Sashe 64
Zamba Cikin Aminci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da khair dai AFREEN ta iya convaincre ɗin AFREED ya fasa zuwa Maraɗi, da ganan suka ci gaba da fira su ta soyayya har AFREEN ta manta da cewa wani za'a aura mata ba AFREED.
Yana saura sati biyu auren AFREEN tanti ta gama haɗa abinda abinda bokan su ya bata har layar ta kai an ɗumka mata sedai abinda bata sani ba da take sayan anta rago ta saniya ce aka bata ba tare da sani shima wanda ya sayar mata don rago yakai mayanka aka yanka masa sedai da zai zubo masa naman aka manta aka zuba masa kayan cikin saniya dan haka shima bai sani, a cikin tsakiyar dare ta je ɗakin AFREEN ta saka mayar a filonta dan ranar AFREEN ba a ɗakin ta ta kwana ba, ɗakin mahaifiyar ta tayi ɓaci da rabon dai sai tantin ta samu damar saka mata layar.
Sannan da sassafe ta tashi ta yiwa yan gidan break fast abinda batayi koda ranar aikin ta ne sedai ƴan aiki suyi, amma yau dayake akwai wata manufa da take da se tayi kuma ta samu ta zuba maganin duka ga abincin gidan dan gani take aikin ai akan AFREEN aka yi shi ɗan haka ita kaɗai zai ci sannan tace ma ƴan aiki kada su ce ita tayi.
Dan haka koda kowa ya fito cin abincin AFREEN bata fito maman ta tashi zata kirata saita ce a bari taje ta kai mata abincin kada a ta kura mata a cewar ta wai tana jimamin barin gida.
Babu dai wanda yace mata ufan sai ma dai umma mahaifiyar zeinab da ta rakata da harara.
Tana zuwa ta tarda AFREEN zaune a saman sallaya tana jan tazbi sallama tayi bayan wai har ta shiga ɗakin, kallon ta AFREEN tayi ɗan ita rabon da su haɗu har ta manta saboda yanzu ta rage shiga harakar ta tuna ta nuna ta bijire ma Mahaifin kan zaɓin da ya mata, ai take yanke kuma gaban AFREEN ya faɗi tunowa da tayi cewa za'a aurar da ita ga wani wanda ba AFREED ba, a take mood ɗin ya sauya har ida take zaune tantin ta ƙara da ta ajiye mata abincin tace gashi nan nace bari na kayo maki har ɗaka dan na lura tunda ki kaga sati biyu ne yayi saura ɗaurin auren kike cikin alhinin rabuwa da iyaye ko iya fita falo bakiyi bare nayi tunanin zaki je ki gaisa da mu.
Gaban AFREEN ne ya yanke ya faɗi jin saura sati biyu auren ta, saboda ita yanda ta ɗauki zancen kamar ba da gaske ba haka yasa ta manta da wani lokaci auren ya kusa sosai hankalin ta yayi matuƙar tashi sedai bata nunawa tantin, wani sankaran murmushi da ta sakar mata tace "Nagode tanti."
Tanti tace "Ba komai yi maza kici dan naji mahaifiyar ki na cewa yanzu Wada zata maki gyaran zata zo har an gyara ɗakin da zaki komai domin hakan."
Nan ma dai gaban AFREEN kara faɗuwa yayi amma sai ta daure tace "Toh."
Sannan tantin ta tashi ta bar ɗakin dan ta mance boka yace mata kada ta bari AFREEN tayi Bismillah ga abincin da ta saka maganin, dan haka ta fice tana jin daɗin burin ta ya kusan cika.
Tana fita AFREEN ta buɗe abincin ta fara ci tare da Bismillah bata ci wani sosai ba dan jin yanda hankalin ta ya kasa kwanciya saboda ganin yanda auren da ta manta da shi yake ta matsowa, ta shiga damuwa iya damuwa hankalin ta ya ƙara mugun tashi, dan haka ta kasa zama a kan darduma ta koma saman bed ɗin ta ta shiga rera kuka mai cin rai har saida taji alamun mahaifiyar zata shigo ɗakin nata sannan ta tashi da saurin ta faɗa douche (toillet) ta ci gaba rera kukan ta har kanta ya fara ciwo kamin take fara wanka da sauri sauri dan taji mahaifiyar ta na kiranta.
