zai turo iyayen sa gidan ma'ana zasuzo neman aurena." Khairat ta faɗa da ƙayatacan murmushi kwance a fuskar ta.
Da sauri AFREEN da Fanna suka ƙwace hannunsu daga nata suka rugumeta suna ihu farin ciki, kuma ihu ba wani mai sauti ba mai cike da hankali da nutsuwa.
"Alhamdulilah" suka faɗa a tatare sannan suka saketa baki yaƙi rufuwa su AFREEN sai kwasa dariyar farin ciki take ta ma kasa yin magana sai kallon Khairat ɗin take."
Fanna ce tayi ƙarfin halin cewa "Barka barka anty Khairat gaskiya na tayaki murna sosai farin cikin da nake ciki yau baya musultuwa gaskiya Allah ya tabbata mana da alkairi, ashe mun kusa shan biki ehe, kai Allah kaimu wannan rana akwai didima ashe, fatan alheri anty mu," sai suka ƙara rugumeta suna ta farin ciki.
Sai da sukayi mai isarsu sannan suka saketa, sai a lokacin AFREEN ta samu damar magana tace "Anty miyasa baki faɗawa papa dazun ba da muna falo ana hira?"
"Kunya nakeji AFREEN kedai zaki faɗa masa, nikam bana iyaba."
"Hakane kuwa ko ni idan nawane zanji kunya faɗa da kaina bari naje na faɗa masa yanzu tunda dare bayi sosai kuma a kira anty Fauziya itama a sanar da ita." AFREEN ta faɗa tana ƙoƙarin tashi ta fita.
Da sauri Khairat ta riƙo hannunta tace "Ke kuwa sister ki bari hada safe man irin wannan zazari haka."
Fanna tace "A'a antyn mu taje ta faɗa tun yanzu a bari ya huce shike kawo rabon wani gara ayita ta ƙare."
AFREEN tace "Ah ki barta ni kam yau din nan zan faɗa wa papa duka yanzu ƙarfe tara tana yiyuwa ma papa suna nan a falo." Ƙwace hannunta tayi tayi gaba abinta.
Tana shiga falon tayi sa'a papa na zaune shida umma suna hira tare da kallo, sallama tayi aka amsa mata sannan ta nemi guri kusa da papa a saman kafet ta zauna tare da duƙe kanta bata ce komai ba.
Papa ya zuba mata ido na kusan sakan talatin sannan yace "AFREEN ɗin papa yi magana mana nasan abu mai mahimmanci ya kawoki nan gashi kuma na hango farin ciki luluɓe a fuskar ki."
Ɗagowa tayi ta kalli papa tare da sakin murmushi sannan tace "Dama papa Ahamed ne ya cewa anty Khairat ta faɗa maku jibi iyayensa zasuzo neman aurenta shine tace tana jin kunyar faɗa nikuwa sai nace ta bari zan sanar da kai." Ta ƙarasa faɗar maganar da murmushi kwance a fuskarta.
Aiko papa ya washe baki yana ta fara'a cewa yake "Alhamdulilah alhamdulilah alhamdulilah Allah abin godiya kai masha Allah, to madala Allah ya kaimu jibin da rai da lafiya naji daɗi wannan labarin."
Kamin AFREEN tayi magana umma tace "Ah da ita baza tayi faɗa ba saike ƴar rashin kunya ko kika zo kika faɗa to ya maki kyau."
Saida Ali ya waiwaya yaga babu AFREED babu dalilin sa kawai sai girgiza kai yayi dan ya san da tafiyar sa ne yayi, da zasu koma gida kuwa tanti A'ishah motar mijinta ta shiga da Farisa da kuma da Amal da kuma aouta tanti, tunda wanda ya kawo su yayi tafiyar sa.
Haka taro ya watse lafiya kowa ya kama gaban sa, su AFREEN na zuwa gida duk suka nufi ɗaki kowace ta watsa ruwa tayi sallah mangariba sannan aka fito cin abincin, suna tsaka da cin abinci papa yace "To AFREEN kujerar Makka da kika samu har guda biyar ya zakiyi dasu?"
Saida ta ɗan nisa Sannan tace "To papa da cewa nayi na bawa babban malamin islamiyyar mu guda sannan kaida maman guda guda sai kuma ɗaya zan bawa anma (wato mahaifiyar Fanna kawar AFREEN dake Diffa) ɗayar kuwa kaka na bawa (wato Hajiya Zakiya) sannan cikin kuɗin dana samu zan biyawa kaka malam (mahaifin Arahamat) shima kujerar Makkah.
