Sashe 31
Zamba Cikin Aminci Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hajiya Zakiya tace "Allah ya raba lafiya, ai ita Fauziya girman ciki ne da ita."
Da ameen suka amsa sannan AFREEN tace "Mamy ga tsarabarki inji anty Fauziya tace a kawo maki wannan kuwa da mukaje shopping na siyo maki dan ki motsa bakin ki."
Karɓa Hajiya Zakiya tayi tanata sa masu albarka da masu fatan samun miji na gari, sannan suka mata sallama suka koma nasu ɓangaren, basu sami kowa a falon ba dan haka kowace ta nufi nata ɗaƙin dan a gajiye suke, direct AFREEN tana shiga ɗakin ta toillet ta faɗa ta yi wanka tare da ɗauro alwala dan gabatar da sallar isha'i, tana idar da Sallah tayi shirin bacci cikin wasu haɗaɗun kayan bacci farare riga da wando masu mugun kyau, sannan ta saka dogon hijab har ƙasa ta fita daga ɗakin, ta nufi ɗakin mahaifiyarta da sallama tashiga, bata sameta a ɗakin ba, a sannan ne ta tuno da yau girkin maman ne kenan ta ɗakin mahaifin su, bata tsaya komai ba ta fita a ɗakin ta nufi ɗakin tanti zaune ta tardota ta na kaɗa wani magani da tasaka ma kindurmu tana motsawa, da spoon sai ga AFREEN ta shigo da sallama saida tanti ta ɗan firgita kamin ta basar tana mai amsa sallamar tare dacewa "Yawa AFREEN dama yanzu nake cewa bari naje na kai maki maganin nan ɗakin ki kuma naga kun dawo lafiya, tunda ma kinzo da kanki yi maza zauna kisha," ba musu AFREEN ta zauna ta karɓi kofin da maganin ke ciki tayi bismillah sannan ta kafa kai ta shinye ruwa tanti ta koma zuba mata a kofin ta karkaɗe ta mika mata karɓa tayi ta kuma shinyewa kamin take mayar ma tanti da kofin tare da miƙewa tana shirin barin ɗakin.
Da sauri tanti tace dakata AFREEN kada ki tafi baki ƙarasa shan maganin ba," dawowa AFREEN tayi ta zauna sannan tace "To tanti yi sauri ki ban bacci nakeji."
Da sauri tanti ta ƙara ƙaɗa mata wani maganin ta mika mata, koma ƙara kafa kai tayi ta shinye, sannan kuma tanti ta miƙa mata wani magani ƙule a leda tace "Ƙarɓi wannan idan kin shiga ɗaki ki zuba shi cikin abinda kike turaren huta ki turare jikinki baki ɗaya sannan ki kwanta."
Ba musu ko tambayar na miye, nan ma AFREEN ta koma ƙarbar maganin ta nayi wa tanti saida safe, tanti ta amsa da Allah tashe mu lafiya tana ƙara jadada mata cewa kada tayi bacci ba tayi turaren maganin nan ba dan taga bacci sosai a idanunta.
Da to AFREEN ta amsa sannan ta nufi ɗakin ta, da shigar ta ɗakin ta dauki abinyi turaren huta ta saka a soket, sannan ta zuba magani ta turara ma jikinta shi kamar yanda tanti tace mata, tana gama turare jikinta da maganin kanta yar fara juyawa, da sauri ta fida wayar abin yin turaren a soket ta nufin gadon ta a dadafe da kyar ta iya yin addu'a barci sannan ta kwanta tanajin yanda kanta ke juya mata kuma tsikar jikinta na tashi a hankali a hankali barci ya fara figarta har ta samu bacci ya kwashe ta bakiɗaya.