Yana saura sati ɗaya auren AFREEN, duk amarya ta bi ta kare ta rame duk ta lalace sai kyau ɗin nan nata kamar ƙara mata shi ake yi don gyara jiki da ake mata da kuma haɗa mata kayan mata da ake, AFREEN saboda halin da take ciki duk ta koma abin tausayi, kullum kuka abincin ba ta wani cika ci ba, in yau lafiya gobe ba lafiya tun ya sauran sati biyu auren tabi ta firgice idan an tambaye ta mike damun sai tace ji take bata iya rabuwa da iyayen ta duk abin ya bi ya dameta haka mahaifiyar ta zata zauna tana bata baki tare da kwontar mata da hankali.
Zata nuna kamar ta kwontar da hankalin nata sannan mama ke barin gun, hasina kawarta kaɗai ta san halin da take ciki, kuma kasa har yanzu sanar ma AFREED cewa ita ga aure za'a mata, amma a yau ta yanke shawarar sanar dan haka ta sanar wa da hasina da ta dawo gidan da kwana tun da auren kawar ta ta ya yi sauren kwana goma da ita ake komai da komai na shirye shiryen biki kuma ta taya ƙawar ta jimami da ƙara mata kwarin gwiwar yiwa iyayen ta biyayya.
Dan ta nemeta akan ta taimaka ta sanar wa AFREED aurenta dan kar yaji ga wani yace ta ci amanar sa, amma dakyar ta samu shawo kan hasina ta yarda zata faɗa masa, dan haka dan haka yau safiyar ranar asabar ya kama saura sati ɗaya auren nata suka yanke shawarar kiransa su sanar masa.
Suna zaune daga ita sai Hasina cikin ɗaki bayan taci kuka ta ƙoshi, ta mika hannu ta ɗoko wayar ta dake bisa gadon ta dana kira a number AFREED da ta saving ɗin ta da sunan Destiny, tana ta ringing har ta katse bai daga ba dama haka ne idan zata kirashi ba zai daka ba sai ta kashe ya maida mata kira yanzu ma hakane ta kasance, tana katse kiran nashi ya shigo saida ta kusa tsikawa kanan ta ɗaga ta mikawa Hasina wayar gaban Hasina da na AFREEN na faɗuwa Hasina kara wayar a kunan tare da sallama cike da sanhin jiki, daga cen AFREED ya saki murmushi ya amsa sallamar yace "ƙawar mu kece a wayar da fatan kina lafiya ya gida."
Hasina tace "Lafiya lau alhamdulilah ya gida ya aiki."
A takaice AFREED yace "Lafiya klau ina kawar taki ne dama inason muyi magana dake."
Tace "Bata kusa noma kam maganar nake so muyi shiyasa ma na kiraka da number ta."
"Ok to ina jinki idan ki sanar da ni noma sai sanar dake nawa abin da zan faɗa maki."
Hasina tace "A'a fara sanar dani taka maganar sai na dan ni tawa maganar tsayi ne da ita."
Ayi haka naga fa kike ka fara neman sanar dani hakan na nufin maganar nada muhimmanci kada na katse ki kuma."
"Ah bai komai ai ni na baka damar hakan."
Yace "To shikenan dama ba wani abu bane faɗa maki illa tambaya ce nakeson yi maki akan kawaki, dan Allah nasan ke baki rasa sanin abinda ke damun, dan ta sauya min sosai ka saurin kuka daga nayi mata wata magana haka cikin fira sai kiga ta fashe min da kuka kuma ta daina sakin jiki dani badai kamar yanda muke a da ba dan ni gaskiya abin na damuna kuma idan nace mata zan zo Maraɗi dan nazo gidan sai kiji ta hana ko kuwa idan nace zan Turi Iyaye na nan sai ta ce a'a dan Allah mi hakan yake nufi kodai ta daina sona ne ban sani ba, idan kuwa hakan ta faru ai ban koma yin numfashi dan rayuwa ta ta zo ƙarshe."
AFREEN dake sauren duk wani abinda yake faɗa saboda wayar a handsfree take, ta waro ido waje kawai sai ta fashe da kuka mara sauti dan kar yaji tana kusa, sannan tayiwa Hasina nuni data katse kiran.