Murmushi papa yayi yace "Masha Allah yarinyar kirki Allah maki albarka hakan da kikayi yayi dadai, amma keda aka bamawa miyasa baki fitar wa kanki ba AFREEN wannan kyautar kice yaci ace kema zaki ɗauki ɗaya duk ba zuwanki na farin bane ke kije a matsayin kujerar dakika bamawa Hajiya in kuwa kiyi niyya ne kin bata to kema kuwa zaki koma haji na biyu bana Insha Allah, zan biyawa kowa a gidan sai muje tare baki ɗaya banda ni da mahaifiyar ki kuma da Hajiya, kinga an samu ragowa kujera uku kenan tunda mu uku kiyimana kyautar kujerar haji yanzu baki ɗaya zamu tafi kowa ya sake sauke farali hada Ufadi (wato matar mahaifin Arahamat maman AFREEN idan masu karatu basu manta ba) sannan itama Fanna hada ita da kuma mahaifin ta kenan kinga su ukun duka, da kuma Hasina itama duk da ta taɓa zuwa yanzun ma zaku koma tare kamar yandata kasan ce farkon tafiyar ku Insha Allahu da Firdaoussi ɗiyar yaya Adamu tunda duk tare kuke abukan junana ne ya kamata ku koma tare."
Fanna ƙawar AFREEN najin haka ta tashi daga kan kujerar da take zaune tana cin abinci da hawaye farin ciki a fuskarta ta durƙusa gaban papa tana kuka tana godiya tace "Allah sarki ashe zanga wannan rana dan haka aka ce kada mutum ya fida da rai daga rahamar Ubangijin, ban taɓa tunanin wata rana zanje haji ba sai gashi sanadiyyar ƙawance Allah ya haɗani da mutane kirki masu su jin tsoron da ƙaunar mazon sa, papa mun gode mun gode mun gode Allah saka da alkairi, Allah ƙara lumka arziki mai albarka, Allah ya shirya maku ƴaƴan ku zuri'a ku baki ɗaya, Allah rufa maku asiri duniya da lahira, Allah saka maku da mafificin alkairi, ya biyaku da gidan aljanna, Allah hanaku jin kunyar duniya da ta lahira, Allah sa ku fi haka, ya ya kauda fitina da tashin hankali a tsakanin ku, ya Allah na roƙeka duk mai neman wannan zuri'a da shari ko wani mugun abu Allah ka da ka bashi iko ko kayi gaggawar mayar masa da kayanshi na gode papa iyayena ma sun gode godiyar ma ta gode," Sannan ta juya gun AFREEN ta ƙara fashewa da kuka tace "Ƙawata ƙawance na dake alkairi ne Allah kaɗai yasan miye dalilin yaɗuwar mu har muka ƙulla zumunta sabida ni na ɗaɗe da daina kallon ki a matsayin ƙawa sai ƴar uwa ta jini wada muka fito ciki ɗaya duk duniyar nan in aka fida maki iyayena to ban da kamar ki ƙawata sosai nake ƙaunar ki ko rayuwa ta zan iya baki wallahi samun mutane irin ku sai an tona na gode da kyaut........
Da sauri AFREEN ta rufe mata baki tare da tayar da ita tsaye tace ."Haba cœurly miye haka dan Allah, anya kuwa kin ɗoke a yanda kika faɗa? idan hakane miye abun wi mana wannan godiyar ni na ɗauke ki ne kamar yanda na ɗauki anty Fauziya ko anty Khairat, mun riga mun zama cikin ɗaya ki daina haka."
Papa ma cewa yayi "Gaskiya dai kam Fanna ni zaman mahaifin ki nake ba wani abu bane idan hakan ya kasance, je ki koma gun zaman ki ki ƙarara cin abincin ki kinjiko ƴata Allah maku albarka."
Duka wanda ke nan gun cin abincin saida ya ce ameen har anty Fauziya da tazo gun saukar tana jiran mijinta yazo ya ɗoketa, amma banda umma da tanti suda tunda papa yace zai biyawa Fanna da mahaifin ta Makkah da kuma kujerar da AFREEN ta bawa mahaifiyar Fanna ɗin suke ta hararen Fannar da jin haushin ta.
Suna kammala cin abincin suka koma falo sabida gajiyar da suke yau masu aikin gidan ne suka tatare dinning ɗin suka gyara wurin duk da ba wani ɓata sa sukayi ba, basu jima da zama a falon ba mijin anty Fauziya yazo tare da yaranta biyu sukayi ta wasa da dariya kamin suke masu sallama su bar gidan.
Papa ya kalli anty Khairat yace "Khairat yaushe kika zo ne? dan mu kam sai da muka ganki a wajan saukar nan."
Murmushi tayi tare da sade kanta ƙasa sannan tace "Tunjiya misalin ƙarfe 8 na dare nazo papa, amma sai na sauka gidan anty Fauziya sabida inason yi maku bazata sabida AFREEN dalilin kuwa shine ta matsa min da tambayar zanzo saukar su nace mata a'a shiyasa nace sai kawai kun ganin kamar daga sama ta kalli AFREEN ta dariya."
Itama AFREEN dariyar tayi sannan ta mata kallon zan rama."
Papa yayi murmushi yace "To masha Allah Allah maku albarka ya karatun naki.