Ƙarfe biyar daidai na asuba AFREEN ta farka lafiya lau da addu'a tashi daga bacci a bakin ta lalubo wayar ta tayi tana duba lokacin, da sauri ta duro daga kan gadon da furta "Inna lilahi yani irin bacci ne ya kwashe ni yau haka har ban farka sallah dare ba," tana faɗar haka a lokacin har takai bakin kofar toillet buɗewa tayi ta shiga, bata jima ba tafito bayan ta ɗauro alwala tazo ta shinfiɗa darduma ta tayar da raka'a tanul fijir, tana ƙarasawa ta koma mayar da sallah asuba, da ta ida baki ɗaya ta shiga karanta suratul kahaf sabida yau safiyar juma'a ce,
6:30 ta kammala karatun ta shi tayi toillet dan yin wanka, minti 15 ta ɗauka kamin take fitowa daga wanka sannan tayi komai da ya zame mata al'ada idan ta fito daga wanka, wardrobe ta nufa ta fitar da wani haɗaɗen lace bakin da design puple riga da siket ta saka dumkin ya kamata sosai shi bai mata yawa ba kuma shi bai matseta ba sosai kayan suka zauna mata ajiki dan ba ƙaramin kyau suka mata ba gashi dama jikin AFREEN irin jikin nan ne wanda komai kasa kyau yake maka, haka ta fito kamar wata ba indiya shar da ita tayi kyau masha Allah duk da kwali ne kawai ta saka a idonta amma tayi matuƙar yaɗuwa kamar ka saceta ka gudu, a gagwace ta ciro dogon hijab ɗin ta puple da niƙaf ɗinta itama puple Wada akayi wa ado da duwatsu farfaru masu shegin ƙaili, ƙara feshe jikinta da turare tayi ta saka takalmin puple masu ɗan tsini sannan ta saɓo jakar makarantar ta tafi daga ɗakin, AFREEN tayi wannan shigar ne sabida su a makarantar su ba'a saka uniform kowa da kayen da yakeso yake zuwa makarantar.
Ta tafi da niyar hawa escalier (strais) dan zu gaida papa da maman suda ke sama, sai ta tsinkayi muryar Zeinab nace "Anty AFREEN gamu nan."
Juyowa tayi ta gansu su duka ƴan gidan zaune kan dinning har da papa kowa dai na wajen, ita kaɗai har babu a wajen cin abincin, juyawa tayi ta nufi dinning ɗin tana zuwa ta sakar masu murmushi tare da gaida iyayen na ta sannan ta ja kujera ta zauna ta zuba ma kanta abin breakfast ɗin sannan ta fara ci da sauri sauri, papa ya kalleta yace "Kici a hankali mana AFREEN kada ki sarƙe."
Tsayar da cin breakfast ɗin tayi tare da mayar da kallon gun papa tace "Papa sauri nake yau nayi lati 7:30 muke shiga gashi 7 har da minti 12 kuma idan nace bazan karya ba, ba barina zakuyi na tafi ba."
Papa yace "To maida hankali kici dan gaskiya bazaki school baki ci komai ba." ci gaba tayi da cin abincin."
Tanti da tunda AFREEN ta zauna take bin ta da kallo tanisa tace "Masha Allah ɗiyata kinyi ƙyau gaskiya ke ba ƙaramar kyakkyawa bace."
Ɗagowa AFREEN tayi da murmushi tana kallon tantin tace "Nagode my tanti adoré."
"Karki damu gaskiya ce na faɗa, amma a zuciyarta sai tace "Narasa wane irin masifafen kyau ne kega yarinya nan kamar aljanna to Allah dai ya tsare."
Umma kuwa dogon tsaki taja tsusssssss sannan tace "Cusa kai Allah raba mu da neman yurin zama, wajan biɗar a sanka har a mance dakai."
Babu dai wanda ya tanka mata dan sun rigada sun san hali, AFREEN kuwa miƙewa tayi tana cewa "Maman na ƙoshi zan yuce kada nayi lati."
Maman da papa da tanti da sauran ƙannanta banda umma suka mata fatan a dawo lafiya, amsawa tayi da ameen sannan tace "Zeinab yau ki bi direba sauri nake idan muka taso daga makaranta zan biyo na ɗauko ki keda su amira kinjiko?"
Da fara'arta tace "To anty Allah kiyaye hanya."
Da ameen ta amsa sannan ta juya zata tafi tanti tace "AFREEN baki sha zumar ki ba yau."
Ba tare da ta juyo ba tace "Kashe na manta kawai sai ta nufi ɗakin tanti ta sha zumar ta fito ta ƙara masu sai ta dawo."
Har ta kai bakin ƙofar falon papa ya ɗaga murya yace "Ki tafi a sannu bana son tuƙin gaganci."
Ba tare da ta juwo ba tace insha Allahu papana sannan ta fita.
Ƙarfe sha biyu na rana su AFREEN suka fito daga aji, jerawa sukayi itama da Hasina suna tafiya suna fira har suka kawo inda AFREEN tayi parking ɗin motar ta, ta buɗe zata shiga Hasina tace "Besty yau zakizo masallaci?"
Murmushi mai sauti AFREEN tayi tace "Mi zai hana besty saide in banda lafiya ko wani cikin ƴan gidan mu abinda ban ma kan mu fatan hakan duk da dai ita lafiya bata samuwa kullum."