Katse kiran Hasina tayi sannan tace "Besty ki bari na sanar dashi gara ayita ta ƙare idan har kika bari yaji ga bakin wani to ba fah zai taɓa fahimtar abinda zamu fahimtar da shi ba wallahi."
"To bakiji furicin da yayi bane ina gudun yaje ya rasa ransa ta dalili na dan Ali ɗan uwansa ya sha sanar dake halin da yayi ta shiga ta dalilin son da yake mani wallahi nidai....
Bata ƙarasa faɗin abinda tayi niyar faɗa ba kiran shi ya koma shigowa wayar ta aiko sai da ta ɗan zabura, Hasina tace "Kin ga besty ya maido kiran ki daure ki bari a faɗa masa dan a fitar dashi daga duhu wallahi gara ya sani yanzu da har sai an daura maki aure yaji labarin lokacin zai fi shiga halin da kike gudu ya shiga kuma Ni nasan mi zan sanar masa."
A haka AFREEN ta amince da a ɗaga kiran sedai kamin Hasina ta ɗaga kiran ya katse, ba tareda ɓata lokaci ba ya maido wani kiran."
Hasina tace "Yawa aboki kaji na katse kiran ko mama ce kirani shiyasa."
Yace "To shikenan ina jinki."
Saida da Hasina ta sauke wata nauyayyar ajiyar zuciya sannan tace "Yawa aboki dama nima sabida wannan changement ɗin ne yasa na kora dan a samu mafita , saida ta ɗan nisa sannan taci gaba dacewa "Ai dai kasan irin son da AFREEN ke maka, kuma koni shaida ce AFREEN ko sauro batason ace ta dalilin ya shiga wani hali bare mutum sanan kuma kai da take so take kauna, ya kamata kayi tawakali ga Allah akan samun AFREEN ko rashin ta a gare ka idan kana hakan na nuna rashin juriya ka akan jarabawar da yake maka sai yaga kamar ka kasa gode masa ne, dan babu wanda AFREEN takeso kuma take kauna sai kai ɗin nan dai AFREED dan haka batada wani buri da ya huce taga kun malaki juna , sedai hakan da wahala dan kuwa wata matsala ta riga da ta Kunno Kai a tsakanin ku bani da tabbacin idan burin ku kai da ita zai cika a gaski......
Yana saura sati biyu auren AFREEN tanti ta gama haɗa abinda abinda bokan su ya bata har layar ta kai an ɗumka mata sedai abinda bata sani ba da take sayan anta rago ta saniya ce aka bata ba tare da sani shima wanda ya sayar mata don rago yakai mayanka aka yanka masa sedai da zai zubo masa naman aka manta aka zuba masa kayan cikin saniya dan haka shima bai sani, a cikin tsakiyar dare ta je ɗakin AFREEN ta saka mayar a filonta dan ranar AFREEN ba a ɗakin ta ta kwana ba, ɗakin mahaifiyar ta tayi ɓaci da rabon dai sai tantin ta samu damar saka mata layar.
Sannan da sassafe ta tashi ta yiwa yan gidan break fast abinda batayi koda ranar aikin ta ne sedai ƴan aiki suyi, amma yau dayake akwai wata manufa da take da se tayi kuma ta samu ta zuba maganin duka ga abincin gidan dan gani take aikin ai akan AFREEN aka yi shi ɗan haka ita kaɗai zai ci sannan tace ma ƴan aiki kada su ce ita tayi.
Dan haka koda kowa ya fito cin abincin AFREEN bata fito maman ta tashi zata kirata saita ce a bari taje ta kai mata abincin kada a ta kura mata a cewar ta wai tana jimamin barin gida.
Babu dai wanda yace mata ufan sai ma dai umma mahaifiyar zeinab da ta rakata da harara.
Tana zuwa ta tarda AFREEN zaune a saman sallaya tana jan tazbi sallama tayi bayan wai har ta shiga ɗakin, kallon ta AFREEN tayi ɗan ita rabon da su haɗu har ta manta saboda yanzu ta rage shiga harakar ta tuna ta nuna ta bijire ma Mahaifin kan zaɓin da ya mata, ai take yanke kuma gaban AFREEN ya faɗi tunowa da tayi cewa za'a aurar da ita ga wani wanda ba AFREED ba, a take mood ɗin ya sauya har ida take zaune tantin ta ƙara da ta ajiye mata abincin tace gashi nan nace bari na kayo maki har ɗaka dan na lura tunda ki kaga sati biyu ne yayi saura ɗaurin auren kike cikin alhinin rabuwa da iyaye ko iya fita falo bakiyi bare nayi tunanin zaki je ki gaisa da mu.