Anty Khairat tace "Ai na kammala dady yanzu kusan sati biyu kenan sakamako ne kawai nake jira ya fito sai na koma na karɓa, abinda yasa ban dawo gida da yuri ba Tanti Maryam ta tsayar dani yanzu ma sabida saukar AFREEN ta bari nazo
(Idan masu karatu basu manta ba Maryam ƴaƴa mahaifin su AFREEN ce wato Alhaji Sadisu wada ke aure a garin Niamey, dakuma Fatima mai aure Mali)
Ba wani jimawa sukayi a falon ba suka bar iyayen su anan suku suka yada zango a ɗakin AFREEN, suna shiga suka zazauna bakin gado suna sakin murmushi, wata irin ajiyar zuciya Fanna ta sake sannan ta ɗoki wayar ta tana cewa "Bari na sanarwa su anma wannan abin alkairi dana farin ciki nasan idan sukaji wannan labari yau sedai kwana ɓarawo ya kwashe su."
Murmushi sukayi AFREEN tace "Ki bari har da safe mana."
Fanna tace "Cœurly ba zan iya ba nidai ki bari na faɗa ina bahaka ba ba zan iya bacci ba.
AFREEN tace "To ai shikenan ki kira su ɗin."
Kamin takai gayin kiran Khairat ta riƙe mata hannu tace "Dakata ƙanwata na faɗa maku wani abin farin cikin sai ku ji daɗin gaba ɗaya," hannun AFREEN ta kamo da hannunta na dama shi kuwa na Fanna na cikin hannuta na hagun sannan ta koma cewa "ina farin cikin gayamaku cewa Ahmad yace na faɗawa papa jibi zai turo iyayen sa gidan ma'ana zasuzo neman aurena." Khairat ta faɗa da ƙayatacan murmushi kwance a fuskar ta.
Da sauri AFREEN da Fanna suka ƙwace hannunsu daga nata suka rugumeta suna ihu farin ciki, kuma ihu ba wani mai sauti ba mai cike da hankali da nutsuwa.
"Alhamdulilah" suka faɗa a tatare sannan suka saketa baki yaƙi rufuwa su AFREEN sai kwasa dariyar farin ciki take ta ma kasa yin magana sai kallon Khairat ɗin take."
Fanna ce tayi ƙarfin halin cewa "Barka barka anty Khairat gaskiya na tayaki murna sosai farin cikin da nake ciki yau baya musultuwa gaskiya Allah ya tabbata mana da alkairi, ashe mun kusa shan biki ehe, kai Allah kaimu wannan rana akwai didima ashe, fatan alheri anty mu," sai suka ƙara rugumeta suna ta farin ciki.
Sai da sukayi mai isarsu sannan suka saketa, sai a lokacin AFREEN ta samu damar magana tace "Anty miyasa baki faɗawa papa dazun ba da muna falo ana hira?"
"Kunya nakeji AFREEN kedai zaki faɗa masa, nikam bana iyaba."
"Hakane kuwa ko ni idan nawane zanji kunya faɗa da kaina bari naje na faɗa masa yanzu tunda dare bayi sosai kuma a kira anty Fauziya itama a sanar da ita." AFREEN ta faɗa tana ƙoƙarin tashi ta fita.
Da sauri Khairat ta riƙo hannunta tace "Ke kuwa sister ki bari hada safe man irin wannan zazari haka."
Fanna tace "A'a antyn mu taje ta faɗa tun yanzu a bari ya huce shike kawo rabon wani gara ayita ta ƙare."
AFREEN tace "Ah ki barta ni kam yau din nan zan faɗa wa papa duka yanzu ƙarfe tara tana yiyuwa ma papa suna nan a falo." Ƙwace hannunta tayi tayi gaba abinta.
Tana shiga falon tayi sa'a papa na zaune shida umma suna hira tare da kallo, sallama tayi aka amsa mata sannan ta nemi guri kusa da papa a saman kafet ta zauna tare da duƙe kanta bata ce komai ba.
Papa ya zuba mata ido na kusan sakan talatin sannan yace "AFREEN ɗin papa yi magana mana nasan abu mai mahimmanci ya kawoki nan gashi kuma na hango farin ciki luluɓe a fuskar ki."
Ɗagowa tayi ta kalli papa tare da sakin murmushi sannan tace "Dama papa Ahamed ne ya cewa anty Khairat ta faɗa maku jibi iyayensa zasuzo neman aurenta shine tace tana jin kunyar faɗa nikuwa sai nace ta bari zan sanar da kai." Ta ƙarasa faɗar maganar da murmushi kwance a fuskarta.
Aiko papa ya washe baki yana ta fara'a cewa yake "Alhamdulilah alhamdulilah alhamdulilah Allah abin godiya kai masha Allah, to madala Allah ya kaimu jibin da rai da lafiya naji daɗi wannan labarin."
Kamin AFREEN tayi magana umma tace "Ah da ita baza tayi faɗa ba saike ƴar rashin kunya ko kika zo kika faɗa to ya maki kyau."