Hasina tace "To shikenan besty sai mun haɗu a masallaci, bari na shiga ki ajiye bakin babba ƙofar makarantar dan nasan yanzu direba na bakin ƙofa yana jirana," shiga sukayi su duka sannan AFREEN ta tayar da motar suka bar cikin makarantar, saida AFREEN ta kaita har kusan motar da direba yazo ɗaukar ta sannan taja tatsaya Hasina ta fita tana ƙara jadada mata sai sun haɗu masallaci, sannan taja motar ta nufi makarantar su Zeinab.
12:40 suka isa gida AFREEN na parking motar duk suka fita, shiga falon sukayi da sallama babu kowa a ciki, dan haka duk sai suka kama gaban su, AFREEN na shiga ɗakin ta ta cire kayan jikinta ta saka wata doguwar riga mara nauhi tazo ta dan kwanta saman bed ɗin tareda sauke ajiyar zuciya ta gajiya.
Ƙarfe ɗaya na rana na bugawa AFREEN ta tashi da kwanciyar da tayi ta faɗa toillet don yin wanka zuwa sallar juma'a.
Ta fito cikin shigarta ta zuwa masallaci sai tashin kamshi take, duguwa riga ce baƙa sanye a jikinta da aka yiwa kwalliya da Stone ruwan gold rigar tayi masifar kyau, da hijab ɗin ta kalar golden, takalmin ƙafar ta ma golden ne amma wannan karon plat ne ta saka maras tsini, haka ma niƙaf inta golden ce ita ma, sabida yawan saka niƙaf da AFREEN take yasa kusan kowane color na hijab ɗin tanada kalar niƙaf ɗin ita kanta batasan iya adadin yawan hijab da niƙaf da takeda ba, uwa uba kayan sakawar ta bata iya musilta yawansu, dan sun lumka yawan hijaban da takeda, duk da ana fitar da zakar kayan a kowane lokaci amma kuwa kullum cikin dumka sabi ake ko aje shopping don siyo dogayan riguna da ƙananun kayan dan zaman gida, gashi kuma idan papa ya fita ƙasashen waje ya siyo masu kaya irin na can dan sosai take da riga da wando irin na Pakistan da kuma riga da buje na kanti irin na ƙasashen waje.
Ta tardo su Zeinab ita kawai suke jira dan papa da matan sa har sun rigada sun tafi, haka Fahad da Imran, daga su sai masu gadi da suke jiran su fita su kule gidan dan zuwa masallaci Mamy kawai da mai aikinta ake bari cikin gidan.
Da ameen suka amsa sannan AFREEN tace "Mamy ga tsarabarki inji anty Fauziya tace a kawo maki wannan kuwa da mukaje shopping na siyo maki dan ki motsa bakin ki."
Karɓa Hajiya Zakiya tayi tanata sa masu albarka da masu fatan samun miji na gari, sannan suka mata sallama suka koma nasu ɓangaren, basu sami kowa a falon ba dan haka kowace ta nufi nata ɗaƙin dan a gajiye suke, direct AFREEN tana shiga ɗakin ta toillet ta faɗa ta yi wanka tare da ɗauro alwala dan gabatar da sallar isha'i, tana idar da Sallah tayi shirin bacci cikin wasu haɗaɗun kayan bacci farare riga da wando masu mugun kyau, sannan ta saka dogon hijab har ƙasa ta fita daga ɗakin, ta nufi ɗakin mahaifiyarta da sallama tashiga, bata sameta a ɗakin ba, a sannan ne ta tuno da yau girkin maman ne kenan ta ɗakin mahaifin su, bata tsaya komai ba ta fita a ɗakin ta nufi ɗakin tanti zaune ta tardota ta na kaɗa wani magani da tasaka ma kindurmu tana motsawa, da spoon sai ga AFREEN ta shigo da sallama saida tanti ta ɗan firgita kamin ta basar tana mai amsa sallamar tare dacewa "Yawa AFREEN dama yanzu nake cewa bari naje na kai maki maganin nan ɗakin ki kuma naga kun dawo lafiya, tunda ma kinzo da kanki yi maza zauna kisha," ba musu AFREEN ta zauna ta karɓi kofin da maganin ke ciki tayi bismillah sannan ta kafa kai ta shinye ruwa tanti ta koma zuba mata a kofin ta karkaɗe ta mika mata karɓa tayi ta kuma shinyewa kamin take mayar ma tanti da kofin tare da miƙewa tana shirin barin ɗakin.
Da sauri tanti tace dakata AFREEN kada ki tafi baki ƙarasa shan maganin ba," dawowa AFREEN tayi ta zauna sannan tace "To tanti yi sauri ki ban bacci nakeji."