Gaban AFREEN ne ya yanke ya faɗi jin saura sati biyu auren ta, saboda ita yanda ta ɗauki zancen kamar ba da gaske ba haka yasa ta manta da wani lokaci auren ya kusa sosai hankalin ta yayi matuƙar tashi sedai bata nunawa tantin, wani sankaran murmushi da ta sakar mata tace "Nagode tanti."
Tanti tace "Ba komai yi maza kici dan naji mahaifiyar ki na cewa yanzu Wada zata maki gyaran zata zo har an gyara ɗakin da zaki komai domin hakan."
Nan ma dai gaban AFREEN kara faɗuwa yayi amma sai ta daure tace "Toh."
Sannan tantin ta tashi ta bar ɗakin dan ta mance boka yace mata kada ta bari AFREEN tayi Bismillah ga abincin da ta saka maganin, dan haka ta fice tana jin daɗin burin ta ya kusan cika.
Tana fita AFREEN ta buɗe abincin ta fara ci tare da Bismillah bata ci wani sosai ba dan jin yanda hankalin ta ya kasa kwanciya saboda ganin yanda auren da ta manta da shi yake ta matsowa, ta shiga damuwa iya damuwa hankalin ta ya ƙara mugun tashi, dan haka ta kasa zama a kan darduma ta koma saman bed ɗin ta ta shiga rera kuka mai cin rai har saida taji alamun mahaifiyar zata shigo ɗakin nata sannan ta tashi da saurin ta faɗa douche (toillet) ta ci gaba rera kukan ta har kanta ya fara ciwo kamin take fara wanka da sauri sauri dan taji mahaifiyar ta na kiranta.
Yana saura sati ɗaya auren AFREEN, duk amarya ta bi ta kare ta rame duk ta lalace sai kyau ɗin nan nata kamar ƙara mata shi ake yi don gyara jiki da ake mata da kuma haɗa mata kayan mata da ake, AFREEN saboda halin da take ciki duk ta koma abin tausayi, kullum kuka abincin ba ta wani cika ci ba, in yau lafiya gobe ba lafiya tun ya sauran sati biyu auren tabi ta firgice idan an tambaye ta mike damun sai tace ji take bata iya rabuwa da iyayen ta duk abin ya bi ya dameta haka mahaifiyar ta zata zauna tana bata baki tare da kwontar mata da hankali.
Zata nuna kamar ta kwontar da hankalin nata sannan mama ke barin gun, hasina kawarta kaɗai ta san halin da take ciki, kuma kasa har yanzu sanar ma AFREED cewa ita ga aure za'a mata, amma a yau ta yanke shawarar sanar dan haka ta sanar wa da hasina da ta dawo gidan da kwana tun da auren kawar ta ta ya yi sauren kwana goma da ita ake komai da komai na shirye shiryen biki kuma ta taya ƙawar ta jimami da ƙara mata kwarin gwiwar yiwa iyayen ta biyayya.
Dan ta nemeta akan ta taimaka ta sanar wa AFREED aurenta dan kar yaji ga wani yace ta ci amanar sa, amma dakyar ta samu shawo kan hasina ta yarda zata faɗa masa, dan haka dan haka yau safiyar ranar asabar ya kama saura sati ɗaya auren nata suka yanke shawarar kiransa su sanar masa.
Suna zaune daga ita sai Hasina cikin ɗaki bayan taci kuka ta ƙoshi, ta mika hannu ta ɗoko wayar ta dake bisa gadon ta dana kira a number AFREED da ta saving ɗin ta da sunan Destiny, tana ta ringing har ta katse bai daga ba dama haka ne idan zata kirashi ba zai daka ba sai ta kashe ya maida mata kira yanzu ma hakane ta kasance, tana katse kiran nashi ya shigo saida ta kusa tsikawa kanan ta ɗaga ta mikawa Hasina wayar gaban Hasina da na AFREEN na faɗuwa Hasina kara wayar a kunan tare da sallama cike da sanhin jiki, daga cen AFREED ya saki murmushi ya amsa sallamar yace "ƙawar mu kece a wayar da fatan kina lafiya ya gida."
Hasina tace "Lafiya lau alhamdulilah ya gida ya aiki."
A takaice AFREED yace "Lafiya klau ina kawar taki ne dama inason muyi magana dake."
Tace "Bata kusa noma kam maganar nake so muyi shiyasa ma na kiraka da number ta."
"Ok to ina jinki idan ki sanar da ni noma sai sanar dake nawa abin da zan faɗa maki."
Hasina tace "A'a fara sanar dani taka maganar sai na dan ni tawa maganar tsayi ne da ita."
Ayi haka naga fa kike ka fara neman sanar dani hakan na nufin maganar nada muhimmanci kada na katse ki kuma."
"Ah bai komai ai ni na baka damar hakan."
Yace "To shikenan dama ba wani abu bane faɗa maki illa tambaya ce nakeson yi maki akan kawaki, dan Allah nasan ke baki rasa sanin abinda ke damun, dan ta sauya min sosai ka saurin kuka daga nayi mata wata magana haka cikin fira sai kiga ta fashe min da kuka kuma ta daina sakin jiki dani badai kamar yanda muke a da ba dan ni gaskiya abin na damuna kuma idan nace mata zan zo Maraɗi dan nazo gidan sai kiji ta hana ko kuwa idan nace zan Turi Iyaye na nan sai ta ce a'a dan Allah mi hakan yake nufi kodai ta daina sona ne ban sani ba, idan kuwa hakan ta faru ai ban koma yin numfashi dan rayuwa ta ta zo ƙarshe."
AFREEN dake sauren duk wani abinda yake faɗa saboda wayar a handsfree take, ta waro ido waje kawai sai ta fashe da kuka mara sauti dan kar yaji tana kusa, sannan tayiwa Hasina nuni data katse kiran.
Katse kiran Hasina tayi sannan tace "Besty ki bari na sanar dashi gara ayita ta ƙare idan har kika bari yaji ga bakin wani to ba fah zai taɓa fahimtar abinda zamu fahimtar da shi ba wallahi."
"To bakiji furicin da yayi bane ina gudun yaje ya rasa ransa ta dalili na dan Ali ɗan uwansa ya sha sanar dake halin da yayi ta shiga ta dalilin son da yake mani wallahi nidai....
Bata ƙarasa faɗin abinda tayi niyar faɗa ba kiran shi ya koma shigowa wayar ta aiko sai da ta ɗan zabura, Hasina tace "Kin ga besty ya maido kiran ki daure ki bari a faɗa masa dan a fitar dashi daga duhu wallahi gara ya sani yanzu da har sai an daura maki aure yaji labarin lokacin zai fi shiga halin da kike gudu ya shiga kuma Ni nasan mi zan sanar masa."
A haka AFREEN ta amince da a ɗaga kiran sedai kamin Hasina ta ɗaga kiran ya katse, ba tareda ɓata lokaci ba ya maido wani kiran."
Hasina tace "Yawa aboki kaji na katse kiran ko mama ce kirani shiyasa."
Yace "To shikenan ina jinki."
Saida da Hasina ta sauke wata nauyayyar ajiyar zuciya sannan tace "Yawa aboki dama nima sabida wannan changement ɗin ne yasa na kora dan a samu mafita , saida ta ɗan nisa sannan taci gaba dacewa "Ai dai kasan irin son da AFREEN ke maka, kuma koni shaida ce AFREEN ko sauro batason ace ta dalilin ya shiga wani hali bare mutum sanan kuma kai da take so take kauna, ya kamata kayi tawakali ga Allah akan samun AFREEN ko rashin ta a gare ka idan kana hakan na nuna rashin juriya ka akan jarabawar da yake maka sai yaga kamar ka kasa gode masa ne, dan babu wanda AFREEN takeso kuma take kauna sai kai ɗin nan dai AFREED dan haka batada wani buri da ya huce taga kun malaki juna , sedai hakan da wahala dan kuwa wata matsala ta riga da ta Kunno Kai a tsakanin ku bani da tabbacin idan burin ku kai da ita zai cika a gaski......