Da sauri tanti ta ƙara ƙaɗa mata wani maganin ta mika mata, koma ƙara kafa kai tayi ta shinye, sannan kuma tanti ta miƙa mata wani magani ƙule a leda tace "Ƙarɓi wannan idan kin shiga ɗaki ki zuba shi cikin abinda kike turaren huta ki turare jikinki baki ɗaya sannan ki kwanta."
Ba musu ko tambayar na miye, nan ma AFREEN ta koma ƙarbar maganin ta nayi wa tanti saida safe, tanti ta amsa da Allah tashe mu lafiya tana ƙara jadada mata cewa kada tayi bacci ba tayi turaren maganin nan ba dan taga bacci sosai a idanunta.
Da to AFREEN ta amsa sannan ta nufi ɗakin ta, da shigar ta ɗakin ta dauki abinyi turaren huta ta saka a soket, sannan ta zuba magani ta turara ma jikinta shi kamar yanda tanti tace mata, tana gama turare jikinta da maganin kanta yar fara juyawa, da sauri ta fida wayar abin yin turaren a soket ta nufin gadon ta a dadafe da kyar ta iya yin addu'a barci sannan ta kwanta tanajin yanda kanta ke juya mata kuma tsikar jikinta na tashi a hankali a hankali barci ya fara figarta har ta samu bacci ya kwashe ta bakiɗaya.
Ƙarfe biyar daidai na asuba AFREEN ta farka lafiya lau da addu'a tashi daga bacci a bakin ta lalubo wayar ta tayi tana duba lokacin, da sauri ta duro daga kan gadon da furta "Inna lilahi yani irin bacci ne ya kwashe ni yau haka har ban farka sallah dare ba," tana faɗar haka a lokacin har takai bakin kofar toillet buɗewa tayi ta shiga, bata jima ba tafito bayan ta ɗauro alwala tazo ta shinfiɗa darduma ta tayar da raka'a tanul fijir, tana ƙarasawa ta koma mayar da sallah asuba, da ta ida baki ɗaya ta shiga karanta suratul kahaf sabida yau safiyar juma'a ce,
6:30 ta kammala karatun ta shi tayi toillet dan yin wanka, minti 15 ta ɗauka kamin take fitowa daga wanka sannan tayi komai da ya zame mata al'ada idan ta fito daga wanka, wardrobe ta nufa ta fitar da wani haɗaɗen lace bakin da design puple riga da siket ta saka dumkin ya kamata sosai shi bai mata yawa ba kuma shi bai matseta ba sosai kayan suka zauna mata ajiki dan ba ƙaramin kyau suka mata ba gashi dama jikin AFREEN irin jikin nan ne wanda komai kasa kyau yake maka, haka ta fito kamar wata ba indiya shar da ita tayi kyau masha Allah duk da kwali ne kawai ta saka a idonta amma tayi matuƙar yaɗuwa kamar ka saceta ka gudu, a gagwace ta ciro dogon hijab ɗin ta puple da niƙaf ɗinta itama puple Wada akayi wa ado da duwatsu farfaru masu shegin ƙaili, ƙara feshe jikinta da turare tayi ta saka takalmin puple masu ɗan tsini sannan ta saɓo jakar makarantar ta tafi daga ɗakin, AFREEN tayi wannan shigar ne sabida su a makarantar su ba'a saka uniform kowa da kayen da yakeso yake zuwa makarantar.
Ta tafi da niyar hawa escalier (strais) dan zu gaida papa da maman suda ke sama, sai ta tsinkayi muryar Zeinab nace "Anty AFREEN gamu nan."
Juyowa tayi ta gansu su duka ƴan gidan zaune kan dinning har da papa kowa dai na wajen, ita kaɗai har babu a wajen cin abincin, juyawa tayi ta nufi dinning ɗin tana zuwa ta sakar masu murmushi tare da gaida iyayen na ta sannan ta ja kujera ta zauna ta zuba ma kanta abin breakfast ɗin sannan ta fara ci da sauri sauri, papa ya kalleta yace "Kici a hankali mana AFREEN kada ki sarƙe."
Tsayar da cin breakfast ɗin tayi tare da mayar da kallon gun papa tace "Papa sauri nake yau nayi lati 7:30 muke shiga gashi 7 har da minti 12 kuma idan nace bazan karya ba, ba barina zakuyi na tafi ba."
Papa yace "To maida hankali kici dan gaskiya bazaki school baki ci komai ba." ci gaba tayi da cin abincin."
Tanti da tunda AFREEN ta zauna take bin ta da kallo tanisa tace "Masha Allah ɗiyata kinyi ƙyau gaskiya ke ba ƙaramar kyakkyawa bace."
Ɗagowa AFREEN tayi da murmushi tana kallon tantin tace "Nagode my tanti adoré."
"Karki damu gaskiya ce na faɗa, amma a zuciyarta sai tace "Narasa wane irin masifafen kyau ne kega yarinya nan kamar aljanna to Allah dai ya tsare."
Umma kuwa dogon tsaki taja tsusssssss sannan tace "Cusa kai Allah raba mu da neman yurin zama, wajan biɗar a sanka har a mance dakai."
Babu dai wanda ya tanka mata dan sun rigada sun san hali, AFREEN kuwa miƙewa tayi tana cewa "Maman na ƙoshi zan yuce kada nayi lati."
Maman da papa da tanti da sauran ƙannanta banda umma suka mata fatan a dawo lafiya, amsawa tayi da ameen sannan tace "Zeinab yau ki bi direba sauri nake idan muka taso daga makaranta zan biyo na ɗauko ki keda su amira kinjiko?"
Da fara'arta tace "To anty Allah kiyaye hanya."
Da ameen ta amsa sannan ta juya zata tafi tanti tace "AFREEN baki sha zumar ki ba yau."
Ba tare da ta juyo ba tace "Kashe na manta kawai sai ta nufi ɗakin tanti ta sha zumar ta fito ta ƙara masu sai ta dawo."
Har ta kai bakin ƙofar falon papa ya ɗaga murya yace "Ki tafi a sannu bana son tuƙin gaganci."
Ba tare da ta juwo ba tace insha Allahu papana sannan ta fita.
Ƙarfe sha biyu na rana su AFREEN suka fito daga aji, jerawa sukayi itama da Hasina suna tafiya suna fira har suka kawo inda AFREEN tayi parking ɗin motar ta, ta buɗe zata shiga Hasina tace "Besty yau zakizo masallaci?"
Murmushi mai sauti AFREEN tayi tace "Mi zai hana besty saide in banda lafiya ko wani cikin ƴan gidan mu abinda ban ma kan mu fatan hakan duk da dai ita lafiya bata samuwa kullum."
Hasina tace "To shikenan besty sai mun haɗu a masallaci, bari na shiga ki ajiye bakin babba ƙofar makarantar dan nasan yanzu direba na bakin ƙofa yana jirana," shiga sukayi su duka sannan AFREEN ta tayar da motar suka bar cikin makarantar, saida AFREEN ta kaita har kusan motar da direba yazo ɗaukar ta sannan taja tatsaya Hasina ta fita tana ƙara jadada mata sai sun haɗu masallaci, sannan taja motar ta nufi makarantar su Zeinab.
12:40 suka isa gida AFREEN na parking motar duk suka fita, shiga falon sukayi da sallama babu kowa a ciki, dan haka duk sai suka kama gaban su, AFREEN na shiga ɗakin ta ta cire kayan jikinta ta saka wata doguwar riga mara nauhi tazo ta dan kwanta saman bed ɗin tareda sauke ajiyar zuciya ta gajiya.
Ƙarfe ɗaya na rana na bugawa AFREEN ta tashi da kwanciyar da tayi ta faɗa toillet don yin wanka zuwa sallar juma'a.
Ta fito cikin shigarta ta zuwa masallaci sai tashin kamshi take, duguwa riga ce baƙa sanye a jikinta da aka yiwa kwalliya da Stone ruwan gold rigar tayi masifar kyau, da hijab ɗin ta kalar golden, takalmin ƙafar ta ma golden ne amma wannan karon plat ne ta saka maras tsini, haka ma niƙaf inta golden ce ita ma, sabida yawan saka niƙaf da AFREEN take yasa kusan kowane color na hijab ɗin tanada kalar niƙaf ɗin ita kanta batasan iya adadin yawan hijab da niƙaf da takeda ba, uwa uba kayan sakawar ta bata iya musilta yawansu, dan sun lumka yawan hijaban da takeda, duk da ana fitar da zakar kayan a kowane lokaci amma kuwa kullum cikin dumka sabi ake ko aje shopping don siyo dogayan riguna da ƙananun kayan dan zaman gida, gashi kuma idan papa ya fita ƙasashen waje ya siyo masu kaya irin na can dan sosai take da riga da wando irin na Pakistan da kuma riga da buje na kanti irin na ƙasashen waje.
Ta tardo su Zeinab ita kawai suke jira dan papa da matan sa har sun rigada sun tafi, haka Fahad da Imran, daga su sai masu gadi da suke jiran su fita su kule gidan dan zuwa masallaci Mamy kawai da mai aikinta ake bari cikin gidan.